← Book details Matan Ko Mazan Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 46 OF 97

Sashe 46

Matan Ko Mazan Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read

Har daki Nura yawuce da Hadiza tana bayanshi sai dadi takeji kaman an mata busharan Aljannatul Firdaus, ga mamakinta bayi yayi da ita daidai zai bude kofa tace “ai nayi wanka sauke ni anan Nuri” batare daya sauketa ba ya bude bayın yashiga yace “nima ai nayi wankan but ba cewa kikayi muje sama muyi wanka tare ba” yayi maganan yana shiga ciki da ita dasauri ta diro daga bayanshi zata wuce tafita ya fizgota tareda mannata abango yace “dawo nan” dasauri takalleshi zatai magana yakai yatsanshi kan lips nata hakan yasa tayi shiru kafin gently yakai hannunshi yashiga cire boturan riganta dasauri takama hannunshi tace “Nuri wai mezakamin? Wlh nagaji Nuri you know very well ni ban wani cikason takura ba tun farkon aurenmu why all of a sudden kadawo this type? Kayi shekaran jiya, kaji jiya yanzun kuma again haba Nuri”? Yana kallonta yace “mesa bakiso? Bani miki dadi ne”? Wani takadirin kallo tamai saikuma ta turo baki tace “ni har yawa dadinka yakemin, kawai Nuri na tsani nayita jika gashina ne every now and then kasan I can’t blow dry gashina dakaina ni kenan kullum naita zuwa saloon sabida kar gashina yayi tsami har yanzu gashina da danshin ruwa fa na dazu” bakinshi yakai saitin nata murya chan kasa yace “koma mezakice kice u can’t escape, I must f*ck you abayin nan aike kika kunnani” Hadiza naughty dariya tayi tace “sannu fire, you such a bad ass man Nuri wlh ka lalace, you’ve rotten” wani fizgota yayi jikinshi yana jan jeans nata kasa saikuma ya mannata abangon yana daga hannunta sama ya danne a tiles kawai yasakin musu shower na ruwan sanyi, ihu Hadiza ta tsandara Nura ya kyalkyace da dariya yana sliding in, Hadiza tace “you so wicked Nuri, ga cold water gaka kuma habb…….” Kasa magana tayi sabida wani twist and turn da Nura yamata aciki sai kawai ta kankameshi, almost 30min suka bata abayin sannan sukayo wanka suka fito zama yayi bakın gado kusada ita yana kallonta tana shiryawa yace “zanje na dauko Hajiya nadawo da ita nan gidan kaman daga sama Hadiza taji maganan wlh saida gabanta yafadi dasauri takalleshi, yana kallonta yace “please don’t give me any more trouble kinji Hadiza? Hajiya bata da matsala, idan tazo just apologize to her and komi yawuce okay” gyadamai kai tayi ahankali tace “tom” murmushi yayi daidai yagama sa kaya yamike yace “yi maza ki karasa shiryawa ki sameni awaje bari nama Anty Jamila sallama” gyadamai kai tayi yana fitowa dakin Ummi yabude yashiga but bata ciki saukowa yayi dasauri jin motsi a kitchen yasa yayi kitchen dasauri adaidai kofa ya tsaya juyowa Ummi tayi takalleshi suka hada idanu ahankali tace “barka da fitowa” saikuma ta daukekai tacigaba da goge gogen datake, jin yayi shiru yasa batare data kalleshi ba tace “me kakeso nadafa maka yau”? Sosai Nura ke kallonta she looks so cold yau, shiga kitchen din yayi yakarasa inda take ya tsaya dab da ita normally yazo close to her like this tana daina aikin datake amman wannan karam saita cigaba da sauri sauri ma, ahankali yace “Hajiya Ummi” batare data daina abinda takeyi kota kalleshi ba tace “uhm na’am, nace mezan dafamaka y…..” hannunta daya kama yarike yasa takasa karasa maganan ta tsaya chak batare data juyoba, murya Chan kasa dake kashe zuciyan mace yace “meya faru baby na? Fushi kike da mijinki eh Ummi na? Akalleni mana” ga mamakinshi fizge hannunta tayi da gudu tawuce kofan kitchen tabude tafita backyard taje wajen bango kawai ta kifa kanta abango tana kuka kaman yar yarinya yana jiyota daganan kitchen, ijiyan zuciya Nura yasauke aranshi yace “ijiye mata biyu ashe is this energy draining, double responsibility, double valaba” wucewa yayi ahankali yabita yaje inda take tana kukan ahankali yadagota yace “waya tabamin ke menene menayi ma gimbiyar matan duk duniya?” Cikin kuka Ummi tace “bakamin komiba ni kawai kewanka nakeyi” saura kadan Nura ya kwashe da dariya yadai daure yayı shiru dan yasan kishin yanda ya goya Hadiza agabanta suka barta dinning ita kadai kesata kuka, cikeda dabara kaman dan yaro age dinta yace “to ai ganinan yau ni nakine ke kadai, haba Babyn Nura, Hajiya Ummi ikon Allah, eh ya isa daina asaran hawayen nan please” yayi maganan yana goge mata fuska wani kalan narkewa tayi ashagwabe tana kallonshi tace “kana sona Dadyn Amal”? Dasauri yace “mesa kika tambaya wannan tambayan”? Kaman zata fashe da kuka tace “ni kabanı amsa” murmushi yamata yayi cupping face nata yace “ina sonki sosai Ummimy, Ummuke Matar Nura” murmushi tamai tace “to shikenan” hugging nata yayi gently to his chest yana patting bayanta yace “kada ki kara tunanin bana sonki kinji shaidan ne now stop crying kimin girki mai dadi yanzu zanje na dauko Hajiya, kada ki kara tunanin bana sonki” gyadamai kai tayi cikin muryan dake sosarai tace “jinin jikina, ruhina da gangar jikina sun riga sun kamu da tantsagwaran tsantsan kindirmon sonka Baban Amali, naduba gabas kainake gani, naduba yamma kainake gani, naduba arewa kainake gani nakuma duba kudu kainake gani, Baban Amanu kasan da cewa rayuwana tariga tasoma ginuwa akan kifiyoyin tafarfashashen sonka dasuka chaki zuciyana? Ayanzu haka danake maka magana tsokan zuciyana da jinin dake cikinta sun riga sun kulla babban alaka nahar bayan rayuwa da kifiyoyin sonka, ina mai tabbatar maka Ummi bazata rayuba idan babu Noor dinta, Baban Amali da Amanu ina maka tatacchen so da babu ko gudan tsaki acikinsa!” Matseta sosai Nura yayı yanajin sonta na ratsa every bit of him murya chan kasa yace “Ummi koda ace soyayyan daname miki nada tsaki ballema babu, to kalaman nan naki sun tache tsakin tass! Inason Zainabu Abu Hajiya Ummi ikon Allah” murmushi tayi dayaji sautin sosai ajikinshi har yayi calming nata down sannan yasaketa yakama hannunta yace “kınada account kuwa”? Girgizamai kai tayi alamun a’a, yana jinjina kai yace “gobe to idan Allah yakaimu zan kaiki saiki bude akwai tukuicin dazan baki, wannan kukan dakikayi saida tukuici” murmushi tamai tace “godiya nake” yana rike da hannun nata yace “mujeto” binshi tayi suka koma kitchen yace “bye” bye tamai yawuce yafita daga kitchen din Hadiza yağanı a falo ta hade rai amman bai kulata ba yayi sallama da Anty Jams bayan ya ijiyemata raps na kudi already akwai direba dazai kaita airport dan 9 zata fita sannan suka fice Hadiza sai daga murya take sabida Ummi taji, har shagonta Nura yakaita sai dadi takeji tana wani soyewa dashi sabida yan plaza su ganshi tasa yafito yashiga shagonta baxaiyi karya ba business wise Hadiza is good, business nata sai booming yake wlh and he’s really proud of her sake rakoshi tayi ya shiga katon jeep nashi yatafi.

Please Ladies stop being sentimental akaratun nan just be neutral, every character in this novel is to teach you something badan kuji bad nayi rubutun nan ba kodan na raba kanku dan group dina yadawo mini arena na fada, gbas gbos everywhere😂 dan Allah kudaina just read, learn and ku gyara gidajen auren ku❤️.

Yanzu fa ana zuba kishine anan wato kowa na zuba nashi salon, anyways I am loving this new Hadiza fa😂😂😂 but Ummi ma tarike wuta, I must give it for her resilient nature, the fear na loosing Nuri is there but the gurl keep pushing sai tying all the knots take and I sincerely hope kuna daukan karatun nan.

Love you feel free to chat me up if you have anything to say 07012181461.
Whatever you do ki tabbatar kin shiga class Dina na MATAN AURE❤️❤️❤️💫MATAN?? Ko MAZAN??💫

✍🏻M SHAKUR
Chapter 46 · 0% Book details