Sashe 56
Mijin Matacciya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tun shigowar ta kamshin dake manne jikinta yake barazanar tarwatsa kofofin hancinsa dan mutukar sanyi da dadi,tamkar wacce aka zarewa laka ajikinta haka tazama yau dan sam bata cikin nutsuwarta gaba daya,
Wata irin fargaba da tsoro ne keta faman shigarta tun bayan shigowarta cikin dakin,tajima tana burin wannan rana sannan kuma ta dade tana rokon Allah akan yanuna mata ranar nan amma yau sai gashi tana jin inama tana da damar mayarda hannun agogo baya,inama wannan ranar takoma da tayi dunbin farin ciki domin babu komai cikinta inbanda tsoro,damuwa da tarin zulumi,
"Uncle zan koma....... Bacci nake ji....." Ita kanta bata san lokacin da ta furta hakanba,
Littafin hannunshi taga ya mika mata,
"Babu inda zakije,yau hira zaki tayani and tare zamu kwana......"
Tamkar zakaran da aka tsoma cikin ruwa yayi tsumu tsumu haka tayi jin abinda yace ya sake rikitata da burkitata wannan fa shi ake kira da bazata,ita dai yau tana tsoron wannan rana,jin ya rungumo kafadarta ya karata da jikinsa yasata saurin kallonsa, murmushi yasakar mata cikin rada taji yace,
"Meke tsorataki ne? Dama haka kike da tsoro?"
K'asa tayi da idanuwanta saboda bazata iya cigaba da kallonsa ba,
"Fara karanta min wannan novel din...... Am all ears"
Littafin tabi da kallo kamar wata sokuwa,
"Ke nake jira....." Taji yafada cikin muryar rada,kasa karanta littafin tayi domin gaba daya tagama tsorata dashi,lallai komai dokinka da wannan ranar dolenka kayi ladab idan tazo,
"Bani littafi na tunda ba zaki karanta minba...."
Karba yayi ya ajiye saman stoll sannan ya dauki coffee dinsa da ke ta faman turiri ya bude yafara kurbarsa da zafinsa wanda hakan har mamaki yaso bata,
Sai da yashanye tass sannan ya ajiye dan karamin flask din saman stoll yajuya ya kalleta,cikin azama tayi kasa da idanuwanta,
"Tunda kin ki karanta min novel to bani labari...."
"Bacci nakeji...... Dare yayi"
Agogo ya kalla sannan ya kalleta,
"Nikuma yanzu dare na yafara, sai 2 ko 3 nake kwanciya bacci..."
Ido ta zaro sannan ta toshe bakinta da hannunta guda daya,
"Uncle dan Allah inje in kwanta?"
Yunkurawa yayi yatashi daga kan lilon yana kallonta,
"Ai nafada miki yau tare zamu kwana,oya tashi muje"
Kasa tashin tayi saboda tsabar fargaba da tashin hankali,har yasoma tafiya ya juyo yaga ta nan zaune bata ko motsa ba,dawowa yayi da baya bata farga ba taga ya tarairayeta gaba dayanta yanufi kan gadonshi da ita nan jikinta ya cigaba da rawa kamar mai rawar sanyi,ajiyeta yayi sannan ahankali taji yace,
"Yi baccinki anan....."
Daga haka yashige cikin bathroom ita kuma taci gaba da tsittsilla ido tana bin dakin nashi da kallo,wai tayi bacci to tayaya zata iya bacci anan? Ahaka taga yafito ya karasa kan abin sallarshi da alama alwala ya dauro,salla taga yayi raka'a biyu duk yanda akayi shafa'i da wutri zai gabatar,
Anashi bangaren shima yana son yace ta tashi suyi sallar nafila amma ganin irin tsoron da ya bayyana atare da ita yasashi kawai ya rabu da ita sai shi kadai yayi nafilfilinsa bayan ya idar da addu'o'insa yamike ya nufi gadon,tana ganin haka ta mayar da idanuwanta ta kulle cike da fargaba,gaba daya hasken dakin ya kashe sai wata yar blue light marar haske nan Hanan ta sake samun kanta cikin faduwar gaba tare da zulumi,
Abayanta taji kwanciyar shi sannan cikin nutsuwa ya juyo da ita suna fuskantar juna,
"Wannan hijabin zai takura miki..."
Bai jira cewarta ba yacire hijabin ya ajiye agefe sannan yajata ya sakata cikin jikinsa,
Ji tayi kamar ta saki fitsari awando saboda fargaba da tsoro da suka taru suka kanainayeta shi kansa ya lura da hakan shiyasa saida ya hada da dabaru da wayo, bakinsa taji yana laluben nata wanda ke kamshin splash kamshin kadai ya isa ya sanyawa mutum nutsuwa acikin zuciyarsa,shikuwa tun bayan lokacin da yarabata da hijabin jikinta wani sanyayyen kamshi ke barazanar rusa masa tunani nan duk yabi ya susuce,
Kuka kam ta shashi har ta goda Allah,har komai ya kammala bata daina wannan kukan ba domin jinta take kamar ana kokarin rabata da numfashinta saboda duk ta jijji rauni ayanda yazo mata kamar sabin shiga shima haka ya zama yau,
Rungumeta taji yayi acikin jikinsa cikin muryarshi wacce bata fita sosai yana rarrashinta,
" Kiyi hakuri kinji...... Nine ko? Sorry,ke dince kinada gardama sa'adah,sannu yi shiru bazan kara ba......"
Wadannan sune kalaman da yaketa faman rada mata acikin kunnuwanta ahaka har bacci ya kwasheta,sai da ya tabbatar tayi baccin sannan yatashi yashiga toilet yau kam mararsa sakayau yake jinta sakamakon fitar da abinda yajima yana damunsa da yayi tsawon shekara da shekaru,bazai taba mantawa da wannan ranar ta yauba acikin tarihin rayuwarsa,
Fitowa yayi bayan ya tsaftace jikinsa sannan yabi gefenta ya kwanta bayan ya sauya kayan jikinsa,
"Sarkin tsiwa..." Yafada ahankali yana kokarin sakata ajikinsa,yamutse fuska yaga tayi cikin baccinta sannan ta turo masa dan madaidaicin bakinta, kissing din bakin nata yayi kafin ya lumshe idanuwansa yana rungume da ita tsantsam akirjinsa,
Wani baccin dadi ne yayi awon gaba dashi mai cikeda dunbin ni'ima marar misaltuwa domin rabonsa da yasamu bacci mai dadi irin wannan tun Ramlat tana raye,baccinsa yasha na dan wani lokaci daga bisani yatashi yashiga toilet domin tuni anjima da fitowa daga masallaci, bude ido Hanan tayi tana jin jikinta duk yayi tsami ahankali ta lallaba ta maida sutturarta ta dauki hijabinta ta fice daga dakin tana dingisawa dakyar lokacin da taje corridor kuwa saida ta tsaya ta dan huta sannan ta karasa part dinta,kai tsaye toilet ta shiga ta tara ruwan zafi sannan ta shiga ciki,
Wanka tayi tai brush sannan tafito har lokacin tana jin zafi da radadi ajikinta ahaka ta canja kaya tayi salla bayan ta idar taje ta rufe kofarta tun daga falo sannan ta dawo tabi lafiyar gado ta lulluba ta kwanta babu jimawa wani bacci mai dan karen dadi ya kwasheta.
Shi kuwa Khalil bayan yafito daga bathroom dinshi sai yaga gadonshi wayam babu Hanan babu alamarta,
"Har ta gudu kenan....." Yafada acikin ransa,
Salla yayi sannan ya nade bedsheet din da ke kan gadon yawuce dashi toilet wanka yayi yafito yashirya cikin sauri saboda yanada meeting na musamman da mr president sannan da yuyuwar zai iya barin k'asar ayau zuwa k'asar Denmark,
Suit yau yasha yatsuke kuma ba karamin kyau yayi ba,agogonshi ya daura sannan yafita,tun daga corridor yafara jiyo karadin Aryan wanda Attahir sabon driver ke rike da hannunshi cikin shigar kayan makaranta,
"Good morning Papa" Aryan yafada tare da rungumeshi,
"Morning lovely son"
"Uncle yau mommy ba itace ta shiryani ba umma ce,wai mommy ta makara..."
"Ehh Aryan,maza kaje akaika school kada kayi late...."
Part din Hanan ya nufa bayan su Aryan sun koma kasa,kofar tata akulle take gamm nan yayita faman knocking amma shiru domin tana can cikin bedroom dinta tana ta sharar bacci bata ma san yana yi ba,
Gajiya yayi da knocking din yawuce domin har yaso ya dan makara.
Hanan kuwa ba ita ta tashi daga bacci ba sai misalin 12 na rana wannan dinma yunwace ta tada ita,dan mayafi kadai ta yafa sannan ta sauka kasa,umma na babban falon kasa tana sakar tabarma,saida suka gaisa sannan tawuce dining table ta zauna tayi breakfast,bayan ta gama ta sake komawa wurin umma,duk yanda taso da ta boye yanayin da take ciki saida umman ta gane dan har magana tayi mata tace ta daure ta gasa jikinta sosai da ruwan zafi zata ji dadi,cike da kunya ta tashi ta koma sama tana jin dan zazzabi zazzabi ajikinta amma bai sauka sosai ba,shawarar umma tabi ta sake gasa jikinta sosai da ruwan zafi daga nan tasake kwanciya kafin lokacin salla yayi,wani sabon baccinne yasake daukarta cikin baccin zazzabi ya dan rufeta wanda ita kanta tasan na tsananin wahalar da ta shane,har Aryan yadawo daga makaranta tana kwance cikin bargo da zazzabi ajikinta bata samu fitowa ba sai zuwa bayan magriba lokacin ta danji dama dama atare da ita.
Khalil kuwa yau bai samu zama ba duk da yana cikin sabgogi masu tarin yawa amma yana ta gwada kiran layin wayar Hanan amma akashe baya samunta daga karshe lokacin da sukayi waya da Aryan shi ke sanar dashi wai bata da lafiya lokacin da Khalil din ya tambayeshi wai ina mommy,suna gama waya da Aryan yaturawa Dr Al'amin text massage akan yaje yaduba Hanan saboda shi bazai samu damar komawa gidanba dan ta can office zasu wuce airport.
Hanan bata san cewa Khalil yasan rashin lafiyarta ba,bayan tayi wanka tayi salla ta sauka kasa har lokacin jikinta akwai zazzabi kadan duk kuma tayi sanyi komai tana gudanar dashi cikin rashin kuzari,suna zaune falo Aryan nata wasa akan dokin robarshi Dr Al'amin yazo,gyara mayafinta tayi sannan tace yakaraso,
"Ranki yadade oga ne yaturo ni yace bakida lafiya inzo indubaki...."
Jin abinda Dr yace bayan sun gaisa sai duk kunya ta kamata to shi Abban Aryan din waye yasanar dashi bata jin dadi? Kodai shi da kansa yasan dole hakan tafaru tunda yasan abinda ya aikata? Cike da kunya tayiwa Dr bayanin yanda take ji nan ya hada mata magunguna yabata yatafi,
Abinci ta dan ci sannan tasha maganin tasake komawa sama ta kwanta,haka taci gaba da kwanciyar nan har zuwa dare kuma sai lokacin ta kunna wayarta domin tana son kiran gidansu dan taji ya Abba yakara ji da jiki,
Mamaye ta fara kira bayan sun gaisa sannan ta kira abbaa wanda ke tare da yaya shamsu sun dan jima suna hira daga bisani sukayi sallama,suna gamawa ta ajiye wayar tashiga wanka, lokacin da tafito tana tsaka da shirin bacci kiran Khalil yashigo,rasa yanda zatayi ta dauki wayar tayi domin wata irin matsananciyar kunyarsa take ji har kiran ya katse bata iya dagawa ba,wani kiran ne yasake shigowa akaro nabiyu wanda shi kansa Khalil bai san dalilin zuciyarsa na nacewa lallai lallai sai taji halin da Hanan take cikiba wai yau shine harda kiran ta sau 2 gaskiya taciri tuta domin hakan ba dabi'arsa bace,
Wayar ta d'aga amma ta kasa cewa komai sai shiru da tayi,numfashi ya dan sauke ahankali daga kwancen da yake sannan cikin taushin murya yace,
"Bacci kike yine?"
Jin abinda yace yasata furta, "A'a" Ahankali,
"Me kike yi?"
"Wanka nayi ina shiryawa....."
"Inzo in tayaki?"
Shiru tayi sakamakon jin abinda yace,gaskiya mutumin nan shima A ne,
Wata irin fargaba da tsoro ne keta faman shigarta tun bayan shigowarta cikin dakin,tajima tana burin wannan rana sannan kuma ta dade tana rokon Allah akan yanuna mata ranar nan amma yau sai gashi tana jin inama tana da damar mayarda hannun agogo baya,inama wannan ranar takoma da tayi dunbin farin ciki domin babu komai cikinta inbanda tsoro,damuwa da tarin zulumi,
"Uncle zan koma....... Bacci nake ji....." Ita kanta bata san lokacin da ta furta hakanba,
Littafin hannunshi taga ya mika mata,
"Babu inda zakije,yau hira zaki tayani and tare zamu kwana......"
Tamkar zakaran da aka tsoma cikin ruwa yayi tsumu tsumu haka tayi jin abinda yace ya sake rikitata da burkitata wannan fa shi ake kira da bazata,ita dai yau tana tsoron wannan rana,jin ya rungumo kafadarta ya karata da jikinsa yasata saurin kallonsa, murmushi yasakar mata cikin rada taji yace,
"Meke tsorataki ne? Dama haka kike da tsoro?"
K'asa tayi da idanuwanta saboda bazata iya cigaba da kallonsa ba,
"Fara karanta min wannan novel din...... Am all ears"
Littafin tabi da kallo kamar wata sokuwa,
"Ke nake jira....." Taji yafada cikin muryar rada,kasa karanta littafin tayi domin gaba daya tagama tsorata dashi,lallai komai dokinka da wannan ranar dolenka kayi ladab idan tazo,
"Bani littafi na tunda ba zaki karanta minba...."
Karba yayi ya ajiye saman stoll sannan ya dauki coffee dinsa da ke ta faman turiri ya bude yafara kurbarsa da zafinsa wanda hakan har mamaki yaso bata,
Sai da yashanye tass sannan ya ajiye dan karamin flask din saman stoll yajuya ya kalleta,cikin azama tayi kasa da idanuwanta,
"Tunda kin ki karanta min novel to bani labari...."
"Bacci nakeji...... Dare yayi"
Agogo ya kalla sannan ya kalleta,
"Nikuma yanzu dare na yafara, sai 2 ko 3 nake kwanciya bacci..."
Ido ta zaro sannan ta toshe bakinta da hannunta guda daya,
"Uncle dan Allah inje in kwanta?"
Yunkurawa yayi yatashi daga kan lilon yana kallonta,
"Ai nafada miki yau tare zamu kwana,oya tashi muje"
Kasa tashin tayi saboda tsabar fargaba da tashin hankali,har yasoma tafiya ya juyo yaga ta nan zaune bata ko motsa ba,dawowa yayi da baya bata farga ba taga ya tarairayeta gaba dayanta yanufi kan gadonshi da ita nan jikinta ya cigaba da rawa kamar mai rawar sanyi,ajiyeta yayi sannan ahankali taji yace,
"Yi baccinki anan....."
Daga haka yashige cikin bathroom ita kuma taci gaba da tsittsilla ido tana bin dakin nashi da kallo,wai tayi bacci to tayaya zata iya bacci anan? Ahaka taga yafito ya karasa kan abin sallarshi da alama alwala ya dauro,salla taga yayi raka'a biyu duk yanda akayi shafa'i da wutri zai gabatar,
Anashi bangaren shima yana son yace ta tashi suyi sallar nafila amma ganin irin tsoron da ya bayyana atare da ita yasashi kawai ya rabu da ita sai shi kadai yayi nafilfilinsa bayan ya idar da addu'o'insa yamike ya nufi gadon,tana ganin haka ta mayar da idanuwanta ta kulle cike da fargaba,gaba daya hasken dakin ya kashe sai wata yar blue light marar haske nan Hanan ta sake samun kanta cikin faduwar gaba tare da zulumi,
Abayanta taji kwanciyar shi sannan cikin nutsuwa ya juyo da ita suna fuskantar juna,
"Wannan hijabin zai takura miki..."
Bai jira cewarta ba yacire hijabin ya ajiye agefe sannan yajata ya sakata cikin jikinsa,
Ji tayi kamar ta saki fitsari awando saboda fargaba da tsoro da suka taru suka kanainayeta shi kansa ya lura da hakan shiyasa saida ya hada da dabaru da wayo, bakinsa taji yana laluben nata wanda ke kamshin splash kamshin kadai ya isa ya sanyawa mutum nutsuwa acikin zuciyarsa,shikuwa tun bayan lokacin da yarabata da hijabin jikinta wani sanyayyen kamshi ke barazanar rusa masa tunani nan duk yabi ya susuce,
Kuka kam ta shashi har ta goda Allah,har komai ya kammala bata daina wannan kukan ba domin jinta take kamar ana kokarin rabata da numfashinta saboda duk ta jijji rauni ayanda yazo mata kamar sabin shiga shima haka ya zama yau,
Rungumeta taji yayi acikin jikinsa cikin muryarshi wacce bata fita sosai yana rarrashinta,
" Kiyi hakuri kinji...... Nine ko? Sorry,ke dince kinada gardama sa'adah,sannu yi shiru bazan kara ba......"
Wadannan sune kalaman da yaketa faman rada mata acikin kunnuwanta ahaka har bacci ya kwasheta,sai da ya tabbatar tayi baccin sannan yatashi yashiga toilet yau kam mararsa sakayau yake jinta sakamakon fitar da abinda yajima yana damunsa da yayi tsawon shekara da shekaru,bazai taba mantawa da wannan ranar ta yauba acikin tarihin rayuwarsa,
Fitowa yayi bayan ya tsaftace jikinsa sannan yabi gefenta ya kwanta bayan ya sauya kayan jikinsa,
"Sarkin tsiwa..." Yafada ahankali yana kokarin sakata ajikinsa,yamutse fuska yaga tayi cikin baccinta sannan ta turo masa dan madaidaicin bakinta, kissing din bakin nata yayi kafin ya lumshe idanuwansa yana rungume da ita tsantsam akirjinsa,
Wani baccin dadi ne yayi awon gaba dashi mai cikeda dunbin ni'ima marar misaltuwa domin rabonsa da yasamu bacci mai dadi irin wannan tun Ramlat tana raye,baccinsa yasha na dan wani lokaci daga bisani yatashi yashiga toilet domin tuni anjima da fitowa daga masallaci, bude ido Hanan tayi tana jin jikinta duk yayi tsami ahankali ta lallaba ta maida sutturarta ta dauki hijabinta ta fice daga dakin tana dingisawa dakyar lokacin da taje corridor kuwa saida ta tsaya ta dan huta sannan ta karasa part dinta,kai tsaye toilet ta shiga ta tara ruwan zafi sannan ta shiga ciki,
Wanka tayi tai brush sannan tafito har lokacin tana jin zafi da radadi ajikinta ahaka ta canja kaya tayi salla bayan ta idar taje ta rufe kofarta tun daga falo sannan ta dawo tabi lafiyar gado ta lulluba ta kwanta babu jimawa wani bacci mai dan karen dadi ya kwasheta.
Shi kuwa Khalil bayan yafito daga bathroom dinshi sai yaga gadonshi wayam babu Hanan babu alamarta,
"Har ta gudu kenan....." Yafada acikin ransa,
Salla yayi sannan ya nade bedsheet din da ke kan gadon yawuce dashi toilet wanka yayi yafito yashirya cikin sauri saboda yanada meeting na musamman da mr president sannan da yuyuwar zai iya barin k'asar ayau zuwa k'asar Denmark,
Suit yau yasha yatsuke kuma ba karamin kyau yayi ba,agogonshi ya daura sannan yafita,tun daga corridor yafara jiyo karadin Aryan wanda Attahir sabon driver ke rike da hannunshi cikin shigar kayan makaranta,
"Good morning Papa" Aryan yafada tare da rungumeshi,
"Morning lovely son"
"Uncle yau mommy ba itace ta shiryani ba umma ce,wai mommy ta makara..."
"Ehh Aryan,maza kaje akaika school kada kayi late...."
Part din Hanan ya nufa bayan su Aryan sun koma kasa,kofar tata akulle take gamm nan yayita faman knocking amma shiru domin tana can cikin bedroom dinta tana ta sharar bacci bata ma san yana yi ba,
Gajiya yayi da knocking din yawuce domin har yaso ya dan makara.
Hanan kuwa ba ita ta tashi daga bacci ba sai misalin 12 na rana wannan dinma yunwace ta tada ita,dan mayafi kadai ta yafa sannan ta sauka kasa,umma na babban falon kasa tana sakar tabarma,saida suka gaisa sannan tawuce dining table ta zauna tayi breakfast,bayan ta gama ta sake komawa wurin umma,duk yanda taso da ta boye yanayin da take ciki saida umman ta gane dan har magana tayi mata tace ta daure ta gasa jikinta sosai da ruwan zafi zata ji dadi,cike da kunya ta tashi ta koma sama tana jin dan zazzabi zazzabi ajikinta amma bai sauka sosai ba,shawarar umma tabi ta sake gasa jikinta sosai da ruwan zafi daga nan tasake kwanciya kafin lokacin salla yayi,wani sabon baccinne yasake daukarta cikin baccin zazzabi ya dan rufeta wanda ita kanta tasan na tsananin wahalar da ta shane,har Aryan yadawo daga makaranta tana kwance cikin bargo da zazzabi ajikinta bata samu fitowa ba sai zuwa bayan magriba lokacin ta danji dama dama atare da ita.
Khalil kuwa yau bai samu zama ba duk da yana cikin sabgogi masu tarin yawa amma yana ta gwada kiran layin wayar Hanan amma akashe baya samunta daga karshe lokacin da sukayi waya da Aryan shi ke sanar dashi wai bata da lafiya lokacin da Khalil din ya tambayeshi wai ina mommy,suna gama waya da Aryan yaturawa Dr Al'amin text massage akan yaje yaduba Hanan saboda shi bazai samu damar komawa gidanba dan ta can office zasu wuce airport.
Hanan bata san cewa Khalil yasan rashin lafiyarta ba,bayan tayi wanka tayi salla ta sauka kasa har lokacin jikinta akwai zazzabi kadan duk kuma tayi sanyi komai tana gudanar dashi cikin rashin kuzari,suna zaune falo Aryan nata wasa akan dokin robarshi Dr Al'amin yazo,gyara mayafinta tayi sannan tace yakaraso,
"Ranki yadade oga ne yaturo ni yace bakida lafiya inzo indubaki...."
Jin abinda Dr yace bayan sun gaisa sai duk kunya ta kamata to shi Abban Aryan din waye yasanar dashi bata jin dadi? Kodai shi da kansa yasan dole hakan tafaru tunda yasan abinda ya aikata? Cike da kunya tayiwa Dr bayanin yanda take ji nan ya hada mata magunguna yabata yatafi,
Abinci ta dan ci sannan tasha maganin tasake komawa sama ta kwanta,haka taci gaba da kwanciyar nan har zuwa dare kuma sai lokacin ta kunna wayarta domin tana son kiran gidansu dan taji ya Abba yakara ji da jiki,
Mamaye ta fara kira bayan sun gaisa sannan ta kira abbaa wanda ke tare da yaya shamsu sun dan jima suna hira daga bisani sukayi sallama,suna gamawa ta ajiye wayar tashiga wanka, lokacin da tafito tana tsaka da shirin bacci kiran Khalil yashigo,rasa yanda zatayi ta dauki wayar tayi domin wata irin matsananciyar kunyarsa take ji har kiran ya katse bata iya dagawa ba,wani kiran ne yasake shigowa akaro nabiyu wanda shi kansa Khalil bai san dalilin zuciyarsa na nacewa lallai lallai sai taji halin da Hanan take cikiba wai yau shine harda kiran ta sau 2 gaskiya taciri tuta domin hakan ba dabi'arsa bace,
Wayar ta d'aga amma ta kasa cewa komai sai shiru da tayi,numfashi ya dan sauke ahankali daga kwancen da yake sannan cikin taushin murya yace,
"Bacci kike yine?"
Jin abinda yace yasata furta, "A'a" Ahankali,
"Me kike yi?"
"Wanka nayi ina shiryawa....."
"Inzo in tayaki?"
Shiru tayi sakamakon jin abinda yace,gaskiya mutumin nan shima A ne,