Sashe 59
Mijin Matacciya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ita kam ji tayi kamar ta nutse saboda tsananin kunyarshi,wai meyasa shi baya jin nauyinta ne? Har yagama rashin kunyarsa ita dai bata motsa ba haka idanuwanta ma bata budesu ba gashi inbanda bacci babu abinda take bukata amma koda tayi korafi sai cewa yayi ai yanzu lokacinsa ne ba lokacin bacci ba.
***
Kimanin watanni bakwai kenan da bikin mujahid da sumayya wacce yanzu haka take dauke da cikinta dan kimanin watanni bakwai din kuma tuni har ya bayyana tunda jimawa,
Zaune take afalo tana gogewa mujahid k'ananan kayanshi gefe daya kuma tana kallon tashar dake haska finanan turanci inda take kallon wani kayataccen Nigerian film mai suna the perfect couples,ahankali taga yabude kofa yashigo,musayar murmushi suka yiwa junansu sannan yazo ya dan rungumeta kadan ta bayanta,
"Matar alkhairi sannu da kokari....."
"Sannu da zuwa mijin arziki"
Dariya yayi yashafi cikinta,
"Ya babynmu?"
"Baby na lafiya dazun nan tagama motsi"
Murmushi yayi yai zaman dirsham shima kamar yadda yaga tayi sannan ya karbi gugar yaci gaba dayi,
"Kin san wani abu? Har yanzu inata nazarin sunan da yadace musakawa babynmu....."
"Wanne kake ganin zamu saka mata"
Kashe iron din yayi ya zuba mata ido,
"Akwai sunan da najima inada burin sakawa 'yata (Sa'adatu Hanan)"
Murmushi tayi ta gyara zamanta sannan ta kalleshi tana murmushi,
"To yanzun me zai hana ka cika wannan burin naka kayi mata takwara?"
"A'a ni tsorona kar kice da biyu nasaka sunan Hanan"
"Kaji yaya mujahid da wani magana,to ni ina ruwana dan kasawa yarka duk sunan da kayi niyya? Ni ai nadaina kishi da Hanan"
Murmushi yayi yasake rungumeta yana saka mata albarka tare da addu'ar sauka lafiya.
***
Washe gari Hanan bata tashi daga bacci da wuriba kasancewar ga uwar gajiyar da take addabarta sannan ga rashin bacci akan lokaci wannan dalilinne yasa har k'arfe 9 nasafe takai tana bacci batare da Khalil ya tasheta ba sanin ba salla zatayi ba, ahankali take bude idonta kamar bata so ko mai tsoron ganin wani abu tayi luff cikin bargo,bata ga Khalil ba hakan yabata damar cigaba da kalle kallenta acikin d'akin ahaka har idanuwanta suka sauka akan tamfatsetsen mirror din dake cikin dakin,
_Good morning beautiful!_
Abinda taga anrubuta kenan baro baro ajikin mirror din da red din janbaki, murmushi tayi ta tashi zaune tashiga wanka tana sake yaba kyau da haduwar hotel din wanda Allah ne kadai yasan adadin kudin da Khalil din yabiya,cikin farin ciki da annashuwa tayi wanka tafito tazo ta shirya cikin wata bakar riga iya gwiwa,tana kokarin fesa turare yashigo dauke da breakfast a hannunshi,tsayawa yayi kawai yana kallonta saboda ba karamin kyau tayiba,
Kayan hannunshi ta karba sannan ta danyi dage ta yiwa kumatunsa kiss,
"Good morning Uncle"
Rungumeta yayi yana shafar kumatunta,
"Morning mai period,how was your night?"
Murmushi tayi ta lumshe idanuwanta saboda ta lura period dinnan nata ya tsaya masa arai kuma yana jin haushinsa dan tun jiya yaketa faman yin tsaki da yaga pad,zaunar da ita yayi kan cinyarsa sukayi breakfast daga nan kwanciya suka sake yi har lokacin sallar azahar,zuwa yamma taci gayunta cikin jar doguwar gown mai stones tayi rolling suka fita,shi kansa Khalil din shima kananan kaya yasaka da black face ya sakaye fuskarshi,yana rike da hannunta suka rinka zuwa wurare daban daban na shakatawa da debe kewa sunata yin video call da Aryan,gaskiya k'asar tayi mata kyau sannan ta burgeta domin birnine na can kololuwar karshe basu suka koma gida ba sai karfe dayan dare amutukar gajiye. Ai ita kam kasa tabuka abun arziki tayi duk da taga shi lamarin nasa ba sauki,hannayenta ya kama gaba daya yakai jikinsa cikin rada yake cemata,
"Ke yar kauye ce......, Kamar kina tsoron tabani,ko har yanzu kunyar ce bata gama sakinki ba? Kin barni inata wahala ni kadai bayan ba wani abu zan samuba...... Kema kiyi wani abu"
Ahankali hudubar su anty badi'a tafara dawo mata cikin kwakwalwarta tiryan tiryan wacce suka yimata a gombe lokacin da za akawo ta,ji tayi kamar yanzu ne suke yimata amma kuma bata san ta yadda zata tunkareshi da wannan babban lamari ba saboda wallahi tana bala'in jin kunya ga tsoro wanda bata san ko na menene ba,
"Wai ke waya fada miki idan akazo wannan bangaren ana jin kunya? Idan haka zaki rinka barina babu kulawa,babu tarairaya sai dai kisaka ni gaba da kuka muna komawa gida zanyi aure......"
Ai tana jin haka bata san lokacin da ta bude idanuwanta ta kalleshi ba,
"Aure uncle......?" Ta tambayeshi bakinta har yana rawa,juyawa yayi yai rigingine batare da ya kalleta ba yace,
"Yes aure...... Kuma bazawara zan aura wacce tasan aure tasan yanda zata kula dani"
Shiru tayi tana kallonsa nan zuciyarta tasoma bugawa da wani irin karfi wanda tafi kyautata zaton na tsantsar kishine,gaskiya tana da zafin kishi na ajin karshe akansa,shima sanin tana da zafin kishin ne yasashi fadin haka ko wai zata nutsu ta gyara tunda yaga abin nata kamar harda sakarci,
Nutsuwa tayi tana saurarar fadan da zuciyarta keyi mata "kema hanan kina abu kamar wawiya, tunda har yafito ya nuna miki ga abinda yake so meyasa bazaki daure ki cije kiyi masa ba? Gashi nan ai kuna komawa gida yace zaiyi aure waya sanima ko mijin anty maamy ya mutu ya aureta shikenan kin zama yar kallo...." Wata kwalla taji ta zubo mata nan ta share kwallar sannan cikin sanyin murya tace,
"Uncle..... Kayi hakuri bazan sakeba"
Shiru taji yayi mata cikin dar dar taja jikinta zuwa gareshi ta rungumeshi tare da yimasa wani lafiyayyen kiss a kumatunsa irin yanda yake yimata, rungume ta taji yayi sannan cikin farin ciki taji yace,
"Yawwa to ko kefa,amma da kamar ba yar makaranta ba..... Ai ko a school ana practical ko?"
Kai ta daga masa,
"To kema lokacin da zaki fara practicing abubuwan da na koya miki yayi.... Don't be shy"
"Kai Abban Aryan akwai rashin ta ido...." Ta fada acikin zuciyarta,kamar mai shirin taba wutar lantarki haka take tabashi awani d'arare,haka dai da taimakon sa da komai ta dan tabuka abun arziki, rungume ta yayi yana cemata har yanzu batayi wani abun azo ayaba mata ba,yana shafar kanta har bacci ya dauketa shi kam tashi yayi ya tsaftace jikinsa ya dan gabatar da sallolin nafilfili zuwa karfe 3 na dare yaje ya kwanta abayanta tare shiga cikin jikinta sosai. Tsabar gajiyar da tayi ai har gari yawaye bata ko juya ba,shima Khalil din yau saida yamakara sallar asubah.
Ta rigashi tashi,bayan tafito daga wanka tana shiryawa shima yafarka,wankan yashiga shima yayi yafito rike da dan karamin towel daga shi sai gajeren wando,
Zaune yaganta tana kokarin daure gashinta ta saka wata yeluwar riga mai budadden kirji amma dan kauyanci sai ta saka mayafi karami ta rufe kirjin nata, zama yayi gefen gado yace,
"Zo kibani wannan jakar....."
Tana zuwa ya yaye mayafin yana fadin,
"Ba kiji abinda nafada miki jiya ba ko? Kina son nakara auren dai kenan....."
Girgiza kai tayi tana bata fuska,kan cinyarsa yadorata sannan cikin taushin murya yace,
"Zan auro yar birni tunda ke yar kauye ce,zan auro wacce ta iya soyayya,wacce zata rinka barmin surarta abude koda yaushe ina gani ba irinki da kike rufewa ba...."
"Nadaina....." Ta fada tana turo baki,shiru yayi mata yamaida kallonsa kan kirjinta wanda ya bayyana ta saman rigar da ta saka,
"Kaji uncle...." Kunya ce ta kamata lokacin da ta fuskanci abinda yake kallo,babu yanda ta iya haka ta daure ta biyeshi kafin daga bisani sukayi breakfast bayan yayi sallar azahar suka fita. Yauma kamar jiya sunsha yawace yawace dan basu suka dawo ba sai karfe 1:30 nadare, kuma yau dinma bai barta tasamu bacci ba sai wurin karfe 3 saura kwata shiyasa washe gari babu inda suka je a masauki suka wuni suna shan baccinsu sai da daddare ne suka samu dan fita gaban harabar hotel din suka mike kafa suka dawo, Hanan dai tana jin dadin kasar saboda ko ina ya hadu ashe shiyasa Khalil idan yazo yakoma suke ganin ya canja yayi kyau kamar wanda aka canjawa halitta ko fata.
Yau kam tun asubah suka fita tana sanye cikin purple din Dubai gown ta dan yafa mayafi karami akanta kafarta tasaka takalmi toms shima purple sai yar karamar side bag wacce ta rataya hannunta cikin na Khalil wanda yake sanye da fararen jeans da t shirt fuskarsa boye cikin bakin gilashin ido mai dan girma,kai masha Allah dan kasa boye farin cikinta tayi sai daukarsu selfie take ta faman yi har suka shiga cikin wani kyakkyawan jirgin ruwa mai daukar akalla mutane goma,tana zaune gefenshi ga kugunta ga nasa ya rike waist dinta da hannayensa kanta bisa kafadarshi. Sunyi doguwar tafiya har gari ya waye rana ta dan fito duk da bawai ranar mai kwal dinnan bace,awani hamshakin katafaren bakin ruwa suka sauka gaba daya ruwan kalarsa blue ce mai sheki da daukar ido sai ambaliya yake yi ga mutane tsilla tsilla suna hada hadarsu,kamata Khalil yayi yafito da ita yana rike da hannunta,
"Wai uncle ta ina duk kasan wadannan wuraren.....?"
"Tun ina yaro nake mafarkin zuwa wadannan manyan biranen na duniya tare da wata cute baby....."
Wani kyakkyawan masauki wanda aka gina akan tsauni atsakiyar ruwan suka je can Hanan tayita baje idanuwa tana kallo gaba daya takasa bambance tsakanin can Rome inda suka sauka da nan Florence ina ne yafi wani haduwa,
Gaskiya Khalil yayi kuma ya hadu domin ya zagaya da ita taga wurare ta karkashe kwarkwatar idonta sosai kuma ayanda ta lura shima dan harka ne wato dan soyayya ma'abocin son ashana da iyali,basu suka koma Rome ba sai dab da asubah,ko ba afada mata ba tasan gogan nata mutum ne mai son yawace yawace da harkar bude ido saboda ko agida Nigeria ba zama yake ba bare nan da yakeda yancin zuwa duk inda yake so. Kwanansu biyu adaki babu inda suke zuwa tun bayan dawowarsu daga Florence sai dai suci abinci susha soyayya suyi waya da yan gida,
***
Kimanin watanni bakwai kenan da bikin mujahid da sumayya wacce yanzu haka take dauke da cikinta dan kimanin watanni bakwai din kuma tuni har ya bayyana tunda jimawa,
Zaune take afalo tana gogewa mujahid k'ananan kayanshi gefe daya kuma tana kallon tashar dake haska finanan turanci inda take kallon wani kayataccen Nigerian film mai suna the perfect couples,ahankali taga yabude kofa yashigo,musayar murmushi suka yiwa junansu sannan yazo ya dan rungumeta kadan ta bayanta,
"Matar alkhairi sannu da kokari....."
"Sannu da zuwa mijin arziki"
Dariya yayi yashafi cikinta,
"Ya babynmu?"
"Baby na lafiya dazun nan tagama motsi"
Murmushi yayi yai zaman dirsham shima kamar yadda yaga tayi sannan ya karbi gugar yaci gaba dayi,
"Kin san wani abu? Har yanzu inata nazarin sunan da yadace musakawa babynmu....."
"Wanne kake ganin zamu saka mata"
Kashe iron din yayi ya zuba mata ido,
"Akwai sunan da najima inada burin sakawa 'yata (Sa'adatu Hanan)"
Murmushi tayi ta gyara zamanta sannan ta kalleshi tana murmushi,
"To yanzun me zai hana ka cika wannan burin naka kayi mata takwara?"
"A'a ni tsorona kar kice da biyu nasaka sunan Hanan"
"Kaji yaya mujahid da wani magana,to ni ina ruwana dan kasawa yarka duk sunan da kayi niyya? Ni ai nadaina kishi da Hanan"
Murmushi yayi yasake rungumeta yana saka mata albarka tare da addu'ar sauka lafiya.
***
Washe gari Hanan bata tashi daga bacci da wuriba kasancewar ga uwar gajiyar da take addabarta sannan ga rashin bacci akan lokaci wannan dalilinne yasa har k'arfe 9 nasafe takai tana bacci batare da Khalil ya tasheta ba sanin ba salla zatayi ba, ahankali take bude idonta kamar bata so ko mai tsoron ganin wani abu tayi luff cikin bargo,bata ga Khalil ba hakan yabata damar cigaba da kalle kallenta acikin d'akin ahaka har idanuwanta suka sauka akan tamfatsetsen mirror din dake cikin dakin,
_Good morning beautiful!_
Abinda taga anrubuta kenan baro baro ajikin mirror din da red din janbaki, murmushi tayi ta tashi zaune tashiga wanka tana sake yaba kyau da haduwar hotel din wanda Allah ne kadai yasan adadin kudin da Khalil din yabiya,cikin farin ciki da annashuwa tayi wanka tafito tazo ta shirya cikin wata bakar riga iya gwiwa,tana kokarin fesa turare yashigo dauke da breakfast a hannunshi,tsayawa yayi kawai yana kallonta saboda ba karamin kyau tayiba,
Kayan hannunshi ta karba sannan ta danyi dage ta yiwa kumatunsa kiss,
"Good morning Uncle"
Rungumeta yayi yana shafar kumatunta,
"Morning mai period,how was your night?"
Murmushi tayi ta lumshe idanuwanta saboda ta lura period dinnan nata ya tsaya masa arai kuma yana jin haushinsa dan tun jiya yaketa faman yin tsaki da yaga pad,zaunar da ita yayi kan cinyarsa sukayi breakfast daga nan kwanciya suka sake yi har lokacin sallar azahar,zuwa yamma taci gayunta cikin jar doguwar gown mai stones tayi rolling suka fita,shi kansa Khalil din shima kananan kaya yasaka da black face ya sakaye fuskarshi,yana rike da hannunta suka rinka zuwa wurare daban daban na shakatawa da debe kewa sunata yin video call da Aryan,gaskiya k'asar tayi mata kyau sannan ta burgeta domin birnine na can kololuwar karshe basu suka koma gida ba sai karfe dayan dare amutukar gajiye. Ai ita kam kasa tabuka abun arziki tayi duk da taga shi lamarin nasa ba sauki,hannayenta ya kama gaba daya yakai jikinsa cikin rada yake cemata,
"Ke yar kauye ce......, Kamar kina tsoron tabani,ko har yanzu kunyar ce bata gama sakinki ba? Kin barni inata wahala ni kadai bayan ba wani abu zan samuba...... Kema kiyi wani abu"
Ahankali hudubar su anty badi'a tafara dawo mata cikin kwakwalwarta tiryan tiryan wacce suka yimata a gombe lokacin da za akawo ta,ji tayi kamar yanzu ne suke yimata amma kuma bata san ta yadda zata tunkareshi da wannan babban lamari ba saboda wallahi tana bala'in jin kunya ga tsoro wanda bata san ko na menene ba,
"Wai ke waya fada miki idan akazo wannan bangaren ana jin kunya? Idan haka zaki rinka barina babu kulawa,babu tarairaya sai dai kisaka ni gaba da kuka muna komawa gida zanyi aure......"
Ai tana jin haka bata san lokacin da ta bude idanuwanta ta kalleshi ba,
"Aure uncle......?" Ta tambayeshi bakinta har yana rawa,juyawa yayi yai rigingine batare da ya kalleta ba yace,
"Yes aure...... Kuma bazawara zan aura wacce tasan aure tasan yanda zata kula dani"
Shiru tayi tana kallonsa nan zuciyarta tasoma bugawa da wani irin karfi wanda tafi kyautata zaton na tsantsar kishine,gaskiya tana da zafin kishi na ajin karshe akansa,shima sanin tana da zafin kishin ne yasashi fadin haka ko wai zata nutsu ta gyara tunda yaga abin nata kamar harda sakarci,
Nutsuwa tayi tana saurarar fadan da zuciyarta keyi mata "kema hanan kina abu kamar wawiya, tunda har yafito ya nuna miki ga abinda yake so meyasa bazaki daure ki cije kiyi masa ba? Gashi nan ai kuna komawa gida yace zaiyi aure waya sanima ko mijin anty maamy ya mutu ya aureta shikenan kin zama yar kallo...." Wata kwalla taji ta zubo mata nan ta share kwallar sannan cikin sanyin murya tace,
"Uncle..... Kayi hakuri bazan sakeba"
Shiru taji yayi mata cikin dar dar taja jikinta zuwa gareshi ta rungumeshi tare da yimasa wani lafiyayyen kiss a kumatunsa irin yanda yake yimata, rungume ta taji yayi sannan cikin farin ciki taji yace,
"Yawwa to ko kefa,amma da kamar ba yar makaranta ba..... Ai ko a school ana practical ko?"
Kai ta daga masa,
"To kema lokacin da zaki fara practicing abubuwan da na koya miki yayi.... Don't be shy"
"Kai Abban Aryan akwai rashin ta ido...." Ta fada acikin zuciyarta,kamar mai shirin taba wutar lantarki haka take tabashi awani d'arare,haka dai da taimakon sa da komai ta dan tabuka abun arziki, rungume ta yayi yana cemata har yanzu batayi wani abun azo ayaba mata ba,yana shafar kanta har bacci ya dauketa shi kam tashi yayi ya tsaftace jikinsa ya dan gabatar da sallolin nafilfili zuwa karfe 3 na dare yaje ya kwanta abayanta tare shiga cikin jikinta sosai. Tsabar gajiyar da tayi ai har gari yawaye bata ko juya ba,shima Khalil din yau saida yamakara sallar asubah.
Ta rigashi tashi,bayan tafito daga wanka tana shiryawa shima yafarka,wankan yashiga shima yayi yafito rike da dan karamin towel daga shi sai gajeren wando,
Zaune yaganta tana kokarin daure gashinta ta saka wata yeluwar riga mai budadden kirji amma dan kauyanci sai ta saka mayafi karami ta rufe kirjin nata, zama yayi gefen gado yace,
"Zo kibani wannan jakar....."
Tana zuwa ya yaye mayafin yana fadin,
"Ba kiji abinda nafada miki jiya ba ko? Kina son nakara auren dai kenan....."
Girgiza kai tayi tana bata fuska,kan cinyarsa yadorata sannan cikin taushin murya yace,
"Zan auro yar birni tunda ke yar kauye ce,zan auro wacce ta iya soyayya,wacce zata rinka barmin surarta abude koda yaushe ina gani ba irinki da kike rufewa ba...."
"Nadaina....." Ta fada tana turo baki,shiru yayi mata yamaida kallonsa kan kirjinta wanda ya bayyana ta saman rigar da ta saka,
"Kaji uncle...." Kunya ce ta kamata lokacin da ta fuskanci abinda yake kallo,babu yanda ta iya haka ta daure ta biyeshi kafin daga bisani sukayi breakfast bayan yayi sallar azahar suka fita. Yauma kamar jiya sunsha yawace yawace dan basu suka dawo ba sai karfe 1:30 nadare, kuma yau dinma bai barta tasamu bacci ba sai wurin karfe 3 saura kwata shiyasa washe gari babu inda suka je a masauki suka wuni suna shan baccinsu sai da daddare ne suka samu dan fita gaban harabar hotel din suka mike kafa suka dawo, Hanan dai tana jin dadin kasar saboda ko ina ya hadu ashe shiyasa Khalil idan yazo yakoma suke ganin ya canja yayi kyau kamar wanda aka canjawa halitta ko fata.
Yau kam tun asubah suka fita tana sanye cikin purple din Dubai gown ta dan yafa mayafi karami akanta kafarta tasaka takalmi toms shima purple sai yar karamar side bag wacce ta rataya hannunta cikin na Khalil wanda yake sanye da fararen jeans da t shirt fuskarsa boye cikin bakin gilashin ido mai dan girma,kai masha Allah dan kasa boye farin cikinta tayi sai daukarsu selfie take ta faman yi har suka shiga cikin wani kyakkyawan jirgin ruwa mai daukar akalla mutane goma,tana zaune gefenshi ga kugunta ga nasa ya rike waist dinta da hannayensa kanta bisa kafadarshi. Sunyi doguwar tafiya har gari ya waye rana ta dan fito duk da bawai ranar mai kwal dinnan bace,awani hamshakin katafaren bakin ruwa suka sauka gaba daya ruwan kalarsa blue ce mai sheki da daukar ido sai ambaliya yake yi ga mutane tsilla tsilla suna hada hadarsu,kamata Khalil yayi yafito da ita yana rike da hannunta,
"Wai uncle ta ina duk kasan wadannan wuraren.....?"
"Tun ina yaro nake mafarkin zuwa wadannan manyan biranen na duniya tare da wata cute baby....."
Wani kyakkyawan masauki wanda aka gina akan tsauni atsakiyar ruwan suka je can Hanan tayita baje idanuwa tana kallo gaba daya takasa bambance tsakanin can Rome inda suka sauka da nan Florence ina ne yafi wani haduwa,
Gaskiya Khalil yayi kuma ya hadu domin ya zagaya da ita taga wurare ta karkashe kwarkwatar idonta sosai kuma ayanda ta lura shima dan harka ne wato dan soyayya ma'abocin son ashana da iyali,basu suka koma Rome ba sai dab da asubah,ko ba afada mata ba tasan gogan nata mutum ne mai son yawace yawace da harkar bude ido saboda ko agida Nigeria ba zama yake ba bare nan da yakeda yancin zuwa duk inda yake so. Kwanansu biyu adaki babu inda suke zuwa tun bayan dawowarsu daga Florence sai dai suci abinci susha soyayya suyi waya da yan gida,