Sashe 27
Mijin Matacciya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Fatabarakallahu ahsanul kaliqin....." Tafada tana sake zooming din hoton,tana zuwa kan na gaba taga ashe na baya ba wani kyau yayiba akan na yanzu domin shi na yanzu bakaken wanduna suka saka da jar t shirt sunsa p cap suna zaune akan wata gada cikin babban birnin k'asar ingila dan gashi nan akasan hoton anrubuta London Vive,haka tayita rudewa tana kasa banbance wacce shiga ce tafi yimusu kyau domin wani shigar manyan kaya sukayi iri daya har hula wani kuma jallabiya ma suka saka iri daya da yar karamar hularta amma yawanci a saudiyya ne suka yi wadannan shigar,
"Aryan dan gata"
Ta furta hakan acan kasan makoshinta sakamakon ganin pic din birthday dinshi na cika shekara biyar da tayi,shima ankon sukayi da uban kowa yasha bakin jeans da maroon din riga suna bawa juna cake abaki duk suna yin dariya.................âœï¸
*_Ummi Shatu_*👌ðŸ»
8/14/20, 10:09 AM - Ummi Tandama: *Book din mijin matacciya na kudine game bukatar siya sai atura 200 ta account din Aisha Ibrahim, 3112877210 first bank,sai atura shaidar biya ta WhatsApp number dina 07044644433 ko kuma atura recharge card da shaidar biya ta number din.*
*25*
***Har Aryan yadawo bata samu zarafin gama kallon wannan pictures dinba wadanda ke shirin zautar da ita hakika sai yaune ta sake tabbatarwa da kanta cewa Khalil dan kwalisa ne kuma cikakken dan gayu sannan idan har ba fada maka akayiba wallahi baza ka taba cewa Aryan danshi ne na cikinsa ba duk da suna mutukar kama da Aryan din amma fuskar Khalil babu girma atare da ita yarinta ce fal kwance akai,
Jin Aryan yafada kanta yasata ajiye laptop din tana dubanshi,
"Wai har kayi me cutie?"
"Mommy har nagama karatun"
Kanshi ta shafa sannan tace,
"A'a cutie baka gama ba ka dai fito break ko?"
Kai ya daga mata yana kaiwa babban dan yatsanshi baki hannun ta buge saboda yanzu dabi'ar da ya ke neman koya kenan shan hannu tun bayan rashin lafiyarsa amma da ba haka yake ba,
"Cutie ba na hanaka shan hannu ba? Ka daina kaji yaron kirki..."
Kai ya daga mata yana jan hannunta,tashi tayi tabishi suka sauka k'asa ta kofar baya suka bi suka fita sune har garden gashi garin da alamar hadari kuma yagama haduwa,
Acan ruwan ya iskesu,da gudu suka shigo ciki ita kam cikin ruwan ta shiga ta hanyar shiga cikin wani dan karamin fili dake tsakanin part din Khalil da nata,filine fetal an shuka flowers kala kala awurin amma babu kasa gaba daya rufe yake da interlock an kawatashi yadda yakamata,
Sosai take jin dadin ruwan yanda yake sauka ajikinta, Aryan ne shima yashigo yana ta tsalle acikin ruwan yana jikasu,
Shigowar shi kenan cikin sashensa yashiga bedroom dinshi yasoma rage kayan jikinsa farar t shirt da bakin dogon wando yasaka yana son shiga yayi wanka kamar ance ya kalli window yanufi gaban windown yana shirin rufewa, Hanan ya hango a kasa ita da Aryan cikin ruwa suna ta wasan banza atoh wasan banza mana tunda wasan ruwa suke yi, wannan yarinyar bata da hankali yanzu da taja masa yaro takaishi cikin ruwa idan mura ta kamashi ko zazzabi fa?
Da sauri yabar wurin window din yafita daga dakin ya sauka zuwa kasa a hanzarce,
Sam Hanan bata san cewa yadawo gidan ba saboda lokacin dawowarshi baiyi ba dan sai dare kuma darenma bawai na kusa ba,
"Aryan..... what are you doing there?"
Dukkansu juyawa sukayi wurin da suka jiyo maganar shi,shi dinma tsaye yayi yana kallonsu cike da takaici dan gaba daya sun jike jagaf,kunya da tsoro taji sun rufeta lokaci guda,shi kam kama kunnen Aryan yayi guda daya yana yimasa fada,
"Idan nasake ganin kayi wasan ruwa nida kaine..." Juyawa yayi ga Hanan,
"Nan gaba idan zakiyi wasan ruwanki kiyi ke daya karki sake kai min yaro cikin ruwa..."
Daga haka yahaura sama yana cewa Aryan yaje umma ta sauya masa kayan jikinsa,jan hannunsa Hanan tayi suka je dakinsa ta sauya masa kaya bayan ta goggoge masa jikinsa,kayan sanyi ta saka masa sannan itama tawuce d'akinta taje ta cire nata kayan ta sauya wasu,tun daga wannan lokacin bata sake ganinshi ba shima haka,duk abin duniya ya taru ya isheta yayi mata yawa,haka dai taci gaba da daurewa tana yin al'amuranta amma can kasan ranta akwai damuwa atattare da ita. Kusan kullum sai sun gaisa da yan gidansu musamman ma mamaye haka itama anty salaha jifa jifa suna gaisaw musamman ma ta chat. A kwana atashi har su Aryan sun gama exams dinsu kuma ranar Friday ake sa ran yin hutu, kasancewar hutun azumi za ayi Khalil yana da burin kaisu gombe sai suyi azumi da salla acan shikam duk Ramadan umarah suke tafiya shida Aryan sai ankusa salla suke dawowa wani time dinma sai bayan sallar sannan suke dawowa,
Ranar Friday akayi hutu bayan anrabawa yara results dinsu,tun a makaranta Hanan taga result din Aryan kuma tayi farin ciki sosai domin ya dauki first position kamar yanda yasaba, Khalil kuwa da yagani farin doki yabada aka siyo masa domin Aryan na masifar son doki tun yana dan mitsitsi. Tunda akayi hutu kuma sai zaman gida babu wurin zuwa duk zaman nan yabi ya ishi Hanan,kullum kai kenan agida babu fita sai hira da umma da koyar da Aryan dan dama tun bayan warkewarsa take koya masa littafin (hisnul ad'fal) wato littafi mai dauke da addu'o'in yara wadanda zasu rinka yi dan samun kariya,
Sati daya da yin hutun taga text din Khalil wai ta shirya zasu tafi gombe kuma acan zasu yi azumi,wani dadi taji ya lullube ta domin tasan zaman gombe zaifi na Abuja dadi saboda can akwai mutane ba kamar nan ba,duk wani abu wanda tasan zata bukata ta dauki abinta haka shima Aryan ta shirya masa nasa kayan,ranar asabar da daddare bayan Khalil yadawo daga office suka dauki hanyar gombe, Aryan ne agaba sai shida ita abaya ita kuma umma motarta daban,tunda Hanan ta shiga cikin motar tayi shiru ta kasa ko kwakkwaran motsi amma fa motar ta tafi da ita domin sanyin AC kadai ke shigarta gashi hatta kujerar motar wani azababben laushi gareta wannan motar ita dai aganinta bata da maraba da jirgin sama kawai dan dai shi asama yake ne ita kuma a kasa,tv taga ya kunna wacce ke cikin motar,daga shi har ita babu mai cewa koda uffan sai dai yana ta amsa wayoyi lokaci zuwa lokaci,wani abu da yasake burgeta shine duk inda sukaje check point ba a tsayar dasu da sunzo zasu wuce shiyasa tafiyar tasu tayi sauri gaskiya masu kudi suna cikin ni'ima domin suna fantamawa son ransu ashe shiyasa Khalil bai jin wahalar tafiya kullum yana bisa hanya,
Suna shiga garin gombe duk da cewa dare ne amma mutane sai faman daga musu hannu suke gashi dai na waje ba ganin na ciki yake ba tun daga nan Hanan tasan jama'ar garin na sonsa kuma suna yinsa domin masu babura rakasu suka yi har kofar gida,ita kam ta bude ido tana ganin yanda garin yake domin wannan shine ganinta na farko dan lokacin da aka kawota tana amarya babu abinda ta samu damar gani shiyasa yau take ta baza idanuwa tana kallo. Suna shiga cikin gidan securities suka fito suka bubbude musu kofa ita abinma kusan mamaki yake bata wai yau itace cikin wannan daular ana girmamata kamar wata matar governor,kai tsaye cikin gidan suka shiga tare da umma da Aryan,
Duk yanmatan gidan suna tare da hajiya ana sauraren zuwansu ganin Aryan dake gaba yasa yanmatan rige rigen zuwa daukarshi shi kuma sai ya gudu ya haye kan cinyar hajiya yana boye fuskarshi cikin jikinta,
"Ja'iri ashe dai baka manta dokaka da kasar da suka taba yiba,sarkin wayo" Inji hajiya,
Kowa dake wurin dariya yayi,a kasa Hanan ta zauna tana gaida hajiya,duk da hajiyan tace ta koma kan kujera ta zauna amma taki anan taci gaba da zama zuwa can aka fara shigo musu da kayayyakin su wanda suka zo dashi, ita kuwa Hanan tuni ancika mata gabanta da kayan cima iri iri hajiya tana ta cewa taci abinci taje ta huta, abincin suka ci ita da Aryan sannan suka wuce dakin dake ciki wanda ko lokacin da tana amarya anan aka sauketa,wanka tayiwa Aryan tayi masa shirin bacci ya kwanta sannan itama taje tayi tazo ta kwanta ta san idan ba wani iko na Allah ba sai Khalil yashigo dakin nan komai dare yaga Aryan saboda tun da sukazo basu kara sakashi a idanuwansu ba yana can tare da baki tunda baya rabuwa dasu. Kamar Hanan ta sani kuwa domin tun bayan zuwansu Khalil salla kawai yasamu yayi daga nan yaketa ganawa da baki bai samu kansa ba sai karfe dayan dare saura yan mintuna gashi cikinsa inbanda yunwa babu abinda yake ji,kuma dadin dadawa ma kofa gaisawa da hajiya basuyi ba,
Tunda yaji part din hajiya shiru yasan kowa yayi bacci agidan amma yana shiga ita ya sameta ido biyu tana zaman jiran zuwanshi yaci abinci kuma su gaisa,kansa babu hula ya zauna nan kasa inda Hanan ta zauna dazu,
"Hajiya mun sameku lafiya?"
"Lafiya lau Khalil ya fama da jama'a? Ga abinci zuba kaci"
"Hajiya ai fama da jama'a kam sai godiyar Allah wallahi rabona da abinci tun wani ruwan tea da na sha da safe a office da meatballs guda biyu shikenan,ko gidana sai dazu da zamu taho nasamu naje daga can muka iyo nan.... Kai rayuwar nan tana da wahala babu komai acikinta face gwagwarmaya da fafutuka astagfirullah"
"To ya za ayi Khalil sai dai fatan lafiya da taimakon ubangiji,nauyine Allah yariga da ya dora maka kana yaronka dakai sai dai fatan Allah yabaka ikon saukeshi"
"Amin hajiya,nauyifa mutum da kuruciyarshi da komai wallahi,duk cikin ministocin nan nine yaro wasunsu ma sun kusa haifata ni wallahi banma san ta yadda akayi na zama ba...."
Dariya hajiya tayi ta dan kishingida ajikin kujera,
"To inbanda abinka Khalil shi hukuncin Allah ai ba ruwansa da girma ko shekaru,haka Allah ya tsara maka, Allah dai yabaka ikon sauke nauyin da ya rataya a wuyanka"
"Amin hajiya,shi wannan yayi bacci ko?"
"Ehh Aryan ba,yayi bacci ai tunda jimawa,kuma nace maimakon ka kai matar taka sashenka shikenan sai akawota nan?"
Dan shiru yayi ya shafi kansa sannan ya ce,
"Aryan dan gata"
Ta furta hakan acan kasan makoshinta sakamakon ganin pic din birthday dinshi na cika shekara biyar da tayi,shima ankon sukayi da uban kowa yasha bakin jeans da maroon din riga suna bawa juna cake abaki duk suna yin dariya.................âœï¸
*_Ummi Shatu_*👌ðŸ»
8/14/20, 10:09 AM - Ummi Tandama: *Book din mijin matacciya na kudine game bukatar siya sai atura 200 ta account din Aisha Ibrahim, 3112877210 first bank,sai atura shaidar biya ta WhatsApp number dina 07044644433 ko kuma atura recharge card da shaidar biya ta number din.*
*25*
***Har Aryan yadawo bata samu zarafin gama kallon wannan pictures dinba wadanda ke shirin zautar da ita hakika sai yaune ta sake tabbatarwa da kanta cewa Khalil dan kwalisa ne kuma cikakken dan gayu sannan idan har ba fada maka akayiba wallahi baza ka taba cewa Aryan danshi ne na cikinsa ba duk da suna mutukar kama da Aryan din amma fuskar Khalil babu girma atare da ita yarinta ce fal kwance akai,
Jin Aryan yafada kanta yasata ajiye laptop din tana dubanshi,
"Wai har kayi me cutie?"
"Mommy har nagama karatun"
Kanshi ta shafa sannan tace,
"A'a cutie baka gama ba ka dai fito break ko?"
Kai ya daga mata yana kaiwa babban dan yatsanshi baki hannun ta buge saboda yanzu dabi'ar da ya ke neman koya kenan shan hannu tun bayan rashin lafiyarsa amma da ba haka yake ba,
"Cutie ba na hanaka shan hannu ba? Ka daina kaji yaron kirki..."
Kai ya daga mata yana jan hannunta,tashi tayi tabishi suka sauka k'asa ta kofar baya suka bi suka fita sune har garden gashi garin da alamar hadari kuma yagama haduwa,
Acan ruwan ya iskesu,da gudu suka shigo ciki ita kam cikin ruwan ta shiga ta hanyar shiga cikin wani dan karamin fili dake tsakanin part din Khalil da nata,filine fetal an shuka flowers kala kala awurin amma babu kasa gaba daya rufe yake da interlock an kawatashi yadda yakamata,
Sosai take jin dadin ruwan yanda yake sauka ajikinta, Aryan ne shima yashigo yana ta tsalle acikin ruwan yana jikasu,
Shigowar shi kenan cikin sashensa yashiga bedroom dinshi yasoma rage kayan jikinsa farar t shirt da bakin dogon wando yasaka yana son shiga yayi wanka kamar ance ya kalli window yanufi gaban windown yana shirin rufewa, Hanan ya hango a kasa ita da Aryan cikin ruwa suna ta wasan banza atoh wasan banza mana tunda wasan ruwa suke yi, wannan yarinyar bata da hankali yanzu da taja masa yaro takaishi cikin ruwa idan mura ta kamashi ko zazzabi fa?
Da sauri yabar wurin window din yafita daga dakin ya sauka zuwa kasa a hanzarce,
Sam Hanan bata san cewa yadawo gidan ba saboda lokacin dawowarshi baiyi ba dan sai dare kuma darenma bawai na kusa ba,
"Aryan..... what are you doing there?"
Dukkansu juyawa sukayi wurin da suka jiyo maganar shi,shi dinma tsaye yayi yana kallonsu cike da takaici dan gaba daya sun jike jagaf,kunya da tsoro taji sun rufeta lokaci guda,shi kam kama kunnen Aryan yayi guda daya yana yimasa fada,
"Idan nasake ganin kayi wasan ruwa nida kaine..." Juyawa yayi ga Hanan,
"Nan gaba idan zakiyi wasan ruwanki kiyi ke daya karki sake kai min yaro cikin ruwa..."
Daga haka yahaura sama yana cewa Aryan yaje umma ta sauya masa kayan jikinsa,jan hannunsa Hanan tayi suka je dakinsa ta sauya masa kaya bayan ta goggoge masa jikinsa,kayan sanyi ta saka masa sannan itama tawuce d'akinta taje ta cire nata kayan ta sauya wasu,tun daga wannan lokacin bata sake ganinshi ba shima haka,duk abin duniya ya taru ya isheta yayi mata yawa,haka dai taci gaba da daurewa tana yin al'amuranta amma can kasan ranta akwai damuwa atattare da ita. Kusan kullum sai sun gaisa da yan gidansu musamman ma mamaye haka itama anty salaha jifa jifa suna gaisaw musamman ma ta chat. A kwana atashi har su Aryan sun gama exams dinsu kuma ranar Friday ake sa ran yin hutu, kasancewar hutun azumi za ayi Khalil yana da burin kaisu gombe sai suyi azumi da salla acan shikam duk Ramadan umarah suke tafiya shida Aryan sai ankusa salla suke dawowa wani time dinma sai bayan sallar sannan suke dawowa,
Ranar Friday akayi hutu bayan anrabawa yara results dinsu,tun a makaranta Hanan taga result din Aryan kuma tayi farin ciki sosai domin ya dauki first position kamar yanda yasaba, Khalil kuwa da yagani farin doki yabada aka siyo masa domin Aryan na masifar son doki tun yana dan mitsitsi. Tunda akayi hutu kuma sai zaman gida babu wurin zuwa duk zaman nan yabi ya ishi Hanan,kullum kai kenan agida babu fita sai hira da umma da koyar da Aryan dan dama tun bayan warkewarsa take koya masa littafin (hisnul ad'fal) wato littafi mai dauke da addu'o'in yara wadanda zasu rinka yi dan samun kariya,
Sati daya da yin hutun taga text din Khalil wai ta shirya zasu tafi gombe kuma acan zasu yi azumi,wani dadi taji ya lullube ta domin tasan zaman gombe zaifi na Abuja dadi saboda can akwai mutane ba kamar nan ba,duk wani abu wanda tasan zata bukata ta dauki abinta haka shima Aryan ta shirya masa nasa kayan,ranar asabar da daddare bayan Khalil yadawo daga office suka dauki hanyar gombe, Aryan ne agaba sai shida ita abaya ita kuma umma motarta daban,tunda Hanan ta shiga cikin motar tayi shiru ta kasa ko kwakkwaran motsi amma fa motar ta tafi da ita domin sanyin AC kadai ke shigarta gashi hatta kujerar motar wani azababben laushi gareta wannan motar ita dai aganinta bata da maraba da jirgin sama kawai dan dai shi asama yake ne ita kuma a kasa,tv taga ya kunna wacce ke cikin motar,daga shi har ita babu mai cewa koda uffan sai dai yana ta amsa wayoyi lokaci zuwa lokaci,wani abu da yasake burgeta shine duk inda sukaje check point ba a tsayar dasu da sunzo zasu wuce shiyasa tafiyar tasu tayi sauri gaskiya masu kudi suna cikin ni'ima domin suna fantamawa son ransu ashe shiyasa Khalil bai jin wahalar tafiya kullum yana bisa hanya,
Suna shiga garin gombe duk da cewa dare ne amma mutane sai faman daga musu hannu suke gashi dai na waje ba ganin na ciki yake ba tun daga nan Hanan tasan jama'ar garin na sonsa kuma suna yinsa domin masu babura rakasu suka yi har kofar gida,ita kam ta bude ido tana ganin yanda garin yake domin wannan shine ganinta na farko dan lokacin da aka kawota tana amarya babu abinda ta samu damar gani shiyasa yau take ta baza idanuwa tana kallo. Suna shiga cikin gidan securities suka fito suka bubbude musu kofa ita abinma kusan mamaki yake bata wai yau itace cikin wannan daular ana girmamata kamar wata matar governor,kai tsaye cikin gidan suka shiga tare da umma da Aryan,
Duk yanmatan gidan suna tare da hajiya ana sauraren zuwansu ganin Aryan dake gaba yasa yanmatan rige rigen zuwa daukarshi shi kuma sai ya gudu ya haye kan cinyar hajiya yana boye fuskarshi cikin jikinta,
"Ja'iri ashe dai baka manta dokaka da kasar da suka taba yiba,sarkin wayo" Inji hajiya,
Kowa dake wurin dariya yayi,a kasa Hanan ta zauna tana gaida hajiya,duk da hajiyan tace ta koma kan kujera ta zauna amma taki anan taci gaba da zama zuwa can aka fara shigo musu da kayayyakin su wanda suka zo dashi, ita kuwa Hanan tuni ancika mata gabanta da kayan cima iri iri hajiya tana ta cewa taci abinci taje ta huta, abincin suka ci ita da Aryan sannan suka wuce dakin dake ciki wanda ko lokacin da tana amarya anan aka sauketa,wanka tayiwa Aryan tayi masa shirin bacci ya kwanta sannan itama taje tayi tazo ta kwanta ta san idan ba wani iko na Allah ba sai Khalil yashigo dakin nan komai dare yaga Aryan saboda tun da sukazo basu kara sakashi a idanuwansu ba yana can tare da baki tunda baya rabuwa dasu. Kamar Hanan ta sani kuwa domin tun bayan zuwansu Khalil salla kawai yasamu yayi daga nan yaketa ganawa da baki bai samu kansa ba sai karfe dayan dare saura yan mintuna gashi cikinsa inbanda yunwa babu abinda yake ji,kuma dadin dadawa ma kofa gaisawa da hajiya basuyi ba,
Tunda yaji part din hajiya shiru yasan kowa yayi bacci agidan amma yana shiga ita ya sameta ido biyu tana zaman jiran zuwanshi yaci abinci kuma su gaisa,kansa babu hula ya zauna nan kasa inda Hanan ta zauna dazu,
"Hajiya mun sameku lafiya?"
"Lafiya lau Khalil ya fama da jama'a? Ga abinci zuba kaci"
"Hajiya ai fama da jama'a kam sai godiyar Allah wallahi rabona da abinci tun wani ruwan tea da na sha da safe a office da meatballs guda biyu shikenan,ko gidana sai dazu da zamu taho nasamu naje daga can muka iyo nan.... Kai rayuwar nan tana da wahala babu komai acikinta face gwagwarmaya da fafutuka astagfirullah"
"To ya za ayi Khalil sai dai fatan lafiya da taimakon ubangiji,nauyine Allah yariga da ya dora maka kana yaronka dakai sai dai fatan Allah yabaka ikon saukeshi"
"Amin hajiya,nauyifa mutum da kuruciyarshi da komai wallahi,duk cikin ministocin nan nine yaro wasunsu ma sun kusa haifata ni wallahi banma san ta yadda akayi na zama ba...."
Dariya hajiya tayi ta dan kishingida ajikin kujera,
"To inbanda abinka Khalil shi hukuncin Allah ai ba ruwansa da girma ko shekaru,haka Allah ya tsara maka, Allah dai yabaka ikon sauke nauyin da ya rataya a wuyanka"
"Amin hajiya,shi wannan yayi bacci ko?"
"Ehh Aryan ba,yayi bacci ai tunda jimawa,kuma nace maimakon ka kai matar taka sashenka shikenan sai akawota nan?"
Dan shiru yayi ya shafi kansa sannan ya ce,