Sashe 42
Matan Ko Mazan Part 1 Complete Hausa Novel · about 9 min read
Bayan magrib Nura yashigo gidan da sallama dasauri yaran dake tareda Anty Jams suna homework suka taho wajenshi da gudu suka rungumeshi daukansu duka yayi yace “Aman ka kara nauyi wai zaka karya Dady” dariya Aman yayi sosai cikeda son Babanshi yace “Dady ni ban kara nauyiba, Dady where’s Anty Ummi bamu ganta ba” Amal tace “Dady Momy takaimu mun sayi ice cream shawarma and pizza mun sayo mata tace muje mu chanza uniform saimu fito muci tare but munata nemanta we can’t find her” yana kallon yaran nashi with love yace “zan nemota” ihu yaran sukayi suna kara rungume shi yashigo cikin falon cikeda girmamawa ya gaida Anty Jams ta amsa tana murmushi tace “barka da dawowa Nura ya aiki” anatse yace “Alhamdulillah sannu da zuwa, bari naje sama nadan watsa ruwa” tace “to Nura” wucewa yayi sama da yaran manne dashi suna bashi labarin komi daya faru yau, dakin Hadiza yafara bude kofa yashiga tana zaune gaban madubi tana kokarin saka earring tana sanye dawani blue jean da shirt nude mai shegen kyau tayi lafiyayen makes up a fuskanta tana kallonshi ta madubi, yana rikeda yaran yakaraso inda take yana kallonta yace “zaki fitane”?Girgizamai kai tayi tareda juyowa takalleshi asanyaye ahankali kaman ba itaba tace “sannu da zuwa Nuri na” duk yanda Nura yaso boye mamakinshi kasawa yayi yau shine Hadiza ke cema sannu da zuwa sai kawai yasa hannunshi daya yajawota tareda bata side hug yace “kinyi kyau sosai right kids?” Dasauri Amal dake jikinshi tace “right Dady Momy tayi kyau” Aman yaki magana sai kawai Hadiza ta tsugunna gaban Aman tareda shafa kuncinshi tace “bazaka ce Momyn ka tayi kyau ba?” Turo baki Aman yayi yace “kinyi kyau” murmushi sosai Hadiza tayi tace “thank you my first born” kasa boye mamakinshi Nura yayi sai kawai ya ijiye Amal kan gado yace “ku zauna da Mommy ku bari naje nayi wanka nazo” wucewa bayın Hadiza yayi tabishi da kallo cikeda so tana wani kalan jin dadi yanda bai nemi Ummi ba har yanzu Aman wucewa yayi yabar dakin itakuma Amal tacigaba da wasanta ita kadai akan gado wanka Nura yayi yafito ya shirya tsaf cikin jallabiya yanayı yana satan kallon Hadiza dayaga tanama Amal wasa akan gado cikeda mamaki ya feffesa turare sannan yawuce wajen kofa dadan sauri daidai yasa hannu Hadiza tajuyo tace “ina zaka? Abinci is getting cold kai muke jira fa babu wanda yayi dinner” juyowa yayi yasake kallon Hadiza kafin ahankali yace “keda Amal kuje lemme call Ummi sai duk muyi dinner tare” harya bude kofa cikin zafin murya Hadiza tace “Nuri!” Juyowa yayi ya kalleta suka hada ido strictly Hadiza tace “I cooked for you not for her” anatse Nura yace “yau girkin kine Hadiza you cook for the entire house not only me, kuje kasa ganinan” yana maganan bai kara jiran wani magana nataba yawuce Hadiza jitayi kaman ta kama da wuta hannunta da jikinta sun fara rawa na bacin rai knocking Nura yayi gaban kofan Ummi yace “bude kofa Ummi” tashi Ummi tayi ahankali tabude kofa suka hada ido da Nura tayi wanka tasaka wani jan material da aka mata fitted doguwan Riga mai kyau ta daura dan kwalin dan komawa baya tayi yashigo dakin tareda maida kofan yarufe ahankali Ummi tace “barka da dawowa Yallabai, ya yininka ya kasance yau? Dafatan komi yatafi lafiya, ya Hajiya kuma” batare daya bata amsaba yajawota jikinshi warm hug yabata tareda lumshe idanu ahankali yace “komi lafiya lau Babyna, nasan bakiyi dinner ba let’s go” adan tsorace Ummi ta girgizamai kai tace “kaje kuyi idan kun gama zan sauko nayi ni” hade giran sama data kasa Nura yayi yace “kinason nayi fushi dake?” Dasauri ta girgizamai kai anatse yace “da iyalina zan dingacin abinci so wuce mutafi” yayi maganan yana kama hannunta suka fito zare hannunta tayi dasauri daga cikin nashi suka cigaba da tafiya har kasa Hadiza na zaune a dinning hakama Anty Jams da yaran suna ganin Ummi sukai ihuuu suka taso da gudu zuwa wajenta. “Dady a ina kaga Anty Ummi, ina kikaje Anty Ummi” murmushi tamusu tace “muje muci abinci zan fada muku” duk rirrike mata hannu sukayi suka tafi dinning zama Nura yayi Ummi ta zauna kan kujeran dake kusadana Amal Hadiza kaman kartai serving abincin but bataso tabatama Anty Jams rai hakan yasa tashiga zuxzuba abincin, Nura tafara zubamawa tazubama Anty Jams ta zubama Aman da Amal sannan tazubama kanta ta maida kulan tarufe Anty Jams tama Hadiza wani kallo da idanu ta dauke kai kaman bata ganta ba nura baice mata komiba daga plate nashi yayi yamikama Ummi yace “ci abinci” saishi yatashi yadauki plate yashiga zuba wani Hadiza namai wani kallo zuciyanta na tafarfasa tass Nura yagama diban iya abincin da zaici ya zauna saikuma yakalli Ummi dayaga takasa taba abincin babu wasa kan fuskanshi yace “nace kici” gyadamai kai tayi ahankali tadauki spoon ahankali Aman yace “Anty Ummi eat dady food have plenty chicken” debo abincin Ummi tayi ahankali zatakai baki Hadiza ta mike batai wata wata ba ta kabar da spoon din cikin tafarfasan zuciya tana huci tace “ke har kin isa sabida you are shameless nama mijina girki kice zakici wulakantacciyan yar aiki irinki eh, nazauna akan dinning da ni da family dina kema kizo ki zauna zakici abinci tareda mu bar wajen nan!” Hadiza tai ihu dayasa Ummi ta yunkura zata tashi chak Nura yakama hannunta yace “sit down and eat nace” yasake daukan spoon nashi yasa a abincin yace “zauna” zama Ummi tayi ahankali, azuciye wannan karan Hadiza tasa hannunta tadaga plate na abincin Ummi ta kabar akasa tace “dakici abincin nan Ummi gwara yayi asara” cikin fushi Nura yace “Hadiza!” Itama cikin fushi Hadiza takama waist dinta tace “Nura! Miye?! Wat!” Cikin tsananin fushi yace “this is the second time kike wulakanta abinci agidan nan kinsan mutane dubu nawa ne yanzu aduniyan nan da basu sami kalan abincin nan sunci ba? Kinsan hukuncin maiyin annubazaranci da abinci kuwa?” Cikin tsantsan tsananin fushi tace “I don’t care Nura all I know is yarinyar nan bazataci abincin dana tashi nashiga kitchen na dafawa mijina ba wlh” ahankali Nura yace “okay ni kika dafamawa ko nima bazanci ba ki tattara komi kici” yayi maganan yanajan hannun Ummi zai wuce Hadiza tasha gabanshi tace “Nura for how long ban maka girki ba? Kullum korafinka is ban maka girki ba, yau nashiga kitchen dakaina na ijiye komi and cook lafiyayyen abinci for you amman kana barin abincin sabida this stupid girl? Nura kai har ka isa namaka girki kafasaci sabida wata banza? Wai waye kai kakejin wannan isa isan da takama takaman how dare you Nura Hadiza ta shiga kitchen tamaka girki and leave the food for her”? Cikin fushi Anty Jams ganin Hadiza harta manta da duka fadan da tamata dazu tace “Hadiza!” Cikin fushi Hadiza tace “Anty Jams don’t call me please don aganın gaban idanunki shiya fara, shine neman fadana, namaka girki sabida kai bakın makiri ne, munafuki, annamimi saikabar abincin matarka sabida yar aikinta wani kalan bakın dan iskan mugu ne kai Nur……..” jikake tasss! Anty Jams ta zubama Hadiza mahaukacin mari da saida Hadiza taga stars dasauri Hadiza ta dafe kuncinta tana kallon Anty Jamila cikeda mamaki dake huci tace “Anty Jams” cikin tsananin fushi Anty Jams tace “what kind of a woman are you Hadiza kina zubawa mijinki zagi haka? Kinsan hukuncin mata mai zagin mijinta kuwa??? Duk matan dake zagin mijinta wutan lazza ake sata ranan gobe kiyama, what’s all this childish behavior? Ke wace kalan fitinanniyan, masifaffiyan mata ce Hadiza yar bala’i are you from ghetto? Must everything be handle with violence awurinki? Kina tunanin ihu da zagi da haukan nan dakikeyi will solve anything for you?” Cikin serious fushi Anty Jams takalli Nura tace “And you what is wrong with you Nura are you even a man? Akan mene zaka dinga taking this nonsense from this girl bazaka mata shegen duka ba ka farfasa mata baki? Waye Hadiza duka dukanta guda nawa take? Nura wannan ba shiru shiru bane sannan ba hakuri bane this is a disease ke damunka, bazan maka karya ba kaika bata Hadiza to this extend datakeyin yanda taga dama cus tasan bazaka mata komiba? Kana ganin soyayya kake mata haka tana irin haukan nan kamata shiru and let her go free? Nura are you a child da matanka zata dinga zaginka haka?? No Nura ko kanina na jini bazan yarda matansa na zaginshi hakaba wlh Nura, bazakai punishing Hadiza ba if she’s not ready tayi zaman aure dakai ka saketa and chase her out taje and experience life maybe tayi learning lesson nata, Nura I seriously hate the way settings na gidanka is going, enough please you need to wake up for once kayı acting like a man kaci uban marakuyan yarinyar nan, common Aman da Amal kuzo muje mu kwanta wlh gwara na kwana da yunwa danaci abincin chan Thank God akwai pizza and shawarma asama” tawuce sama fuuuu su Aman duk suka bita itama Ummi wucewa sama, Nura yadade yana kallon Hadizan dahar lokacin take rikeda kuncinta kafin yawuce sama shima fuuuu, wasu hawaye masu zafi ne suka fito daga idanun Hadiza tajuya takalli dinning din abincin kowa na wajen sai kawai ta zauna akasa wajen tafashe da kuka sosai tace “shikenan babu mai sona aduniyan nan, ba yarana ba, ba mijina ba ba yayata ba wacce mukafito ciki daya, why is it that nobody is willing to understand what am going through anan? Mijina yaci amanata yaci amanata, ya auromin yar aikina batare da saninaba, ance kaza kaza yasa yamin kishiya sabida bana this and that which na yarda, I tried my best to change Allah yaga zuciyana I cooked this food with so much love for Nuri, I cooked it with love for my husband to please him and to show him I’ve changed but yakama yazomini da wata, what is wrong because na nuna ba ita nama girki ba? Karya nayi? Ita nama girkin? Akanme zanyi pretending nabawa wacce na tsana abinci? Why am I not allowed to express myself, to express my feelings, to express my anger, anmin laifi an dakeni yanzu kuma ance ban isa nayi kuka ba, ba’a ganin laifin yar iskan shameless yarinyar dahar tanada guts ta sauko tafito tazo tazauna a dinning tace zataci abincin mijina, nayi serving mijina abinci yadauka yabata sabida tantiriyan mara kunya ce tadauka zataci akanme zan barta? Godddddd Ya Allah! Maisa nobody is looking at things daga my own perspective? I love Nuri with everything I got and I hate wata atare dashi banda ni, God oooo why are you tasting me this way?? Maisa ban mutu gabaki dayaba na huta cus at this point banjin I can continue living in this agony and sorrows ba gwara na mutu, no one is supporting me wayyooo Allah zuciyana” tai maganan tana wani irin kuka mai sosa rai tana buga kanta abango Nura da all this while yana staircase tsaye yana jinta jikinshi yayi sanyi wani kalan tausayin Hadiza yake bana wasaba he will say this again and again baitaba sanin wannan reaction din zaiyi getting from her dayay auren nan ba, yadauka still halin ko oho, I don’t care dinta zata cigaba dayi cus yasan baya gaban Hadiza at all, she no just send him ne at all but all he’s getting is total opposite of abinda yayi expecting from her is as if auren nan daya kara awoken feelings dinshi in her heart banda haka yakara mata wani strong love nashi azuviyanta yanaga sisters to be honest he hates seeing any mace in pain balle kuma Hadizan shi.