Sashe 20
Mijin Matacciya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hanan kuwa tun da tatashi ranta abace yake saboda weekend ne yanzu zata yita zaman wuri daya daga nan har monday,gashi tunda tazo garin nan batayi kitso ba kanta atsefe tagaji dashi kuma ahaka,text massage ta turawa minister akan tana son fita kitso,shi kam da yake yana can gombe kuma tare da mutane bai ko samu zarafin duba wayar ba saboda jama'ar da yake tare dasu daga wadannan sun fita wadannan zasu shigo kuma duk lokacin da yaje gombe hakane,zakayi mamakin irin mutanen dake tururuwar zuwa wurinshi duk ranar da yaje garin.
Shirun da Hanan taji yayi mata sai tasake kufula ta tunzura dama ta jima da yimasa zargin girman kai wato yanada wulakanci da girman kai anata tunanin dan ko massage sai ya gadama yake amsawa,shiyasa a kule ta wuni ranar da rana ma saida yunwa ta ciyota tazama weak sannan ta sauko kasa Aryan na zaune falon yabaza kayan wasa baja baja yanata wasanshi umma kuma na bedroom tana dan taba baccin kalula,
Kan dining Hanan ta hau ta zuba alalan kwai mai dauke da kayan lambu da sos tana ci,
Aryan ne yacika falon da wata irin kara sakamakon bindigar wasanshi da ya kunna kai sai ka rantse karar bindigar gaske ne nan yacikawa Hanan kunne da kara ita kuma dama a kule take,
"Kai......kashe karar nan" Ta fada cikin fada amma bai kasheba saboda shi bai jita ba sau kusan uku tana yimasa magana amma bai jiba ita kuma ta zaci yana jinta ya kyaleta dan haka ta tashi afusace ta nufe shi tana zuwa ta daka masa wata gigitacciyar tsawa da ba ataba yimasa irinta ba,
"Kai...... Kashe wannan abun naka duk kabi ka wani cikawa mutane kunne shashasha kawai...."
Dama Aryan tsoronta yake hakan da tayi masa sai yasake tsorata da sauri ya kashe jikinsa na rawa,
"Bar nan....fice daga nan"
Tashi yayi da sauri garin yabar wurin yataka wani abu daga cikin kayan wasan nasa santsin tiles yajashi suuu yatafi ya fadi kansa ya bugu da kujera ji kake gummm shikenan ya fadi awurin babu numfashi....................âœï¸
_*Ummi Shatu*_👌ðŸ»
8/14/20, 10:08 AM - Ummi Tandama: *Book din mijin matacciya na kudine game bukatar siya sai atura 200 ta account din Aisha Ibrahim, 3112877210 first bank,sai atura shaidar biya ta WhatsApp number dina 07044644433 ko kuma atura recharge card da shaidar biya ta number din.*
*20*
***Da hasken wayarshi ta hannu yayi amfani wacce ke cikin aljihun gaban rigarsa,caan ya hangosu kwance saman gado sunyi kai da kafa,sake lumshe idanuwanshi yayi sannan yasoma takawa ahankali har ya isa gaban gadon,kamshin dakin nata sai yaji ya banbanta da irin wanda falon nata keyi, bai tsaya kallonta ba yayi abinda yakaishi kawai wato kallon sha lelensa Aryan,ita kam gaba daya lullube take da duvet tun daga kafafuwanta har zuwa kanta dan haka babu abinda zaka iya gani atare da ita sabanin Aryan da dama tun can asali baya son a lullubeshi idan yana bacci sai ko idan baccin nasa yayi nisa,
Shafa fuskar Aryan din yayi sannan yayi kissing dinsa a goshinsa shima ya lullubeshi, ahankali yajuya yafita daga cikin bedroom din amma can kasan ranshi wani dadi ne ke ziyartarsa ganin irin kulawar da Hanan ke bawa Aryan, Allah sarki ashe ya dauki hakkin yarinyar ne da har ada yafara zargin ko itace ke takurawa dan gaban goshin nasa,ashe ba haka bane ita tayashi ma sonshi takeyi,
Zuciyarshi fes yabar gidan yanufi tsohon gidansa inda karfi da yaji can yake rayuwarsa shi daya,wanka yafara yi sannan yahada coffee yasha duk jikinsa jinsa yake yi yana yimasa ciwo kamar wanda ya wuni yana yin aikin karfi, shiyasa ma yau bai samu zarafin yin tsaiwar dare ba kawai dai ya zauna ya karanta abinda ya sawwaka cikin littafi mai tsarki daga nan yayi alwala ya kwanta.
Su Hanan kuwa babu wanda acikinsu yasan cewa wai Khalil yazo gidan sai da suka fito da safe sannan suka ga tsarabar da yakawo musu adaren jiya wato fura da nono sai fruits kala kala harda apple mango irin manya manyan mangoes dinnan, ita umma barira har yau bata san cewa ba agidan yake rayuwarsa ba kuma bata san akwai wata akasa tsakaninsa da Hanan ba da za ta tsawatar musu kuma ta dauki mataki.
Yau ita dai hanan da farin ciki ta tashi,ruwan wanka ta hadawa Aryan sannan ta d'aukeshi duk da bai tashi ba ta nufi cikin toilet dashi tana sakashi cikin bahon wanka mai dauke da ruwan dumi ya bude manyan idanuwanshi irin na ubanshi domin babu ta inda yabar babanshi a kamanni,
"Mommy....."
"Good morning cutie"
Kwantar da kanshi yayi acikin ruwan nan tayi saurin rikeshi tana dariya, ahaka tayi masa wankan suka fita, direct dakinshi ta wuce dashi domin shiryashi, saida tafara jona masa wayarshi a jikin charge sannan ta zauna ta shafa masa mai ta fesa masa turare sannan ta saka masa uniform, ahankali take taje masa kanshi wanda ke mutukar bata sha'awa, ohh duniya kenan Allah baya barin wani dan wani yanzu gashi shi Aryan uwar ta tafi ta barshi bai ko santa ba shiyasa bahaushe ke cewa da na kowa ne saboda sai ka haifeshi amma baka mora ba wanda zai mora daban,insha Allah tayiwa kanta alkawarin kula da rayuwar Aryan ko dan lalurar dake tattare dashi kuma insha Allah zata soshi zata kula dashi fiyeda yanda zata kula da dan cikinta,
K'asa suka sauka ta bashi breakfast yana ci sai lokacin umma barira tafito ganinsu cikin shiri suna karyawa yasata yin murmushin jin dadi sannan cikin farin ciki tace,
"A'a d'a da uwa har anshirya ne anfito?"
"Wallahi kuwa umma ai idan muka zauna sanya sai mu makara azo ana tare mu"
"Ahh gaskiya kam,kai dan albarka yau babu magana? Zanfa daina mijin dakai"
"Ai sai muma mu samo wata umma"
Dariya sukayi dukkaninsu cike da raha suka rabo bayan Aryan ya gaisa da abbanshi wanda ke can gida kwance har lokacin bai fita ba saboda gajiyar daren jiya bata sakeshi ba har yanzu shiyasa bai bar gida ba yau sai 10.
***
Mujahid yajima yana jinyar son Hanan acikin zuciyarsa,kullum baida aiki sai dai ya tisa hotonta agaba yana kallo duk yabi ya susuce yafita hayyacinsa,ada ya zaci zai iya daurewa ashe abin ba haka yake ba sai yanzu yagane gaskiyar son da yake yimata,
Kullum idan yaga sakonta sai yaji kamar ya mayar mata da amsa domin yanda take ji shima fa hakan yake ji acikin ransa koma fiye da haka,nan dai zuciya ta soma zugashi akan kawai ya fara kula Hanan suje suyi rayuwarsu, gashi akwai yar uwarsa mai sonshi sumayya amma shi hankalinsa baya kanta yana kan Hanan kuma tajima tana sonshi tun yana jami'a agidansu take kasancewar shi kadai ne awurin iyayensa shiyasa suka dauki sumayya suke rikewa,
Zaman asibitin da yayi ma tare sukayi jinyarsa da mami amma har yafara samun lafiya baya sakar mata fuska saboda shifa ba sonta yake ba,yau ma yana zaune a falonshi yana kallon hoton Hanan sumayya tabude kofa tashigo tana sanye da Arabian gown maroon colour,sake hade rai yayi kamar yaga mutuwarsa domin aduniya yaki jinin wannan yarinyar sumayya,
Kayan breakfast din dake hannunta ta ajiye masa tana sussunkuyar da kai alamun kunya,
"Yaya mujahid ga breakfast dinka inji mami..... sannan tace....tace wai ka daure ka kaini school..."
Idan kujerar da yake kai ta amsa to shima ya amsa mata,tafi minti biyar atsaye awurin baice mata uffan ba daga karshe yaja wani dogon tsaki yawuce cikin bedroom dinshi batare da ya ko kalleta ba,jagwab ta tafi ta zauna bisa kujerar da yatashi tana dafe kanta wanda yafara sara mata wasu hawaye ne suka shiga kai komo akan kuncinta wanda ko tantama babu na bakin cikine,inama tana iyawa da ta cire son ya mujahid daga cikin zuciyarta amma tasan hakan bamai yuyuwa bane tunda ba ita ta dorawa kanta ba.
***
Lokaci kankani shakuwa da soyayya mai tsanani ta shiga zukatan Hanan da Aryan,yanzu yaron yasaba da ita sosai kuma yana sakewa da ita kamar umma, dukkan al'amuransa wadanda ada umma ce keyi masa ayanzu Hanan ce ke yimasa,itace wankansa, shiryashi zuwa makaranta,yanke masa farce itace ke bashi abinci abaki yanzu komai ita keyi masa kuma har cikin zuciyarta yanzu tana son Aryan kamar zata lasheshi dan so,shima Aryan din yanzu ya shaku da ita komai ita yake nufa,
A yanzu kam tana jin dadin zaman gidan fiye da farkon zuwanta dama gidane babban gida babu abinda babu na fannin more rayuwa babu ce kawai babu agidan amma komai da kasani akwaishi ga swimming pool,ga wani daki mai dauke da kayan motsa jiki ga library babba mai dauke da littattafai iri iri, can ta kofar baya kuma idan kabi akwai hadadden garden dan debe kewa mai dauke da tsintsaye aciki ga Giggs da dawisu dake sake kawata wurin,agaskiya gidan akwai abubuwan dauke kewa da kadaici sai dai har lokacin tana kewar gida dan duk bayan kwana bibbiyu take kiran mamaye da Abba su gaisa shi kuwa yaya shamsu kusan kullum suna hade ta online.
Har tsawon wannan lokacin Khalil da Hanan basu taba ganin juna ba saboda shi baya shigowa gidan sai sunyi bacci kuma idan yaje ma iyakarshi dakin Aryan da yaje yaganshi zai tafi idan kuma awayane tashi hanan take yi tabar wurin amma tsakaninta da Aryan yanzu akwai kauna mai girman gaske dan har shi Khalil din yafara fuskantar hakan saboda komai sai yaji Aryan yace mommy ce tayi masa idan abu yaci sai yace itace tabashi yaci,tsakaninsa da ita sai dai yaji sunanta abakin Aryan amma ko awaya bai taba jin muryar taba itama haka shi kuma dama ba mazauni ba yau yana wancan gari gobe yana waccan k'asa.
Tana kwance a d'akinta bayan ta idar da sallar la'asar tana karanta wani novel din turanci (Tiers of betrayal) gaba daya hankalinta yatafi ga karatun da take yi taji Aryan ya fada kanta,
Ajiye wayar tayi tana rungumoshi jikinta, "Cutie what happened?"
Kiss yayi mata agoshi sannan ya rungume ta,
"Uncle yace ba gobeba wata goben birthday dina kuma Uncle Zaid zaizo yakaimu aje ayi party..."
"Woww.....my boy zai kara girma"
Shirun da Hanan taji yayi mata sai tasake kufula ta tunzura dama ta jima da yimasa zargin girman kai wato yanada wulakanci da girman kai anata tunanin dan ko massage sai ya gadama yake amsawa,shiyasa a kule ta wuni ranar da rana ma saida yunwa ta ciyota tazama weak sannan ta sauko kasa Aryan na zaune falon yabaza kayan wasa baja baja yanata wasanshi umma kuma na bedroom tana dan taba baccin kalula,
Kan dining Hanan ta hau ta zuba alalan kwai mai dauke da kayan lambu da sos tana ci,
Aryan ne yacika falon da wata irin kara sakamakon bindigar wasanshi da ya kunna kai sai ka rantse karar bindigar gaske ne nan yacikawa Hanan kunne da kara ita kuma dama a kule take,
"Kai......kashe karar nan" Ta fada cikin fada amma bai kasheba saboda shi bai jita ba sau kusan uku tana yimasa magana amma bai jiba ita kuma ta zaci yana jinta ya kyaleta dan haka ta tashi afusace ta nufe shi tana zuwa ta daka masa wata gigitacciyar tsawa da ba ataba yimasa irinta ba,
"Kai...... Kashe wannan abun naka duk kabi ka wani cikawa mutane kunne shashasha kawai...."
Dama Aryan tsoronta yake hakan da tayi masa sai yasake tsorata da sauri ya kashe jikinsa na rawa,
"Bar nan....fice daga nan"
Tashi yayi da sauri garin yabar wurin yataka wani abu daga cikin kayan wasan nasa santsin tiles yajashi suuu yatafi ya fadi kansa ya bugu da kujera ji kake gummm shikenan ya fadi awurin babu numfashi....................âœï¸
_*Ummi Shatu*_👌ðŸ»
8/14/20, 10:08 AM - Ummi Tandama: *Book din mijin matacciya na kudine game bukatar siya sai atura 200 ta account din Aisha Ibrahim, 3112877210 first bank,sai atura shaidar biya ta WhatsApp number dina 07044644433 ko kuma atura recharge card da shaidar biya ta number din.*
*20*
***Da hasken wayarshi ta hannu yayi amfani wacce ke cikin aljihun gaban rigarsa,caan ya hangosu kwance saman gado sunyi kai da kafa,sake lumshe idanuwanshi yayi sannan yasoma takawa ahankali har ya isa gaban gadon,kamshin dakin nata sai yaji ya banbanta da irin wanda falon nata keyi, bai tsaya kallonta ba yayi abinda yakaishi kawai wato kallon sha lelensa Aryan,ita kam gaba daya lullube take da duvet tun daga kafafuwanta har zuwa kanta dan haka babu abinda zaka iya gani atare da ita sabanin Aryan da dama tun can asali baya son a lullubeshi idan yana bacci sai ko idan baccin nasa yayi nisa,
Shafa fuskar Aryan din yayi sannan yayi kissing dinsa a goshinsa shima ya lullubeshi, ahankali yajuya yafita daga cikin bedroom din amma can kasan ranshi wani dadi ne ke ziyartarsa ganin irin kulawar da Hanan ke bawa Aryan, Allah sarki ashe ya dauki hakkin yarinyar ne da har ada yafara zargin ko itace ke takurawa dan gaban goshin nasa,ashe ba haka bane ita tayashi ma sonshi takeyi,
Zuciyarshi fes yabar gidan yanufi tsohon gidansa inda karfi da yaji can yake rayuwarsa shi daya,wanka yafara yi sannan yahada coffee yasha duk jikinsa jinsa yake yi yana yimasa ciwo kamar wanda ya wuni yana yin aikin karfi, shiyasa ma yau bai samu zarafin yin tsaiwar dare ba kawai dai ya zauna ya karanta abinda ya sawwaka cikin littafi mai tsarki daga nan yayi alwala ya kwanta.
Su Hanan kuwa babu wanda acikinsu yasan cewa wai Khalil yazo gidan sai da suka fito da safe sannan suka ga tsarabar da yakawo musu adaren jiya wato fura da nono sai fruits kala kala harda apple mango irin manya manyan mangoes dinnan, ita umma barira har yau bata san cewa ba agidan yake rayuwarsa ba kuma bata san akwai wata akasa tsakaninsa da Hanan ba da za ta tsawatar musu kuma ta dauki mataki.
Yau ita dai hanan da farin ciki ta tashi,ruwan wanka ta hadawa Aryan sannan ta d'aukeshi duk da bai tashi ba ta nufi cikin toilet dashi tana sakashi cikin bahon wanka mai dauke da ruwan dumi ya bude manyan idanuwanshi irin na ubanshi domin babu ta inda yabar babanshi a kamanni,
"Mommy....."
"Good morning cutie"
Kwantar da kanshi yayi acikin ruwan nan tayi saurin rikeshi tana dariya, ahaka tayi masa wankan suka fita, direct dakinshi ta wuce dashi domin shiryashi, saida tafara jona masa wayarshi a jikin charge sannan ta zauna ta shafa masa mai ta fesa masa turare sannan ta saka masa uniform, ahankali take taje masa kanshi wanda ke mutukar bata sha'awa, ohh duniya kenan Allah baya barin wani dan wani yanzu gashi shi Aryan uwar ta tafi ta barshi bai ko santa ba shiyasa bahaushe ke cewa da na kowa ne saboda sai ka haifeshi amma baka mora ba wanda zai mora daban,insha Allah tayiwa kanta alkawarin kula da rayuwar Aryan ko dan lalurar dake tattare dashi kuma insha Allah zata soshi zata kula dashi fiyeda yanda zata kula da dan cikinta,
K'asa suka sauka ta bashi breakfast yana ci sai lokacin umma barira tafito ganinsu cikin shiri suna karyawa yasata yin murmushin jin dadi sannan cikin farin ciki tace,
"A'a d'a da uwa har anshirya ne anfito?"
"Wallahi kuwa umma ai idan muka zauna sanya sai mu makara azo ana tare mu"
"Ahh gaskiya kam,kai dan albarka yau babu magana? Zanfa daina mijin dakai"
"Ai sai muma mu samo wata umma"
Dariya sukayi dukkaninsu cike da raha suka rabo bayan Aryan ya gaisa da abbanshi wanda ke can gida kwance har lokacin bai fita ba saboda gajiyar daren jiya bata sakeshi ba har yanzu shiyasa bai bar gida ba yau sai 10.
***
Mujahid yajima yana jinyar son Hanan acikin zuciyarsa,kullum baida aiki sai dai ya tisa hotonta agaba yana kallo duk yabi ya susuce yafita hayyacinsa,ada ya zaci zai iya daurewa ashe abin ba haka yake ba sai yanzu yagane gaskiyar son da yake yimata,
Kullum idan yaga sakonta sai yaji kamar ya mayar mata da amsa domin yanda take ji shima fa hakan yake ji acikin ransa koma fiye da haka,nan dai zuciya ta soma zugashi akan kawai ya fara kula Hanan suje suyi rayuwarsu, gashi akwai yar uwarsa mai sonshi sumayya amma shi hankalinsa baya kanta yana kan Hanan kuma tajima tana sonshi tun yana jami'a agidansu take kasancewar shi kadai ne awurin iyayensa shiyasa suka dauki sumayya suke rikewa,
Zaman asibitin da yayi ma tare sukayi jinyarsa da mami amma har yafara samun lafiya baya sakar mata fuska saboda shifa ba sonta yake ba,yau ma yana zaune a falonshi yana kallon hoton Hanan sumayya tabude kofa tashigo tana sanye da Arabian gown maroon colour,sake hade rai yayi kamar yaga mutuwarsa domin aduniya yaki jinin wannan yarinyar sumayya,
Kayan breakfast din dake hannunta ta ajiye masa tana sussunkuyar da kai alamun kunya,
"Yaya mujahid ga breakfast dinka inji mami..... sannan tace....tace wai ka daure ka kaini school..."
Idan kujerar da yake kai ta amsa to shima ya amsa mata,tafi minti biyar atsaye awurin baice mata uffan ba daga karshe yaja wani dogon tsaki yawuce cikin bedroom dinshi batare da ya ko kalleta ba,jagwab ta tafi ta zauna bisa kujerar da yatashi tana dafe kanta wanda yafara sara mata wasu hawaye ne suka shiga kai komo akan kuncinta wanda ko tantama babu na bakin cikine,inama tana iyawa da ta cire son ya mujahid daga cikin zuciyarta amma tasan hakan bamai yuyuwa bane tunda ba ita ta dorawa kanta ba.
***
Lokaci kankani shakuwa da soyayya mai tsanani ta shiga zukatan Hanan da Aryan,yanzu yaron yasaba da ita sosai kuma yana sakewa da ita kamar umma, dukkan al'amuransa wadanda ada umma ce keyi masa ayanzu Hanan ce ke yimasa,itace wankansa, shiryashi zuwa makaranta,yanke masa farce itace ke bashi abinci abaki yanzu komai ita keyi masa kuma har cikin zuciyarta yanzu tana son Aryan kamar zata lasheshi dan so,shima Aryan din yanzu ya shaku da ita komai ita yake nufa,
A yanzu kam tana jin dadin zaman gidan fiye da farkon zuwanta dama gidane babban gida babu abinda babu na fannin more rayuwa babu ce kawai babu agidan amma komai da kasani akwaishi ga swimming pool,ga wani daki mai dauke da kayan motsa jiki ga library babba mai dauke da littattafai iri iri, can ta kofar baya kuma idan kabi akwai hadadden garden dan debe kewa mai dauke da tsintsaye aciki ga Giggs da dawisu dake sake kawata wurin,agaskiya gidan akwai abubuwan dauke kewa da kadaici sai dai har lokacin tana kewar gida dan duk bayan kwana bibbiyu take kiran mamaye da Abba su gaisa shi kuwa yaya shamsu kusan kullum suna hade ta online.
Har tsawon wannan lokacin Khalil da Hanan basu taba ganin juna ba saboda shi baya shigowa gidan sai sunyi bacci kuma idan yaje ma iyakarshi dakin Aryan da yaje yaganshi zai tafi idan kuma awayane tashi hanan take yi tabar wurin amma tsakaninta da Aryan yanzu akwai kauna mai girman gaske dan har shi Khalil din yafara fuskantar hakan saboda komai sai yaji Aryan yace mommy ce tayi masa idan abu yaci sai yace itace tabashi yaci,tsakaninsa da ita sai dai yaji sunanta abakin Aryan amma ko awaya bai taba jin muryar taba itama haka shi kuma dama ba mazauni ba yau yana wancan gari gobe yana waccan k'asa.
Tana kwance a d'akinta bayan ta idar da sallar la'asar tana karanta wani novel din turanci (Tiers of betrayal) gaba daya hankalinta yatafi ga karatun da take yi taji Aryan ya fada kanta,
Ajiye wayar tayi tana rungumoshi jikinta, "Cutie what happened?"
Kiss yayi mata agoshi sannan ya rungume ta,
"Uncle yace ba gobeba wata goben birthday dina kuma Uncle Zaid zaizo yakaimu aje ayi party..."
"Woww.....my boy zai kara girma"