Sashe 30
Matan Ko Mazan Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Nura na shigowa gidan Hajiya tace “Nura kalli tsaraban da matanka tayomini ohhh Nura yarinyar nan Ummi saidai Allah ya yimata albarka kawai, kasan yanda silipas din nan da kalluban nan sukamin dadi kuwa, gashi yamin chass akafa, achan achan Masha Allah kaga kiramini kanwarka Aishaa nagaya mata abinda matarka tamin” yana xaune nan yana taya Hajiya dialing numbers saida takira yaranta uku mata ta gayamusu sukace asa Meena ta tura musu lomban amaryan Ya Nura duk zasu kira sunata godiya.
Yanda Hajiya ke murna tana fadama kowa kyautan nan sai shiwa Ummi albarka take bakaramin dadi Nura yaji aranshi ba yana kallon atampopin, shine yasayo su anan Adamawa abinda yafi bashi mamaki yanda sunfi kowani atampa kyau cikin kayan daya sayo mata, design nasu is so beautiful but suta dauka tabawa Hajiya kuma wlh bata fadamai ba, baimasan tana tareda takalman nan ko kallbin nan ba that means tun akuayensu tasayo, kawai saiyaji yakara respecting yarinyar imagine ko shi baisayo musu tsaraba ba shi dama ansanshi baya tsaraba bai iya riko tsarababa amman yatashi sayo abu zai shiga super market ya jido kaya, abin really touched him bazaima iya misilta dadin dayaji ba, duk wanda zai tayashi da Hajiyan shi farin ciki babu abinda bazaima mutumin ba cus Hajiya number 1 ce arayuwanshi.
Zama yayi abinshi tareda Hajiya anan dakin nata sunata hira bini bini ta shiwa Ummi albarka har abin yasa yasomajin kishi maisa shima bai kawo tsaraba ba yasami kalan addu’an nan da Hajiya kema Ummi haka? Kawai abin saiya zama kaman eye opener dagayau duk yayi tafiya kobaiso saiya sayo tsaraba yakawo shima In sha Allah Ummi takoyamai something in this his old age.
“Ka sanarda Hadiza kayi aure Nura?” Dasauri yadago kanshi daga katifa yakalli Hajiya jin tambayanta ganin yayi shiru yasa tace “baka kyautaba Nura ai kome Hadiza tamaka ba’a haka, bai dace kawai taga mata daga sama ba dan haka ka sanar da ita yau, sannan ka kira kanwarka Aisha ko ita ko Maimuna ko Matar Baffan ka Karemi kabasu kudi ahadoma Ummi da Hadiza akwati, sannan kaji tsoron Allah kayi adalci atsakanin su dan rashin yinsa zai kaika wuta, ka manta duka halin Hadiza na baya ka bude sabon chapter yanzu and treat them equally kada ka cutar da Hadiza sannan kada ka bari ta cutar da Ummi dubada tafita wayewa dakuma shekaru, sannan kada kabari Ummi ta raina Hadiza ganin itace amarya ko ka nuna mata kafifitata kan Hadiza, kada ka kuskura ka rike matanka ahaka kowacce ka rike sirrinta azuciyanka kada ka sanar da Hadiza kanada matsala da Ummi haka kada kasanar da Ummi kanada matsala da Hadiza, ka kama girmanka kayi tsayin daka akansu, ka tsare hakki dakuma mutuncin kowa kanajina Nura” Gyadamata kai yayi ahankali yace “naji Hajiya” kanshi ta shafa tace “kayafema Hadiza kome tamaka kada ka riketa da laifinta please sannan yau karaba musu kwana, tunda baka gari kuma duk kana tareda Ummi ne lokacin yau kashiga dakin Hadiza kajini”? Gyadamata kai yayi yace “naji” ahankali tace “Allah yamaka Albarka Nura, yanda kake kulawa dani dinnan ka tsaya akan lamarina, kabani ci kabani sha kamin duk abinda nakeso sannan kaji magana ta Nura ubangiji Allah ya saka mata da aljanna” murmushi yamata yace “Ameen Hajiya nagode” murmushi tamai tace “idan naji sauki komi ya tabbata saika gana da yaron dake neman Auren Auta ko”? Gyadamata kai yayi yace “eh Hajiya amman tana aure xakibar kano ki dawo gidana da zama bazan barki ki zauna ke kadaiba gaskiya” dasauri Hajiya tace “kai barni da Abujan nan wlh ba sonta nake ba nafison kano” dasauri yace “Hajiya akwai flat dinki daban agidana, nan da wata biyu za’a gama komi bazaki zauna ke kadaiba a kano gaskiya” ahankali tace “to baridai lokacin yayi sai muyi wannan maganan, tashi kaje masallaci an tada salla leka min Meena da Ummi kagani Allah sa sun tuna sun hada kayan su Amal ba sun tsaya hira ba” wucewa tayi yafita dakin da Meena take yaje yadaga labule yayi Ummi kadaice adakin tana shirya kayan su Aman bama tasan da zuwanshi ba sai aikin take harta ga Amal zaune gefenta hannunta da tuwon madara tanasha dan murmushi yayi akan Ummi yasoma sanin akwai wacce zata iyaso yaranka tsakani ga Allah koda ba ita ta haifesu ba saidai basu da yawa a duniya, gyaran murya yayi dasauri Ummi tadago kanta ta kalleshi folding hannu yayi akirji yace “awanki nawa baki sani a ido ba”? Murmushi tayi kaman mai tunani tace “uhmmmm awa biyu da minti ashirin da uku da sakan shidda kenan bansa Dadyn Amal a idona ba” dasauri yace “shine kuma kike murmushi” hadiye murmushin tayi tace “tuba nake nadaina Yallabai” kwafa yayi yace “kinci sa’a akwai Princess anan” dasauri tajuya taja hancin Amal tace “ai princess zaki dinga cetona koda yaushe ko?” Amal tace “yesssss Anty Ummi na” dariya tayi takalleshi tace “kaji ko” hararanta yayi yana murmushi yace “kuyi salla ku shirya nadawo zamu tafi” gyadamai kai tayi tace “to mijina, adawo lafiya asamu a addu’a fa idan kana cikin jam’in nan kaji” juyawa yayi yace “naji matata” yayi murmushi yawuce Meena tazo da gudu tace “ke Ummi haka kuke soyewa keda Yayana, zona koya miki zama da Hadiza……..”
Yana dawowa aka zuba komi a mota harda abincin dare Hajiya tasa Meena tazuba musu a babban kula dantasan matan gidan bata dafaba kuma bazatazo Ummi tahau aiki da daddaren nan ba suka musu sallama suka tafi saida ya tsaya yayi salla ma……….
Parking motarshi yayi Ummi taji gabanta yafadi kallon gidan tayi takasa fitowa su Amal dake tareda ita sukace “Anty Ummi muje gida” daidai lokacin Nura na bude musu baya yakalleta suka hada ido yace “muje” gyadamai kai ahankali, ganin yanda tayi yasa yamika mata hannunshi ahankali takama yafito da ita sannan yadauki Amal itakuma takama hannun Aman gateman namusu sannu da zuwa yana bude boot na mota dan kwaso akwatinan su, bude kofan falon Nura yayi ahankali da sallama abakinshi Hadiza na zaune kan kujera daga ita sai wani material data saka na batic mai shegen kyau gown yana walkiya walwal kyau purple hannunta rikeda wayanta dake kunne tana magana ga MacBook nata kan cinyanta tana aiki tadan saka farin reading glasses a idanunta kanta da kalaba yan kananu ganin Nura rikeda Amal yasa dasauri tace “I will call you back Hajar just send the order ta IG ko WhatsApp me” takatse wayan dasauri tayi tana kallon Nura dashima yake kallonta batare datacemai uppan ba dan fushi take dashi sosai sabida abinda yamata, shigowa Nura yayi saikuma yajuya yakalli Ummi data tsaya gaban kofan batare data shigoba Nura yace “shigo” gyadamai kai tayi tashigo ahankali kanta akasa tana rikeda hannun Aman Hadiza tabita da kallon mamaki irin mugun mamaki daidai nan Gateman na shigo da akwatinan su yabarsu anan falo yawuce yafita bayan yagaida Hadiza dako kallonshi batayi ba balle yasaran zata amsa, ahankali Ummi kanta na kasa tace “ina yini Anty” har lokacin Hadiza kallon Ummi data chanza mata take a ido sosai ganinta tareda mijinta a ina yaganta? Taya suka hadu? Tayaya suka dawo gidan tare? Yarinyar dake kauye? Yanda tambayan ke cinta arai yasa batare data amsa gaisuwan ba tace “meya hadaki da mijina dakuka shigo gidan tare ko ince kuka dawo gidan tare? Kumama bance kada ki kara dawomin gida ba tunda kin tafi ganin kakarki nariga nakoreki, na sallameki me kike dawo yimini agida kuma sannan kika shigo tareda mijina”? Sauke Amal Nura yayi yakalli Aman yace “kuje dakinku asama kujira gani nan zuwa” dasauri Amal tace “Daddy zakazo ka karanta mana stories?” Gyadamata kai yayi dasauri sukai stairs suka wuce sama without saying a word to Maman su kaman ma bata falon.
Dudda Nura yaji ciwon ko gaidashi batayi ba balle amsa sallaman dayayi ko cemai sannu da zuwa batayiba amman saiya daure yakalli Ummi yace “zoki zauna nayi magana daku” Ummi kanta na kasa ta taho Hadiza jitayi jikinta da kafafunta sun fara rawa hakan yasa tasauke MacBook nata dake kan cinyanta ganin wani attention da care da Nura kebama Yarinyar nan wanda bata taba ganin yayiba tsawon kusan a year datake aiki agidansu, shida ko kallo yar aiki bata isheshi bama, ganin Ummi takasa motsi yasa Nura yazo da kanshi ahankali yakai hannunshi yakama hannunta dawani kalan sauri Hadiza tamike tsaye tana kallon Nura dataga yariko hannun Ummi, shigowa da Ummi yayi cikin falon yazaunar da ita kan kujera shikuma yazauna kan 1 sitter yana facing nasu yakalli Hadiza dake tsaye yace “sit” cikin bugawan kirji trying to calm herself down but takasa sabida yanda kirjinta ke tafarfasan bala’i ganin yanda yakamo hannun yar aikinta tace “Nuri just say abinda kakeso kafadi basaina zauna ba cus I don’t understand sa yar aikin nan zama kan kujera na dakayi kana rike mata hannu, maganan me zakamin eh”? Sosai Nura ke kallonta ganin rashin mutuncin ta da rashin kunyanta na nan dudda yadan punishing nata kwanan nan saikuma anatse yace “Hadiza Ummi ba yar aiki bace yanzu, naje har kauyensu na nemi aurenta an bani, yau kwana goma sha hudu da daura mana aure! Ummi is my wife!”.
Today da Matan Auren gidan nake when was the last time kika daga waya kika kira Maman mijinki just to say Hi Mama yakike?? Makesure kin kira yau🥰
Idan kuna gari daya when was the last time taci abincin ki?? Yau weekend yi lafiyayyan girki ki aikamata 🥰
When was the last time kika siya mata gifts? Kikai making nata happy??
Do that yauma😎
Ance akwai a thousand ways to zuciyan miji and one of those ways is when you carry his Mom asaman kanki, lokacin dazaki dinga kula da mahaifiyarshi kaman taki.❤️
Like I said still yau zan fada this book badan fun ko dadi nayi ba nayishi ne for US maybe this book yarage rate na divorce da ake samu Kwanan nan agidajen aure.
Everything in this book is a lesson not just the kishiya part, zamantakewa, kyautatawa, soyayya, yara da sauransu duka nakawo.❤️
Yanda Hajiya ke murna tana fadama kowa kyautan nan sai shiwa Ummi albarka take bakaramin dadi Nura yaji aranshi ba yana kallon atampopin, shine yasayo su anan Adamawa abinda yafi bashi mamaki yanda sunfi kowani atampa kyau cikin kayan daya sayo mata, design nasu is so beautiful but suta dauka tabawa Hajiya kuma wlh bata fadamai ba, baimasan tana tareda takalman nan ko kallbin nan ba that means tun akuayensu tasayo, kawai saiyaji yakara respecting yarinyar imagine ko shi baisayo musu tsaraba ba shi dama ansanshi baya tsaraba bai iya riko tsarababa amman yatashi sayo abu zai shiga super market ya jido kaya, abin really touched him bazaima iya misilta dadin dayaji ba, duk wanda zai tayashi da Hajiyan shi farin ciki babu abinda bazaima mutumin ba cus Hajiya number 1 ce arayuwanshi.
Zama yayi abinshi tareda Hajiya anan dakin nata sunata hira bini bini ta shiwa Ummi albarka har abin yasa yasomajin kishi maisa shima bai kawo tsaraba ba yasami kalan addu’an nan da Hajiya kema Ummi haka? Kawai abin saiya zama kaman eye opener dagayau duk yayi tafiya kobaiso saiya sayo tsaraba yakawo shima In sha Allah Ummi takoyamai something in this his old age.
“Ka sanarda Hadiza kayi aure Nura?” Dasauri yadago kanshi daga katifa yakalli Hajiya jin tambayanta ganin yayi shiru yasa tace “baka kyautaba Nura ai kome Hadiza tamaka ba’a haka, bai dace kawai taga mata daga sama ba dan haka ka sanar da ita yau, sannan ka kira kanwarka Aisha ko ita ko Maimuna ko Matar Baffan ka Karemi kabasu kudi ahadoma Ummi da Hadiza akwati, sannan kaji tsoron Allah kayi adalci atsakanin su dan rashin yinsa zai kaika wuta, ka manta duka halin Hadiza na baya ka bude sabon chapter yanzu and treat them equally kada ka cutar da Hadiza sannan kada ka bari ta cutar da Ummi dubada tafita wayewa dakuma shekaru, sannan kada kabari Ummi ta raina Hadiza ganin itace amarya ko ka nuna mata kafifitata kan Hadiza, kada ka kuskura ka rike matanka ahaka kowacce ka rike sirrinta azuciyanka kada ka sanar da Hadiza kanada matsala da Ummi haka kada kasanar da Ummi kanada matsala da Hadiza, ka kama girmanka kayi tsayin daka akansu, ka tsare hakki dakuma mutuncin kowa kanajina Nura” Gyadamata kai yayi ahankali yace “naji Hajiya” kanshi ta shafa tace “kayafema Hadiza kome tamaka kada ka riketa da laifinta please sannan yau karaba musu kwana, tunda baka gari kuma duk kana tareda Ummi ne lokacin yau kashiga dakin Hadiza kajini”? Gyadamata kai yayi yace “naji” ahankali tace “Allah yamaka Albarka Nura, yanda kake kulawa dani dinnan ka tsaya akan lamarina, kabani ci kabani sha kamin duk abinda nakeso sannan kaji magana ta Nura ubangiji Allah ya saka mata da aljanna” murmushi yamata yace “Ameen Hajiya nagode” murmushi tamai tace “idan naji sauki komi ya tabbata saika gana da yaron dake neman Auren Auta ko”? Gyadamata kai yayi yace “eh Hajiya amman tana aure xakibar kano ki dawo gidana da zama bazan barki ki zauna ke kadaiba gaskiya” dasauri Hajiya tace “kai barni da Abujan nan wlh ba sonta nake ba nafison kano” dasauri yace “Hajiya akwai flat dinki daban agidana, nan da wata biyu za’a gama komi bazaki zauna ke kadaiba a kano gaskiya” ahankali tace “to baridai lokacin yayi sai muyi wannan maganan, tashi kaje masallaci an tada salla leka min Meena da Ummi kagani Allah sa sun tuna sun hada kayan su Amal ba sun tsaya hira ba” wucewa tayi yafita dakin da Meena take yaje yadaga labule yayi Ummi kadaice adakin tana shirya kayan su Aman bama tasan da zuwanshi ba sai aikin take harta ga Amal zaune gefenta hannunta da tuwon madara tanasha dan murmushi yayi akan Ummi yasoma sanin akwai wacce zata iyaso yaranka tsakani ga Allah koda ba ita ta haifesu ba saidai basu da yawa a duniya, gyaran murya yayi dasauri Ummi tadago kanta ta kalleshi folding hannu yayi akirji yace “awanki nawa baki sani a ido ba”? Murmushi tayi kaman mai tunani tace “uhmmmm awa biyu da minti ashirin da uku da sakan shidda kenan bansa Dadyn Amal a idona ba” dasauri yace “shine kuma kike murmushi” hadiye murmushin tayi tace “tuba nake nadaina Yallabai” kwafa yayi yace “kinci sa’a akwai Princess anan” dasauri tajuya taja hancin Amal tace “ai princess zaki dinga cetona koda yaushe ko?” Amal tace “yesssss Anty Ummi na” dariya tayi takalleshi tace “kaji ko” hararanta yayi yana murmushi yace “kuyi salla ku shirya nadawo zamu tafi” gyadamai kai tayi tace “to mijina, adawo lafiya asamu a addu’a fa idan kana cikin jam’in nan kaji” juyawa yayi yace “naji matata” yayi murmushi yawuce Meena tazo da gudu tace “ke Ummi haka kuke soyewa keda Yayana, zona koya miki zama da Hadiza……..”
Yana dawowa aka zuba komi a mota harda abincin dare Hajiya tasa Meena tazuba musu a babban kula dantasan matan gidan bata dafaba kuma bazatazo Ummi tahau aiki da daddaren nan ba suka musu sallama suka tafi saida ya tsaya yayi salla ma……….
Parking motarshi yayi Ummi taji gabanta yafadi kallon gidan tayi takasa fitowa su Amal dake tareda ita sukace “Anty Ummi muje gida” daidai lokacin Nura na bude musu baya yakalleta suka hada ido yace “muje” gyadamai kai ahankali, ganin yanda tayi yasa yamika mata hannunshi ahankali takama yafito da ita sannan yadauki Amal itakuma takama hannun Aman gateman namusu sannu da zuwa yana bude boot na mota dan kwaso akwatinan su, bude kofan falon Nura yayi ahankali da sallama abakinshi Hadiza na zaune kan kujera daga ita sai wani material data saka na batic mai shegen kyau gown yana walkiya walwal kyau purple hannunta rikeda wayanta dake kunne tana magana ga MacBook nata kan cinyanta tana aiki tadan saka farin reading glasses a idanunta kanta da kalaba yan kananu ganin Nura rikeda Amal yasa dasauri tace “I will call you back Hajar just send the order ta IG ko WhatsApp me” takatse wayan dasauri tayi tana kallon Nura dashima yake kallonta batare datacemai uppan ba dan fushi take dashi sosai sabida abinda yamata, shigowa Nura yayi saikuma yajuya yakalli Ummi data tsaya gaban kofan batare data shigoba Nura yace “shigo” gyadamai kai tayi tashigo ahankali kanta akasa tana rikeda hannun Aman Hadiza tabita da kallon mamaki irin mugun mamaki daidai nan Gateman na shigo da akwatinan su yabarsu anan falo yawuce yafita bayan yagaida Hadiza dako kallonshi batayi ba balle yasaran zata amsa, ahankali Ummi kanta na kasa tace “ina yini Anty” har lokacin Hadiza kallon Ummi data chanza mata take a ido sosai ganinta tareda mijinta a ina yaganta? Taya suka hadu? Tayaya suka dawo gidan tare? Yarinyar dake kauye? Yanda tambayan ke cinta arai yasa batare data amsa gaisuwan ba tace “meya hadaki da mijina dakuka shigo gidan tare ko ince kuka dawo gidan tare? Kumama bance kada ki kara dawomin gida ba tunda kin tafi ganin kakarki nariga nakoreki, na sallameki me kike dawo yimini agida kuma sannan kika shigo tareda mijina”? Sauke Amal Nura yayi yakalli Aman yace “kuje dakinku asama kujira gani nan zuwa” dasauri Amal tace “Daddy zakazo ka karanta mana stories?” Gyadamata kai yayi dasauri sukai stairs suka wuce sama without saying a word to Maman su kaman ma bata falon.
Dudda Nura yaji ciwon ko gaidashi batayi ba balle amsa sallaman dayayi ko cemai sannu da zuwa batayiba amman saiya daure yakalli Ummi yace “zoki zauna nayi magana daku” Ummi kanta na kasa ta taho Hadiza jitayi jikinta da kafafunta sun fara rawa hakan yasa tasauke MacBook nata dake kan cinyanta ganin wani attention da care da Nura kebama Yarinyar nan wanda bata taba ganin yayiba tsawon kusan a year datake aiki agidansu, shida ko kallo yar aiki bata isheshi bama, ganin Ummi takasa motsi yasa Nura yazo da kanshi ahankali yakai hannunshi yakama hannunta dawani kalan sauri Hadiza tamike tsaye tana kallon Nura dataga yariko hannun Ummi, shigowa da Ummi yayi cikin falon yazaunar da ita kan kujera shikuma yazauna kan 1 sitter yana facing nasu yakalli Hadiza dake tsaye yace “sit” cikin bugawan kirji trying to calm herself down but takasa sabida yanda kirjinta ke tafarfasan bala’i ganin yanda yakamo hannun yar aikinta tace “Nuri just say abinda kakeso kafadi basaina zauna ba cus I don’t understand sa yar aikin nan zama kan kujera na dakayi kana rike mata hannu, maganan me zakamin eh”? Sosai Nura ke kallonta ganin rashin mutuncin ta da rashin kunyanta na nan dudda yadan punishing nata kwanan nan saikuma anatse yace “Hadiza Ummi ba yar aiki bace yanzu, naje har kauyensu na nemi aurenta an bani, yau kwana goma sha hudu da daura mana aure! Ummi is my wife!”.
Today da Matan Auren gidan nake when was the last time kika daga waya kika kira Maman mijinki just to say Hi Mama yakike?? Makesure kin kira yau🥰
Idan kuna gari daya when was the last time taci abincin ki?? Yau weekend yi lafiyayyan girki ki aikamata 🥰
When was the last time kika siya mata gifts? Kikai making nata happy??
Do that yauma😎
Ance akwai a thousand ways to zuciyan miji and one of those ways is when you carry his Mom asaman kanki, lokacin dazaki dinga kula da mahaifiyarshi kaman taki.❤️
Like I said still yau zan fada this book badan fun ko dadi nayi ba nayishi ne for US maybe this book yarage rate na divorce da ake samu Kwanan nan agidajen aure.
Everything in this book is a lesson not just the kishiya part, zamantakewa, kyautatawa, soyayya, yara da sauransu duka nakawo.❤️