Sashe 66
Sarauniyar Kyau Takun Farko Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Su kuwa ta ɓangaren Yara ba ƙaramin kewar Auntyn su Hajarah suke ba domin kuwa a ɗan sati biyu da suka yi a tare da ita, shaƙuwa ce sosai ta shiga tsakani domin ko Ranar da su Hajiya Harirah zasu koma Jigawa State da ita ba ƙaramin daru aka sha dasu ba.
Shi kuwa ta ɓangaren Malam mai kyau ni dai Nainarh kd ban ma san abin da zan iya rubutawa da alƙalamina ba, saboda Rayuwar sa ya ci gaba da gudanar wa kamar ko yaushe cike da Nasara ta gefe ɗaya kuma ga Ahalin sa.
Sai dai kuma me?.
Sati É—aya ya wuce, aka zo sati biyu, ita ma ta wuce sai kuma a lokacin Abubakar ya fara jin kewar ta amma dai ya daure, sati É—aya ya kuma wucewa abu ya kuma girmama, aikuwa ba shiri ya kwashi matar sa Rafi'at da Yaransu suka bi jirgin yamma sai Jigawa State a cewar sa ganin gida zasuje, aikuwa anyi murna da Farin cikin zuwan su sosai barinma dai Hajarah da tayi kewar Yaranta kamar yadda take faÉ—a, a lokacin kuma Sagir da matar Suwaiba sun daÉ—e da kammala karatun su, da farko a Rivers State suka fara zama sai kuma daga baya suka koma Kano É—ungurun gun da zama, suma dai sunzo ganin gida da Yaran su biyu a lokacin aikuwa nan aka haÉ—u.
Kwanan su Abubakar uku a Jigawa State suka koma Abuja saboda yanayin aikin su.
***
Rayuwa ta ci gaba da tafiya Yayin da da Abubakar ya tsiri sabon abu duk bayan wata ɗaya ko sati biyu sai ya uzzurawa Rafi'at sun tafi Jigawa State haka take haƙura suje su dawo.
Da dai taga abin nashi bana ƙarewa bane, wata Ranar lahadi da dare da ya same ta da maganar zuwa Jigawa State gobe sai ce masa tayi.
"Ita fa Wallahi wannan zuwa Jigawa ta gaji dashi, wai tukunna mai yake zuwa yi ne da yake uzzurawa sai an tafi?."
A lokacin murmushi Abubakar ya ma ta sannan Yace
"Nan da lokaci kaÉ—an zaki sani ko menene..."
Daga haka kuma ya sha re maganar suka dauko wata.
Washe gari kuma ya same ta da maganar zuwa Jigawa aikuwa kai tsaye ta ce masa "ita da Yaranta ba inda zasu sun yafe."
Rayuwa ta ci-gaba da lulawa yau da daɗi gobe babu yayin da Mister Mai Kyau a duk ƙarshen wata sai yaje Jigawa State abin da bayayi a baya.
___*
A wani zuwa da ya yi ne wata Ranar Saturday mahaifin sa Alhaji sameer Lamiɗo ya yi masa wata tambaya, lokacin da suka kaɗaice a palon Alhajin tambayar da ta saka shi yin murmushin jin kunya yana yin ƙasa da kansa
A lokacin kallon ÆŠan sa Abubakar Alhaji Sameer LamiÉ—o ya yi cike da kulawa sannan ya nisa bayan ya kira sunan Abubakar ya amsa ya ce.
"Wai kuwa nace wannan zuwa da ake mana ba hutu anya ba wani abu ake nema a wurin mu ba kuwa?."
Ya yi maganar mai harshen damo cikin kulawa yana ƙarewa ɗan nasa kallo.
A lokacin ƙasa da kai Abubakar ya yi cike da kunya tabbas maganar Abbhee haka ne daga ƙarshen ƙarshe dai bayan Haleesat Rashid Rayyan yaga wata Ɗiya mace da yaji yana ƙaunar ta fi ye da komai na Rayuwa yana son ta yana ƙaunar ta fi ye da komai idan yace komai tofa koman komai yake nufi.
Ajiyar zuciya ya sauke a karo na ba adadi sannan ya É—ago yana kallon mahaifin su Alhaji Sameer LamiÉ—o kamar yadda shi ma shi É—in yake kallo, ko kafin ya sama zarafin yin magana Alhaji Sameer LamiÉ—o ya riga sa da faÉ—in
"Iyalinka tasan da maganar kuwa?."
ÆŠan waro ido Abubakar ya yi sannan kai tsaye Yace
"A'a bata sani ba, amma dai zata sani nan bada jimawa ba."
Murmushi Alhaji Sameer Lamiɗo ya yi sannan ya kuma cewa ita ɗin ta sa ni kuwa ko kuwa soyayyar ɓangare ɗaya ne?."
"Eh tasani amma dai ta ce wai tana jin kunyar ku, da kuma mata ta."
Abubakar yaba mahaifin nasa amsa Yana dariya ƙasa ƙasa.
Shi ma dai Alhaji Sameer dariyar yake cike da jin daÉ—i domin kuwa ya yaba da Tarbiyar Yarinyar obaaaaa.
Suna cikin haka saiga Hajiya Harirah ta shigo da yake ita keda turaka, ƙarisawa ciki tayi tana faɗin
"Ikon Allah kace zance ya yi daɗi tunda naga ana faman sheƙa dariya."
Kallon matar nasa Alhaji sameer ya yi "Bayan ta sama wuri ta zauna, har yanzu fuskar sa a washe take yace
"To dai ÆŠanki ya sama mata."
"ÆŠana kuma wanne a ciki, kuma wacece matar?."
Tayi tambayar tana binsu da kallon jiran amsa.
"ÆŠan ki dai Abubakar Wanda yake zaune a gaban ki a halin Yanzu shi ne ya sama mata kuma ita É—in ÆŠiyarki ce."
Alhaji sameer ya bata amsar tambayar ta.
Cike da farin ciki fuska washe Hajiya Harirah ta kalla Abubakar sannan ta rangaÉ—a buÉ—a tana faÉ—in
"Aikuwa muna ta yashi murna, sai dai kuma abu É—aya har yanzu ban fahimci wacece matar da ya samu ba fa."
"Toh tunda har yanzu baki fahimta ba kawai kije ki kira mana ÆŠiyarki Hajarah zaki fahimci komai ai."
Cewar Alhaji sameer, aikuwa ba musu ta miƙe ta fi ce daga palon ba'a daɗe ba.
Sai gata ta dawo Hajarah na take ma ta baya, wuri ta samu ta kuma zama ita kuma Hajarah ta zauna a ƙasa daga can gefe, sannan ta kuma gaisar da Alhaji sameer ya amsa cikin kulawa sannan
Ya kalle ta cikin kulawa ya fara magana
"Hajarah ÆŠiyata kinji haka ake yi, kawai sai muji batu waje. Ashe ÆŠiyata tayi miji bamu sani ba."
Ya yi maganar ne cikke da Zoyala.
Qasa da kai Hajarah tayi cike da kunya sai dai bata ce komai ba, ganin haka yasa Alhaji sameer ya ci gaba da cewa
"To Yanzu dai ÆŠiyartawa tana son Yayan nata ko kuwa dai..."
Sai ya yi shiru bai ƙarisa ba.
Tun daga kan shi kanshi da ya yi maganar har Abubakar mai neman Auren 😋 da kuma Hajiya Harirah dake gefen mijinta gaba ɗaya suka mayar da kallon su akan Hajarah suna jiran amsar da zata bada.
Tsuru tayi idanun ta na kallon lallausar carpet da da take zaune akai Yayin da zuciyarta ke tariyo ma ta abubuwan Alkhairi da wannan family mai tarin albarka suka ma ta tun daga kan rescue nata da Abubakar ya yi shi da matar sa, da kuma É—aukota da Alhaji sameer shi da kanshi da kuma iyalansa sukayi daga Abuja zuwa Jigawa State, duk da cewa ta manta da memory nata akan Rayuwar ta da gaba É—aya Ahalinta hatta sunan State da take ba zata iya tunawa ba.
{ kuma dai masu karatu nasan da yawa daga cikin ku zasu ce to me yasa ba'ayi cigiyarta a gidajen Radio ba, to ku sani cewa wancan lokacin ba ɗaya yake da wannan lokacin ba. Yanzu zamani ya sauya ci-gaba yazo sosai, amma kuma wancan lokacin da babanci nesa ba kusa ba🤳 }
**The Nainarh Kd 🔥
Writer 🔥**
Suka ɗaukota daga Abuja suka dawo da ita Jigawa cikin su, suka ci gaba da riƙe ta da gaskiya da amana ba tare da saran zata biyasu da komai ba, wannan shi ne mutun taka ta gaskiya waɗannan Ahali sun kasance masu mutunci.
Ita kuwa idan taƙi Auren Abubakar to ai tayi musu mugun butulci kuwa.
Murmushi tayi tunawa da tayi wancan zuwan Abubakar yadda yake roƙonta akan ta amince ta Aure sa, koma ba haka ba, ai ita ɗin ta daɗe tana ƙaunar sa dama kunya ce kawai ta hanata, kuma dama ta yanke shawarar samun sa ta faɗa masa. Ra'ayin ta a kansa ehee. 🥰
Kallon su tayi cike da farin ciki a zuciyarta a fuskar ta kuwa cike da kunya ta amsa da
"Eh na amince Abbhee ko dan saboda rescue nawa da ya yi aiya cancanta da ya zama shield a gareni na tsawon har Abada."
Tayi maganar ne a lokacin da ta tashi da gudu ta bar palon tana Rufe fuska.🤦
Gaba É—ayan su dariya sukeyi hadda Abubakar ya yi murmushi Mai Kyau kamar yadda shi ma yake Mai Kyau.
Hajiya Harirah ta ce
"Ƴar nema dama can ana so ake kaiwa kasuwa, to dama wata mara sa'arce za'ayi wa tayin wannan haɗaɗden Lu'u'lu'un Mai Kyau taƙi. ai Abubakar ɗina ɗaya cikin Dalas.😎
Dariya suka yi ai nan aka dasa sabuwar fira a tsakani, domin kuwa Abubakar Mai Kyau jinsa Yake ya gama sa'a tunda har zai mallaki wannan kyakyawar fure haka.
Domin kuwa Hajarah kyakyawa ce first class ta haɗu ta ko'ina tunani Yake anya tuwa bata haɗa jini da turawan Yamma ba kuwa, koda kallon Yanayin gashin kanta mai tsayi da sheƙi ga launin shi abin burgewa shi ba baƙi ba kuma ba Brown ba kai duk Yadda kake tunanin kyau tofa Hajarah ta wuce wurin obaaa...
A Ranar Alhaji Sameer Ya kira duka Ƴan uwansa dake kusa. Ya faɗa musu kyakyawar Albishir sannan kuma a Ranar aka saka Ranar Auren Abubakar Sameer Lamiɗo da Hajarah nan da wata Ɗaya tak domin kuwa Alhaji Sameer cewa ya yi "Gwara ayi ayi."
___*💋 SARAUNIYAR KYAU 💋*_________ƚαƙυɳ Ïαɾƙσ__________________________________________________________💥👑ð‘»ð’‰ð’† ð‘®ð’ð’‚ð’Ž ðð®ðžðžð§ðŸ‘‘💥____________________ð‘©ð’š:ð‘»ð’‰ð’† ð‘µð’‚ð’Šð’ð’‚ð’“ð’‰ ð‘²ð’…____ð‘²ð’‰ð’‚ð’…ð’†ð’†ð’‹ð’‚ð’“ð’•ð’‰. ð‘ºð’‚ð’ƒð’Š'ð’–. ð’€ð’‚ð’‰ð’šð’‚ð’‰ðŸ¤™
☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆
💦ð‘³ð’‚ð’‡ð’‚ð’›ð’Š ð‘¾ð’“ð’Šð’•ð’•ð’†ð’“'ð’” ð‘¨ð’”ð’”ð’ð’„ð’Šð’‚ð’•ð’Šð’ð’💦🤙
☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆
Page *69&70*
Abubakar bai sama damar komawa Abuja ba, sai Washe gari ya bi jirgin Safe izuwa Babban birnin Nigeria Abuja, koda ya koma bai sama matar sa Rafi'at da maganar Auren Hajarah da zayyi ba, sai ma harkokin gaban sa ya shiga yi ba ruwansa.
*SATI_ÆŠAYA_GABA.*
Wata Ranar Sunday wacca Rafi'at ba zata taɓa mantawa da ita a Rayuwar ta ba, ita ce wata Ranar lahadi da Yammaci Abubakar yazo ma ta da maganar ƙarin Aure.
Abin da dai da ya faru shi ne...
A wata Ranar lahadi Rafi'at tana zaune a ƙayataccen palon gidan Wanda yasha kayan ado na duniya ba'a magana, tana sanye cikin shiga ta alfarma hannunta Riƙe da wani Book na Likitoci tana karantawa ga Yaranta a gefe duka sanye jikin shigar Yaran manya suna wasannin su.
Daddaɗar ƙamshin turaren shi ne ya fara kawo wa dogon Hancin ta ziyara, bata iya jurewa ba, sai da ta ɗaga kanta tana kallon kyakyawan mijinta abin alfaharin ko wacce mace ta gari.🥰
Shi kuwa ta ɓangaren Malam mai kyau ni dai Nainarh kd ban ma san abin da zan iya rubutawa da alƙalamina ba, saboda Rayuwar sa ya ci gaba da gudanar wa kamar ko yaushe cike da Nasara ta gefe ɗaya kuma ga Ahalin sa.
Sai dai kuma me?.
Sati É—aya ya wuce, aka zo sati biyu, ita ma ta wuce sai kuma a lokacin Abubakar ya fara jin kewar ta amma dai ya daure, sati É—aya ya kuma wucewa abu ya kuma girmama, aikuwa ba shiri ya kwashi matar sa Rafi'at da Yaransu suka bi jirgin yamma sai Jigawa State a cewar sa ganin gida zasuje, aikuwa anyi murna da Farin cikin zuwan su sosai barinma dai Hajarah da tayi kewar Yaranta kamar yadda take faÉ—a, a lokacin kuma Sagir da matar Suwaiba sun daÉ—e da kammala karatun su, da farko a Rivers State suka fara zama sai kuma daga baya suka koma Kano É—ungurun gun da zama, suma dai sunzo ganin gida da Yaran su biyu a lokacin aikuwa nan aka haÉ—u.
Kwanan su Abubakar uku a Jigawa State suka koma Abuja saboda yanayin aikin su.
***
Rayuwa ta ci gaba da tafiya Yayin da da Abubakar ya tsiri sabon abu duk bayan wata ɗaya ko sati biyu sai ya uzzurawa Rafi'at sun tafi Jigawa State haka take haƙura suje su dawo.
Da dai taga abin nashi bana ƙarewa bane, wata Ranar lahadi da dare da ya same ta da maganar zuwa Jigawa State gobe sai ce masa tayi.
"Ita fa Wallahi wannan zuwa Jigawa ta gaji dashi, wai tukunna mai yake zuwa yi ne da yake uzzurawa sai an tafi?."
A lokacin murmushi Abubakar ya ma ta sannan Yace
"Nan da lokaci kaÉ—an zaki sani ko menene..."
Daga haka kuma ya sha re maganar suka dauko wata.
Washe gari kuma ya same ta da maganar zuwa Jigawa aikuwa kai tsaye ta ce masa "ita da Yaranta ba inda zasu sun yafe."
Rayuwa ta ci-gaba da lulawa yau da daɗi gobe babu yayin da Mister Mai Kyau a duk ƙarshen wata sai yaje Jigawa State abin da bayayi a baya.
___*
A wani zuwa da ya yi ne wata Ranar Saturday mahaifin sa Alhaji sameer Lamiɗo ya yi masa wata tambaya, lokacin da suka kaɗaice a palon Alhajin tambayar da ta saka shi yin murmushin jin kunya yana yin ƙasa da kansa
A lokacin kallon ÆŠan sa Abubakar Alhaji Sameer LamiÉ—o ya yi cike da kulawa sannan ya nisa bayan ya kira sunan Abubakar ya amsa ya ce.
"Wai kuwa nace wannan zuwa da ake mana ba hutu anya ba wani abu ake nema a wurin mu ba kuwa?."
Ya yi maganar mai harshen damo cikin kulawa yana ƙarewa ɗan nasa kallo.
A lokacin ƙasa da kai Abubakar ya yi cike da kunya tabbas maganar Abbhee haka ne daga ƙarshen ƙarshe dai bayan Haleesat Rashid Rayyan yaga wata Ɗiya mace da yaji yana ƙaunar ta fi ye da komai na Rayuwa yana son ta yana ƙaunar ta fi ye da komai idan yace komai tofa koman komai yake nufi.
Ajiyar zuciya ya sauke a karo na ba adadi sannan ya É—ago yana kallon mahaifin su Alhaji Sameer LamiÉ—o kamar yadda shi ma shi É—in yake kallo, ko kafin ya sama zarafin yin magana Alhaji Sameer LamiÉ—o ya riga sa da faÉ—in
"Iyalinka tasan da maganar kuwa?."
ÆŠan waro ido Abubakar ya yi sannan kai tsaye Yace
"A'a bata sani ba, amma dai zata sani nan bada jimawa ba."
Murmushi Alhaji Sameer Lamiɗo ya yi sannan ya kuma cewa ita ɗin ta sa ni kuwa ko kuwa soyayyar ɓangare ɗaya ne?."
"Eh tasani amma dai ta ce wai tana jin kunyar ku, da kuma mata ta."
Abubakar yaba mahaifin nasa amsa Yana dariya ƙasa ƙasa.
Shi ma dai Alhaji Sameer dariyar yake cike da jin daÉ—i domin kuwa ya yaba da Tarbiyar Yarinyar obaaaaa.
Suna cikin haka saiga Hajiya Harirah ta shigo da yake ita keda turaka, ƙarisawa ciki tayi tana faɗin
"Ikon Allah kace zance ya yi daɗi tunda naga ana faman sheƙa dariya."
Kallon matar nasa Alhaji sameer ya yi "Bayan ta sama wuri ta zauna, har yanzu fuskar sa a washe take yace
"To dai ÆŠanki ya sama mata."
"ÆŠana kuma wanne a ciki, kuma wacece matar?."
Tayi tambayar tana binsu da kallon jiran amsa.
"ÆŠan ki dai Abubakar Wanda yake zaune a gaban ki a halin Yanzu shi ne ya sama mata kuma ita É—in ÆŠiyarki ce."
Alhaji sameer ya bata amsar tambayar ta.
Cike da farin ciki fuska washe Hajiya Harirah ta kalla Abubakar sannan ta rangaÉ—a buÉ—a tana faÉ—in
"Aikuwa muna ta yashi murna, sai dai kuma abu É—aya har yanzu ban fahimci wacece matar da ya samu ba fa."
"Toh tunda har yanzu baki fahimta ba kawai kije ki kira mana ÆŠiyarki Hajarah zaki fahimci komai ai."
Cewar Alhaji sameer, aikuwa ba musu ta miƙe ta fi ce daga palon ba'a daɗe ba.
Sai gata ta dawo Hajarah na take ma ta baya, wuri ta samu ta kuma zama ita kuma Hajarah ta zauna a ƙasa daga can gefe, sannan ta kuma gaisar da Alhaji sameer ya amsa cikin kulawa sannan
Ya kalle ta cikin kulawa ya fara magana
"Hajarah ÆŠiyata kinji haka ake yi, kawai sai muji batu waje. Ashe ÆŠiyata tayi miji bamu sani ba."
Ya yi maganar ne cikke da Zoyala.
Qasa da kai Hajarah tayi cike da kunya sai dai bata ce komai ba, ganin haka yasa Alhaji sameer ya ci gaba da cewa
"To Yanzu dai ÆŠiyartawa tana son Yayan nata ko kuwa dai..."
Sai ya yi shiru bai ƙarisa ba.
Tun daga kan shi kanshi da ya yi maganar har Abubakar mai neman Auren 😋 da kuma Hajiya Harirah dake gefen mijinta gaba ɗaya suka mayar da kallon su akan Hajarah suna jiran amsar da zata bada.
Tsuru tayi idanun ta na kallon lallausar carpet da da take zaune akai Yayin da zuciyarta ke tariyo ma ta abubuwan Alkhairi da wannan family mai tarin albarka suka ma ta tun daga kan rescue nata da Abubakar ya yi shi da matar sa, da kuma É—aukota da Alhaji sameer shi da kanshi da kuma iyalansa sukayi daga Abuja zuwa Jigawa State, duk da cewa ta manta da memory nata akan Rayuwar ta da gaba É—aya Ahalinta hatta sunan State da take ba zata iya tunawa ba.
{ kuma dai masu karatu nasan da yawa daga cikin ku zasu ce to me yasa ba'ayi cigiyarta a gidajen Radio ba, to ku sani cewa wancan lokacin ba ɗaya yake da wannan lokacin ba. Yanzu zamani ya sauya ci-gaba yazo sosai, amma kuma wancan lokacin da babanci nesa ba kusa ba🤳 }
**The Nainarh Kd 🔥
Writer 🔥**
Suka ɗaukota daga Abuja suka dawo da ita Jigawa cikin su, suka ci gaba da riƙe ta da gaskiya da amana ba tare da saran zata biyasu da komai ba, wannan shi ne mutun taka ta gaskiya waɗannan Ahali sun kasance masu mutunci.
Ita kuwa idan taƙi Auren Abubakar to ai tayi musu mugun butulci kuwa.
Murmushi tayi tunawa da tayi wancan zuwan Abubakar yadda yake roƙonta akan ta amince ta Aure sa, koma ba haka ba, ai ita ɗin ta daɗe tana ƙaunar sa dama kunya ce kawai ta hanata, kuma dama ta yanke shawarar samun sa ta faɗa masa. Ra'ayin ta a kansa ehee. 🥰
Kallon su tayi cike da farin ciki a zuciyarta a fuskar ta kuwa cike da kunya ta amsa da
"Eh na amince Abbhee ko dan saboda rescue nawa da ya yi aiya cancanta da ya zama shield a gareni na tsawon har Abada."
Tayi maganar ne a lokacin da ta tashi da gudu ta bar palon tana Rufe fuska.🤦
Gaba É—ayan su dariya sukeyi hadda Abubakar ya yi murmushi Mai Kyau kamar yadda shi ma yake Mai Kyau.
Hajiya Harirah ta ce
"Ƴar nema dama can ana so ake kaiwa kasuwa, to dama wata mara sa'arce za'ayi wa tayin wannan haɗaɗden Lu'u'lu'un Mai Kyau taƙi. ai Abubakar ɗina ɗaya cikin Dalas.😎
Dariya suka yi ai nan aka dasa sabuwar fira a tsakani, domin kuwa Abubakar Mai Kyau jinsa Yake ya gama sa'a tunda har zai mallaki wannan kyakyawar fure haka.
Domin kuwa Hajarah kyakyawa ce first class ta haɗu ta ko'ina tunani Yake anya tuwa bata haɗa jini da turawan Yamma ba kuwa, koda kallon Yanayin gashin kanta mai tsayi da sheƙi ga launin shi abin burgewa shi ba baƙi ba kuma ba Brown ba kai duk Yadda kake tunanin kyau tofa Hajarah ta wuce wurin obaaa...
A Ranar Alhaji Sameer Ya kira duka Ƴan uwansa dake kusa. Ya faɗa musu kyakyawar Albishir sannan kuma a Ranar aka saka Ranar Auren Abubakar Sameer Lamiɗo da Hajarah nan da wata Ɗaya tak domin kuwa Alhaji Sameer cewa ya yi "Gwara ayi ayi."
___*💋 SARAUNIYAR KYAU 💋*_________ƚαƙυɳ Ïαɾƙσ__________________________________________________________💥👑ð‘»ð’‰ð’† ð‘®ð’ð’‚ð’Ž ðð®ðžðžð§ðŸ‘‘💥____________________ð‘©ð’š:ð‘»ð’‰ð’† ð‘µð’‚ð’Šð’ð’‚ð’“ð’‰ ð‘²ð’…____ð‘²ð’‰ð’‚ð’…ð’†ð’†ð’‹ð’‚ð’“ð’•ð’‰. ð‘ºð’‚ð’ƒð’Š'ð’–. ð’€ð’‚ð’‰ð’šð’‚ð’‰ðŸ¤™
☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆
💦ð‘³ð’‚ð’‡ð’‚ð’›ð’Š ð‘¾ð’“ð’Šð’•ð’•ð’†ð’“'ð’” ð‘¨ð’”ð’”ð’ð’„ð’Šð’‚ð’•ð’Šð’ð’💦🤙
☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆
Page *69&70*
Abubakar bai sama damar komawa Abuja ba, sai Washe gari ya bi jirgin Safe izuwa Babban birnin Nigeria Abuja, koda ya koma bai sama matar sa Rafi'at da maganar Auren Hajarah da zayyi ba, sai ma harkokin gaban sa ya shiga yi ba ruwansa.
*SATI_ÆŠAYA_GABA.*
Wata Ranar Sunday wacca Rafi'at ba zata taɓa mantawa da ita a Rayuwar ta ba, ita ce wata Ranar lahadi da Yammaci Abubakar yazo ma ta da maganar ƙarin Aure.
Abin da dai da ya faru shi ne...
A wata Ranar lahadi Rafi'at tana zaune a ƙayataccen palon gidan Wanda yasha kayan ado na duniya ba'a magana, tana sanye cikin shiga ta alfarma hannunta Riƙe da wani Book na Likitoci tana karantawa ga Yaranta a gefe duka sanye jikin shigar Yaran manya suna wasannin su.
Daddaɗar ƙamshin turaren shi ne ya fara kawo wa dogon Hancin ta ziyara, bata iya jurewa ba, sai da ta ɗaga kanta tana kallon kyakyawan mijinta abin alfaharin ko wacce mace ta gari.🥰