← Book details Nana Khadija Part 4 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 15 OF 32

Sashe 15

Nana Khadija Part 4 Complete Hausa Novel · about 7 min read

UhmUhm kyaleni ni ko A gida da hijab nake kwanciya tafada kanta a kasa hawa gadon yayi yana jawo katon bargon dake gefe yace Allah Allaramiyya nan Ba gidanku bane ai maza cireshi mai zaki 6oyemin in kinqi ni zan cireshi da kai na.
🏵🎗🏵🎗🏵🎗
🏵🎗🏵🎗🏵🎗

Banza tayi masa tana zumbura baki yace ko Ba kyaji ne?
Nifa ka kyaleni wai kowa Ba yana da dakinshi Ba Dan Allah katafi naka ka bar min nawa dariya yasa kadan yace to maye ruwanki dani iyi gidana ne ina da damar kwanciya ko ina kizo kwanta babu Abinda zan miki nagane abinda kike gudu.
Kin kallonsa tayi taga yayi wani daidai a gado babu Abinda ya dameshi minti biyar bakajin motsin komai sai na Ac yana kallonta yasan bacci takeji taurin kai ya hanata kwanciya Babu zato taji yajawo ta zuwa kusa dashi yana kici kicin tu6e mata hijab tariqe qam tana cire hannusa idonshi a lumshe yace ke bana son shashanci Ki tsaya mana qi tayi sai kawai ya mike zaune ya jawota ta sanya tsakiyar qafafunshi ya kwabe hijab din bayan ya riqe hannuwanta biyu Wanda take hanashi gabanshi ne yayi wata muguwar faduwa lokacin da idonshi yayi tozali da kirjinta sun bultso cikin rigar baccinta mai rigar Nono jikinshi ne yafara kyarma ya tsura musu ido ganin in da yake kallo yasa ta shammaceshi ta dira daga gadon A dimauce gabanta na dukan Tara tara ido jazir yayi mata Alama da hannu tazo domin bakinshi ta mutu make kafada tayi irin na yara tana tutturo bakinta na sabo a gigice ya diro daga gadon shima domin salon ta na yanzu yakara dilmiyar dashi ganin yadda ya dun farota yasa ta yin hanyar kofa a sukwane taku Uku yayi ya cafketa ya aza a kafada kamar wata jinjira yaje ya kwantar da ita kan gadon kafin yayi wani motsi takara mikewa ya Mayar da ita ta karfin tsiya ya kwantar ya danneta da jikinshi ya zubah mata masifaffun idanuwanshi masu kashe jiki ita ma shi take kallo tana Ajiyar zuciya da qyar yace kar ki bani wahala kibawa kanki wahala zakija in miki Abinda ban yi niyya Ba yanzu wai mai kike gudu ne duk Abinda kike gudu kin San dole yafaru So ki kwantar da hankalinki yarinya. Kakkau da kai take tana mutsu mutsu da baki Ganin yadda ya zubawa bakinta ido ita haki shi Sakin Ajiyar zuciya duk rabin jikinsa na jikinta yace bani in Sha sai in kyaleki kawai zumbura baki D'ija tayi domin bata gane hausarsa Ba mai zata bashi ya sha " kinji yafada yana kanne mata ido daya A dake tace wai mai zan baka Dan Allah dagani karkasa jikina tayi ciwo ya tsanshi ya daura kan le6enta yace wannan zansha shi nake so kunya ce ta lullubeta sai ta sunkuyar da kai tara sa mai zata CE masa Cikin wata "yar iskar murya ta yaudarar mace yace kin yadda in Sha iyi?
Jikinta ne yafara mutuwa sabida sakonshi yafara isarta idonta ya Tara kwallah tana addu'a cikin ranta girgiza kai tayi yace mai yasa? Shiro tayi yace OK tunda baza ki bani Ba toum bani wannan ya daura hannusa kan mamanta Zabura tayi tana kokarin mikewa yayi sauri mai da ita yana sakin Ajiyar zuciya babu bata lokaci ya saka bakinshi cikin nata yafara yi mata wani bala'een kiss A rikice ya dago ta ya qamqame a jikinshi jin yadda bakinta ke fidda sugar mai rikita qwaqwalwar Dan Adam

😊

*MRS AHAMAD GWADABE*
🏵🎗🏵🎗🏵🎗
*NANA KHADIJA*
🏵🎗🏵🎗🏵🎗

*✍🏻WRITTN BY*
Binta Umar
(MAMAN ABDUL WAHABU,)

*🅿193*

Hannu tasa tana ture kirjinshi gefe guda kuma tana da tse hakoranta da nufin hanashi Abinda yake yi ina ai batayi nasara ba domin riqon tsauri yayi mata kokari yake ma ya fincike yaloluwar rigar jikinta ta karfi Bude bakinta tayi takamar gaske ai kwan yaji dadin haka ita ko batayi wata wata takama harshensa ta galla masa cizo da sauri ya cire bakinsa a nata ya bude lumsassun idon shi waddanda suka zama mici mici sabida tsabar jarabarsa tace kika ci ni tuttureshi take gami da gyara rigar ta da ya yaye mata duk cinyoyinta a waje sauka tayi daga gadon tana galla masa harara Shiko Ali kasa kata6us yayi jikin ta qaura yayi la'asar sai ido kawai yake binta dashi yana lasar baki domin a mutukar bukace yake sai wani sanyi sanyi yakeji a fatar jikinshi
Idonta a kansa ko dar babu tace wai maye haka ne ko ka manta Wacece nice fa D'ija qazama da karaina kake zagi da duka duk ka manta ne me kuma kake nema a wajena.
Cikin Mamaki yake kallonta ya rasa ma bakin Magana wallahi shi yanzu da zata barshi ya kwana yana tsotsar bakinta bazai gaji Ba yadda yaji dadinsa,tace katashi katafi dakinka kawai ko ni infita in bar maka dakin duk Abinda kake nema baza kasamu Ba indai da yadda ta ne.
Hade Fuska yayi kamar bashi Ba bayaso ya tashi ne taga girmansa Shiyasa da tuni yaje ya dauko ta yace karki sake nazo gurin nan kafin in kirga biyar kizo hade da tube wannan banzan rigar Wallahi kinja ma sai nayi Abinda ban yi niyya Ba ni zaki rainawa hankali har da wani cika baki to zanga Wanda zai kwaceki a hannuna.
Jin Abinda yace yasa ta dunfarar kofar futa da sauri wannan karon ma kafin ta karasa ya cim mata yahade ta da kofar kana ya kwabe rigar ya barta daga ita sai wando da briziyya Kuka tafashe dashi tayi sauri tasaka hannuwanta biyu takare kirjinta dashi!
Yace Au wannan ne bakyaso nagani Ok dama bai dame ni Ba yafada gami da daura hannusa a qugunta yana kokarin zame wandon wani uban ihu ta kurma Wanda yasa Siyama fitowa a sukwane cikin tashin hankali tace shikkenan Anyi angama ni Siyama maqalewa tayi jikin kofar tana kwararar da wayan bakin ciki Shiko Ali sanda D'ija ta kurma ihu shi yabashi damar mai da bakinshi nata ya 6ame kana yayi mata daukar jirajirai Hannuta dafe da qirjinta tana gudun saki Dan kar yagani shiya hana yunkurin kwatar kanta
A jiyeta yayi duk a di mauce yake yace kinga karki bawa kanki wahala kibani wahala ki bari inyi wassannina kawai shikkenan idan kuma kikaqi zanyi ta qarfin tsiya shiyasa nake baki shawara yafada jikinshi na kyarma
O D'ija da kokari sake yunkurin guduwa takeyi ganin zata bata masa lokaci ne yasa kawai ya riqe hannuwanta da hannusa daya ya 6alle briziyar ya yar kana ya daddaneta ya hau Aikinshi Kai kai kai D'ija ranar taga magenta Ali kenan haka yadinga lasar mata kunne gami da wasu gurare dasu ke matukar birgeshi a jikinta bakinta kuwa yasha wahala A gurin Ali mussaman le6enta sai zafi yake mata na rashin sabo haka yayita dagulata San ransa sai da yasamu biyan bukata sannan ya sarara mata ya kamkameta kam yana sakin Ajiyar zuciya gaskiya duk da Ba Tara yayi da D'ija Ba yasamu biyan bukata fiye da yadda bakwa za to gashi bata bashi hadin kai ko daya Ba Amma yayi mamakin yadda yaji dadi cikin zuciyarsa yace tun yanzu na kusa mutuwa ina ga kuma in Tara da ita ina ganin sai dai a dauki gawata!!

*WALLAHI TALLAHI BANI DA CHAJI KUYI HAKURI SAI ALLAH YA KAIMU*🤭❤
🏵🎗🏵🎗🏵🎗🏵🎗🏵🏵🎗🎗

D'ija ko gefe ta koma ta kuka ranta yana mata zafi yadda Ali yayi mata daidai yayi Abinda yakeso da'ita mikewa tayi taje tayi Wanka ta tsarkake jikinta tafito ta canja wata rigar ta bacci taje tayi kwanciyarta kan Sofa dake dakin ta quddune jikinta cikin hijab dinta tana kuka kasa kasa duk yana kallonta bai CE mata komai Ba shima ya mike ya shige toilet din ya tsarkake kansa gami da dauro Alwala yazo yayi nafila raka'a biyu ya Dade sujjadar karshe yana addu'a kana ya sallame sallahar ya mike yaje ya kwanta gami da saita Alam jinshi yake kamar Wanda aka saukewa nauyi a ka har wata iska yakeji tana shigarshi Ki manin minti ashirin ya mike ya karasa kujerar data ke kai yana haska fuskarta da wayarsa bacci ya dauke ta daukarta yayi ya mayar kan gadon ya lulluba mata bargo sannan ya kwanta shima yana addu'a
*Asubah ta gari Ali da D'ija*
Chapter 15 · 0% Book details