Sashe 76
Sarauniyar Kyau Takun Farko Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tayi maganar cikin tsawa da kururuwa tamkar batasan wanene tsaye a gabanta ba.
"Okay haka kika ce ko?."
"Eh Abubakar Sameer LamiÉ—o haka na faÉ—i kayi duk abin da kaga zaga iya."
Cikin Huci shima Yake faÉ—in
"It's okay a baya banso na yanke wannan tsatsaurar Hukuncin a kan ki ba, amma kuma tunda hakan kika zaÉ“a ki kwashi yaran ki, kije ni Abubakar Sameer LamiÉ—o na sakeki, saki É—aya ni Abubakar Sameer LamiÉ—o na sakeki saki biyu..."ðŸ˜
🔥🔥Kan Bala'i 😠Taɓɓ, Tashin sense Wanda ba'a saka masa lokaci, Balle kuma Rana 🔥🔥 }
Cak... Momy Rafi'at ta tsaya galala tana kallon mijinta Abubakar wanda ya dan ƙara ma ta saki har biyu lokaci guda, gaba ɗaya wutarta ta tsaya cak, saboda tsananin tashin hankali, tama kasa magana, sam bata yi tunanin wannan tsatsaurar hukuncin Abubakar zai yanke a kanta ba, a tunanin ɗauke Yaransa zai yi daga gidan ya kaisu can wurin mahaifiyar sa ko kuma Ƴan uwansa.
Kallon Lailah da tayi tsuru tsuru da ita a saman 3sieter inda Momy Rafi'at ta jefa ta, Alhaji Abubakar Mai Kyau ya yi kana Ya daka ma ta wani uban tsawa Yana faÉ—in
"Tashi ki wuce wurin uwarki tun kafin na ya galgalaki a anan wurin... Wato ke ce mai cewa a ƙarawa Shalele ta ko?, zaku sani daga ke har uwan taki, sai nayi maganin ku."
Da gudu ta sauko daga saman 3sieter ɗin har tana tun tuɓe, ta ƙarisa wurin uwarta wacca ta zama Tamkar statue a wurin. 😹
Qari sawa wurin da Yaran nasa suke ko wacce a sume. Ya yi sannan ya kamo hannun Zaynerb ya ɗa ga ta ya saɓata a kafaɗa sannan Ita ma Afeefah da jini duk yabi ya ɓata rigar Ƴar kanti dake jikin ta.
Ko kallon wurin da Momy Rafi'at take bayyi ba, ya fi ce dasu kai tsaye parking lot ya nufi.
Da hango Mister Mai Kyau tafe, ga Yara jiki duk jini, driver Jacob ya tabbatar da babu lafiya.
Da saurin sa ya ƙarisa wajen da motocin gidan suke a fake, sannan ya buɗewa ogan nasa motar ya saka Zaynerb a back seat, sannan ita ma Afeefah ya sakata, kana shima ya shiga, ganin haka shima Jacob ɗin ya shiga sannan ya tayar da motar, da gudu suka bar gidan bayan gate man ya wangale musu gate.
Wani Emergency dake a nan kusa da yankin Jacob ya ƙarisa da su bisa umarnin Mister Mai Kyau.
Da sauri ya fito daga motar sannan ya fito da Zaynerb aka aurata bisa Stretcher sannan aka shiga ciki da ita. Yayin da ita ma Afeefah aka É—aura ta bisa gadon ko numfashi bata yi, gaba É—aya a kayi ciki da su domin basu a gajin gaggawa.
Yayin da Alhaji Abubakar ya yi ma Jacob umarni da ya koma can gida da motar.
Sannan ya shiga cikin emergency ɗin da yake Babban mutum ne kuma sananne a duniya, shiyasa ba tare da ɓata lokaci ba ko bincikan lamarin aka fara basu taimakon gaggawa.
Tuni Zaynerb ta dawo Hayyacinta sai dai kuma a dalilin faɗowar da tayi daga saman bene ta sama gocewar ƙashi a hannun ta na dama.
Sai dai kuma duk yadda aka so Afeefah ta dawo Hayyacinta Abu dai ya cutura, domin kuwa ba ƙaramin wahala ta sha ba. Wanda dalilin haka ne ma yasa ciwonta wanda ba'asan dashi ba tashi. 🙄
Fitowa daga cikin emergency room É—in Dr. Ya yi Yayin da wasu Nurses ma ta biyu suke bin Bayansa.
Da sauri Alhaji Abubakar da Zaynerb wacca taƙi zama a room ɗin da aka bata, suka miƙe kana suka nufi Dr. suna tambayar sa halin da Afeefah din take ciki.
Cire Nose mask dake fuskar sa Dr. Ya yi kana cikin girmamawa ya fara magana.
"Mister Mai Kyau. Please ko zamu iya tattaunawa da kai a office nawa?, domin maganar ba zata yiwu a tsaye ba."
Ajiyar zuciya kawai Alhaji Abubakar Mai Kyau. Yake saukewa domin kuwa ya fahimci akwai matsala, kallon Zaynerb dake faman hawaye Ya yi kana cikin muryar kwantar da hankali Yace
"Zaynerb Ɗiyata, please koma ki zauna, ki jirani kinji Ƴar uwanki zata sama lafiya soon, amma fa sai kin daina kuka kinji tawan?."
Share hawaye tayi kana ta koma ta zauna, bata ce komai ba, amma ta yanke a ranta ko ba yanzu ba sai ta Rama musu Abin da Momy Rafi'at tayi musu, tana gani Daddyn da Dr. Sun nufa Hanyar office na Dr.
Ta miƙe da sauri ta ƙarisa ƙofar room ɗin tana leƙen ƙanwarta ta wacca aka saka mata oxygen ta baki kamar babu Rai a jikin ta.
Wani kuka ne mai Æ™arfi ya kuma zuwa ma Zaynerb ganin irin Halin da Æ´ar uwan nata take a ciki. ðŸ˜
Wuri Alhaji Abubakar Mai Kyau. Ya samu ya zauna a É—aya daga cikin kujerun da suke a office É—in, sannan shima Dr. Ya zauna sannan bayan sun gaisa, suka yi shiru na wani lokaci, kana Dr. Ya katse shirun da office É—in ya É—auka, bayan ya yi gyaran murya sannan ya fara magana kamar haka.
"A gaskiya Mister Mai Kyau bazan ɓoye maka ba, domin kuwa halin da ɗiyar ka take ciki ya tsanan ta, fiye da kima, domin ko a dalilin dukan mutuwar da aka ma ta a bisa binkciken da muka gunadanar a kanta mun gano cewar, ciwon ta ne, ya tashi wanda hakan ne yasa zuciyarta da gangar jikin ta sukaƙi kaɓar duka taimakon da muke bata. Sann..."
Katse sa Alhaji Abubakar Ya yi Cike da Tashin Hankali Yake faÉ—in
"Ban fahimta ba, dama Afeefah tanada wani ciwo ne. Wanda mu bamu san dashi ba?. Please Dr. Yimin yayani yadda zan gane."🥺
Ajiyar zuciya Dr. Ya sauke sannan yana amsa masa da faÉ—in
"Dama Bai zama dole ku san tanada wannan ciwo ba, domin kuwa ba ko wani lokaci yake tashi ba, sai lokacin da aka ɓata ma ta rai, misali dai kamar ace.
Yanzu tana cikin Mood na farin ciki, sai kuma wani abu na baƙin ciki, ya same ta, shi ne wannan ciwo nata zai tashi, ko kuma tana cikin Mood na baƙin ciki, sai wani Abu na Baƙin ciki ya kuma samun ta a lokaci guda, tofa wannan ciwo nata yana iya tashi, ko dai still tana cikin Mood na farin ciki sai wani Abu na farin ciki Ya kuma nin kuwa akan wannan farin ciki da take ciki. Tofa ciwon ta nan ma zai iya tashi."
Zugum Alhaji Abubakar Mai Kyau Ya yi Yana sauraron Dr. Yayin da hankalin sa idan Ya yi dubu, tofa ya tashi domin kuwa shi tunda yake a tayuwar sa. Bai taɓa ji ko cin karo da makamancin wannan ciwo ba.
Sai da ya tattaro duka Nutsuwar sa sannan Ya fara faÉ—in
"Dr. Dama can ana iya samun mutane masu wannan ciwon ne, ko kuwa dai Yanzu ne, aka fara samu?."
Gyara zaman medical glass dake a idanun sa Dr. Ya yi tare da cewa
"Gaskiya dai a wannan zamanin da muke ciki, ba'a taɓa samun mutane masu kalar wannan ciwo nata ba.
"Okay, toh ciwon nata yana yanayi da na masu hawan jini ko ciwon zuciya ne ko kuwa dai akwai banbanci?."
Alhaji Abubakar Mai Kyau, ya kuma tambaya cike Fargaba.
"A'a sam ko kaÉ—an baya yanayi ko kama da ciwon zuciya ko Hawan jini."
Cewar Dr. Sannan Ya ci gaba da cewa "Sai dai kuma wannan ciwo nata yana kamance ceniya da ciwon 'tinnitus' sai dai kuma kai tsaye, ba za'a kira shi da tinnitus ba, saboda su masu fama da ciwon tinnitus. Yawancin su zaka ga mutanen da suka manyan ta ne, ko kuma waÉ—anda suke cikin damuwa obaaaaa.
Sannan Yawancin abin da yake yayar musu da wannan ciwo shi ne, kodai.
•Ringing.
•Buzzing.
•Roaring.
•Clicking.
•Hissing. E.t.c.
Amma ita Ɗiyar ka nata ciwon yana da Banbanci da wannan, domin kuwa ita ana bata kulawa, na musamman kuma idan aka dena Yawan ɓata ma ta rai, zata iya warkewa."
Ajiyar zuciya Alhaji Abubakar Mai Kyau. Ya sauke a karo na babu a dadi jin abin da, Dr. Yace sannan ya kuma tambayar
"Yanzu ita Afeefah nanda yaushe ne zata iya dawowa cikin hayyacinta?."
"Eh bazai wuce nan da gobe ba, idan kuma aka ci sa'a zuwa dare ma, zata iya dawowa cikin hayyacinta."
A taƙaice dai Afeefah ba ita ta sama dawowa hayyacinta ba sai washe gari wuraren goma na safe.
Aikuwa koda Alhaji Abubakar Mai Kyau ya tabbatar da ta sama lafiya gaba ɗaya ita da Ƴar uwanta Zaynerb.
Ranar da suka cika sati ɗaya a hospital. Ya kwashe su ya tattara gaba ɗaya yanasu yanasu yabar ƙasar dasu ta private gen. Nasa.
Aikuwa gaba ɗaya Ahali da dangi ba ƙaramin mamaki suka sha ba, lokacin da suka sama labarin ɗaukar Afeefah da Zaynerb da Alhaji Abubakar Ya yi yabar ƙasar dasu.
Gefe guda kuma ga sakin da dan ƙara wa Momy Rafi'at. Abu dai ba daɗinji, sai dai kuma basu sama labarin dukan da Momy Rafi'at tayi ma su Afeefah ba, abin da suka sani dai shi ne, Abubakar ya ɗauki Yaran sa biyu Ƴan lelen sa Yabar Nigeria dasu, ita kuma Momy Rafi'at ya ɗan ƙara ma ta saki har biyu na Rashin dalili, domin kuwa haka ita Momy Rafi'at ɗin ta faɗa musu.🤔
---------***
Mister Mai Kyau, Kai tsaye ƙasar Eritrea Ya wuce da su Afeefah, anan suka zauna a Babban birnin ƙasar wato Asmara suka Fara gudanar da Sabuwar Rayuwa mai cike ƴanci babu takurar Momy Rafi'at babu komai, sai dai kuma ba kaɗan ba, suka yi kewar ƴan uwansu, sai dai babu yadda suka iya, domin kuwa haka ƙaddara ta zaɓar musu.
Ba tare da wani ɓata lokaci ba, ya saka Afeefah a secondary school j.s.s.one Yayin da ita ma Zaynerb ta ci gaba da karatunta na secondary school ɗin.
"Okay haka kika ce ko?."
"Eh Abubakar Sameer LamiÉ—o haka na faÉ—i kayi duk abin da kaga zaga iya."
Cikin Huci shima Yake faÉ—in
"It's okay a baya banso na yanke wannan tsatsaurar Hukuncin a kan ki ba, amma kuma tunda hakan kika zaÉ“a ki kwashi yaran ki, kije ni Abubakar Sameer LamiÉ—o na sakeki, saki É—aya ni Abubakar Sameer LamiÉ—o na sakeki saki biyu..."ðŸ˜
🔥🔥Kan Bala'i 😠Taɓɓ, Tashin sense Wanda ba'a saka masa lokaci, Balle kuma Rana 🔥🔥 }
Cak... Momy Rafi'at ta tsaya galala tana kallon mijinta Abubakar wanda ya dan ƙara ma ta saki har biyu lokaci guda, gaba ɗaya wutarta ta tsaya cak, saboda tsananin tashin hankali, tama kasa magana, sam bata yi tunanin wannan tsatsaurar hukuncin Abubakar zai yanke a kanta ba, a tunanin ɗauke Yaransa zai yi daga gidan ya kaisu can wurin mahaifiyar sa ko kuma Ƴan uwansa.
Kallon Lailah da tayi tsuru tsuru da ita a saman 3sieter inda Momy Rafi'at ta jefa ta, Alhaji Abubakar Mai Kyau ya yi kana Ya daka ma ta wani uban tsawa Yana faÉ—in
"Tashi ki wuce wurin uwarki tun kafin na ya galgalaki a anan wurin... Wato ke ce mai cewa a ƙarawa Shalele ta ko?, zaku sani daga ke har uwan taki, sai nayi maganin ku."
Da gudu ta sauko daga saman 3sieter ɗin har tana tun tuɓe, ta ƙarisa wurin uwarta wacca ta zama Tamkar statue a wurin. 😹
Qari sawa wurin da Yaran nasa suke ko wacce a sume. Ya yi sannan ya kamo hannun Zaynerb ya ɗa ga ta ya saɓata a kafaɗa sannan Ita ma Afeefah da jini duk yabi ya ɓata rigar Ƴar kanti dake jikin ta.
Ko kallon wurin da Momy Rafi'at take bayyi ba, ya fi ce dasu kai tsaye parking lot ya nufi.
Da hango Mister Mai Kyau tafe, ga Yara jiki duk jini, driver Jacob ya tabbatar da babu lafiya.
Da saurin sa ya ƙarisa wajen da motocin gidan suke a fake, sannan ya buɗewa ogan nasa motar ya saka Zaynerb a back seat, sannan ita ma Afeefah ya sakata, kana shima ya shiga, ganin haka shima Jacob ɗin ya shiga sannan ya tayar da motar, da gudu suka bar gidan bayan gate man ya wangale musu gate.
Wani Emergency dake a nan kusa da yankin Jacob ya ƙarisa da su bisa umarnin Mister Mai Kyau.
Da sauri ya fito daga motar sannan ya fito da Zaynerb aka aurata bisa Stretcher sannan aka shiga ciki da ita. Yayin da ita ma Afeefah aka É—aura ta bisa gadon ko numfashi bata yi, gaba É—aya a kayi ciki da su domin basu a gajin gaggawa.
Yayin da Alhaji Abubakar ya yi ma Jacob umarni da ya koma can gida da motar.
Sannan ya shiga cikin emergency ɗin da yake Babban mutum ne kuma sananne a duniya, shiyasa ba tare da ɓata lokaci ba ko bincikan lamarin aka fara basu taimakon gaggawa.
Tuni Zaynerb ta dawo Hayyacinta sai dai kuma a dalilin faɗowar da tayi daga saman bene ta sama gocewar ƙashi a hannun ta na dama.
Sai dai kuma duk yadda aka so Afeefah ta dawo Hayyacinta Abu dai ya cutura, domin kuwa ba ƙaramin wahala ta sha ba. Wanda dalilin haka ne ma yasa ciwonta wanda ba'asan dashi ba tashi. 🙄
Fitowa daga cikin emergency room É—in Dr. Ya yi Yayin da wasu Nurses ma ta biyu suke bin Bayansa.
Da sauri Alhaji Abubakar da Zaynerb wacca taƙi zama a room ɗin da aka bata, suka miƙe kana suka nufi Dr. suna tambayar sa halin da Afeefah din take ciki.
Cire Nose mask dake fuskar sa Dr. Ya yi kana cikin girmamawa ya fara magana.
"Mister Mai Kyau. Please ko zamu iya tattaunawa da kai a office nawa?, domin maganar ba zata yiwu a tsaye ba."
Ajiyar zuciya kawai Alhaji Abubakar Mai Kyau. Yake saukewa domin kuwa ya fahimci akwai matsala, kallon Zaynerb dake faman hawaye Ya yi kana cikin muryar kwantar da hankali Yace
"Zaynerb Ɗiyata, please koma ki zauna, ki jirani kinji Ƴar uwanki zata sama lafiya soon, amma fa sai kin daina kuka kinji tawan?."
Share hawaye tayi kana ta koma ta zauna, bata ce komai ba, amma ta yanke a ranta ko ba yanzu ba sai ta Rama musu Abin da Momy Rafi'at tayi musu, tana gani Daddyn da Dr. Sun nufa Hanyar office na Dr.
Ta miƙe da sauri ta ƙarisa ƙofar room ɗin tana leƙen ƙanwarta ta wacca aka saka mata oxygen ta baki kamar babu Rai a jikin ta.
Wani kuka ne mai Æ™arfi ya kuma zuwa ma Zaynerb ganin irin Halin da Æ´ar uwan nata take a ciki. ðŸ˜
Wuri Alhaji Abubakar Mai Kyau. Ya samu ya zauna a É—aya daga cikin kujerun da suke a office É—in, sannan shima Dr. Ya zauna sannan bayan sun gaisa, suka yi shiru na wani lokaci, kana Dr. Ya katse shirun da office É—in ya É—auka, bayan ya yi gyaran murya sannan ya fara magana kamar haka.
"A gaskiya Mister Mai Kyau bazan ɓoye maka ba, domin kuwa halin da ɗiyar ka take ciki ya tsanan ta, fiye da kima, domin ko a dalilin dukan mutuwar da aka ma ta a bisa binkciken da muka gunadanar a kanta mun gano cewar, ciwon ta ne, ya tashi wanda hakan ne yasa zuciyarta da gangar jikin ta sukaƙi kaɓar duka taimakon da muke bata. Sann..."
Katse sa Alhaji Abubakar Ya yi Cike da Tashin Hankali Yake faÉ—in
"Ban fahimta ba, dama Afeefah tanada wani ciwo ne. Wanda mu bamu san dashi ba?. Please Dr. Yimin yayani yadda zan gane."🥺
Ajiyar zuciya Dr. Ya sauke sannan yana amsa masa da faÉ—in
"Dama Bai zama dole ku san tanada wannan ciwo ba, domin kuwa ba ko wani lokaci yake tashi ba, sai lokacin da aka ɓata ma ta rai, misali dai kamar ace.
Yanzu tana cikin Mood na farin ciki, sai kuma wani abu na baƙin ciki, ya same ta, shi ne wannan ciwo nata zai tashi, ko kuma tana cikin Mood na baƙin ciki, sai wani Abu na Baƙin ciki ya kuma samun ta a lokaci guda, tofa wannan ciwo nata yana iya tashi, ko dai still tana cikin Mood na farin ciki sai wani Abu na farin ciki Ya kuma nin kuwa akan wannan farin ciki da take ciki. Tofa ciwon ta nan ma zai iya tashi."
Zugum Alhaji Abubakar Mai Kyau Ya yi Yana sauraron Dr. Yayin da hankalin sa idan Ya yi dubu, tofa ya tashi domin kuwa shi tunda yake a tayuwar sa. Bai taɓa ji ko cin karo da makamancin wannan ciwo ba.
Sai da ya tattaro duka Nutsuwar sa sannan Ya fara faÉ—in
"Dr. Dama can ana iya samun mutane masu wannan ciwon ne, ko kuwa dai Yanzu ne, aka fara samu?."
Gyara zaman medical glass dake a idanun sa Dr. Ya yi tare da cewa
"Gaskiya dai a wannan zamanin da muke ciki, ba'a taɓa samun mutane masu kalar wannan ciwo nata ba.
"Okay, toh ciwon nata yana yanayi da na masu hawan jini ko ciwon zuciya ne ko kuwa dai akwai banbanci?."
Alhaji Abubakar Mai Kyau, ya kuma tambaya cike Fargaba.
"A'a sam ko kaÉ—an baya yanayi ko kama da ciwon zuciya ko Hawan jini."
Cewar Dr. Sannan Ya ci gaba da cewa "Sai dai kuma wannan ciwo nata yana kamance ceniya da ciwon 'tinnitus' sai dai kuma kai tsaye, ba za'a kira shi da tinnitus ba, saboda su masu fama da ciwon tinnitus. Yawancin su zaka ga mutanen da suka manyan ta ne, ko kuma waÉ—anda suke cikin damuwa obaaaaa.
Sannan Yawancin abin da yake yayar musu da wannan ciwo shi ne, kodai.
•Ringing.
•Buzzing.
•Roaring.
•Clicking.
•Hissing. E.t.c.
Amma ita Ɗiyar ka nata ciwon yana da Banbanci da wannan, domin kuwa ita ana bata kulawa, na musamman kuma idan aka dena Yawan ɓata ma ta rai, zata iya warkewa."
Ajiyar zuciya Alhaji Abubakar Mai Kyau. Ya sauke a karo na babu a dadi jin abin da, Dr. Yace sannan ya kuma tambayar
"Yanzu ita Afeefah nanda yaushe ne zata iya dawowa cikin hayyacinta?."
"Eh bazai wuce nan da gobe ba, idan kuma aka ci sa'a zuwa dare ma, zata iya dawowa cikin hayyacinta."
A taƙaice dai Afeefah ba ita ta sama dawowa hayyacinta ba sai washe gari wuraren goma na safe.
Aikuwa koda Alhaji Abubakar Mai Kyau ya tabbatar da ta sama lafiya gaba ɗaya ita da Ƴar uwanta Zaynerb.
Ranar da suka cika sati ɗaya a hospital. Ya kwashe su ya tattara gaba ɗaya yanasu yanasu yabar ƙasar dasu ta private gen. Nasa.
Aikuwa gaba ɗaya Ahali da dangi ba ƙaramin mamaki suka sha ba, lokacin da suka sama labarin ɗaukar Afeefah da Zaynerb da Alhaji Abubakar Ya yi yabar ƙasar dasu.
Gefe guda kuma ga sakin da dan ƙara wa Momy Rafi'at. Abu dai ba daɗinji, sai dai kuma basu sama labarin dukan da Momy Rafi'at tayi ma su Afeefah ba, abin da suka sani dai shi ne, Abubakar ya ɗauki Yaran sa biyu Ƴan lelen sa Yabar Nigeria dasu, ita kuma Momy Rafi'at ya ɗan ƙara ma ta saki har biyu na Rashin dalili, domin kuwa haka ita Momy Rafi'at ɗin ta faɗa musu.🤔
---------***
Mister Mai Kyau, Kai tsaye ƙasar Eritrea Ya wuce da su Afeefah, anan suka zauna a Babban birnin ƙasar wato Asmara suka Fara gudanar da Sabuwar Rayuwa mai cike ƴanci babu takurar Momy Rafi'at babu komai, sai dai kuma ba kaɗan ba, suka yi kewar ƴan uwansu, sai dai babu yadda suka iya, domin kuwa haka ƙaddara ta zaɓar musu.
Ba tare da wani ɓata lokaci ba, ya saka Afeefah a secondary school j.s.s.one Yayin da ita ma Zaynerb ta ci gaba da karatunta na secondary school ɗin.