Sashe 23
Matan Ko Mazan Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Tun ranan Wednesday Nura yashigo Adamawa, wani gida yasaya mai kyau duplex awani anguwan yan gayu da sunan Ummi yasai gidan, yashiga gyare siyo furnitures da sauransu ranan Friday gidan komi yagama haduwa dudda up and down dayakeyi baitaba missing shan maganin basir dinshi for a day ba, da kyar ya iya yayi bacci ranan Friday din nan ranan Saturday 11 yana kofar gidansu Ummi yasha wani jumper na ash yadi yasaka bakin shade da hula da takalmi yayi kyau kaman balarabe shiga cikin gidan yayi ya gaisa da matan dasuka cika gidan yabiya wasu kudaden daukan amarya da akace yabiya sannan yafito yashiga bayan jeep din dayazo dashi dan da direba yazo chan saiga Ummi an fito da ita wani alkyabba tasaka da atampa dan Nura yaturama Meena kudin tashiga cikin garin Adamawa tasayo komi, da kanta tama Ummi black and red henna takuma mata kitso Ummi harwani kyalli take abayan mota aka sakata itakuma Meena tashiga gaba, direba yaja motan, saida suka danyi nisa atafiya kaman daga sama Ummi taji yajawota ahankali yasata ajikinshi wani irin kunya taji dan akwai direba da Meena amotan kasa kwace kanta tayi tai kaman yar jaririya ajikinshi tana shakan cool kamshin turarenshi, hannunta yakarba yana kallon lallen ahankali yace “Auta wayama matana zane mai kyau haka”? Dasauri Meena tajuyo ganin yanda ya rungumo Ummi yasa tajuya dasauri tace “Yaya nine namata harda kitso ma” dasauri yace “aaah lallai Auta tai abin arziki mu bata tukuici ko baby” yayi maganan yana leka fuskan Ummi dake cikin alkyabba, gyadamai kai tayi akunyace, hannu yasa yadauki wata Prada purse dake sude na kofan motan yabude yaciro bandir daya na 1k yace “amsa Meena mun gode” cikeda dadi tace “laaaa Yaya thank you” gidan Ummi suka fara zuwa suka shiga ciki gidan yayi kyau zama Meena tayi afalo shikuma yana rikeda hannun Ummi sukaje sama daki uku ne asaman master bedroom yabude yashiga ciki da ita yana maida kofan ga mamakinta daukanta yayi chak atsorace tace “wayyoo Gwaggo” murmushi yayi yasa hannunshi ya jaye hulan alkyabban yana kallon fuskanta da black skin nata ke sheki sosai lumshe idanu yayi ya zaunar da ita kan gado tareda zama yana facing nata akunyace ta sunnar da kanta kasa, murmushi yamata yakai hannayenshi yabude boturan alkyabban yacire shi daga jikinta ya ijiye a gefe yana kallon kayan jikinta yaune first day dayake ganinta da atampa fitted daidai jikinta wanda duk aikin Meena ne ita tadauki measurement nata ta shigo birni dashi atampan yamata kyau, ahankali yakai bakinshi kan kumatunta yasakin mata peck. “Muah!” Wani yirrr Ummi taji dasauri ta runtse idanunta, batare daya cire bakinshi daga jikin kumatun ba yace “kinyi kyau sosai Zainab, kinyi kyau” idanunta alumshe itama cikin whispering tace “kaima kayi kyau bantaba ganin abu mai kyau irinka ba Noor” fuskanshi yakawo saitin nata yadaura hancinshi kan nata yana kallon dogayen gashin idanunta dan idanunta a kulle suke yace “kalleni, bude idanunki ki kalleni ki gayamini inada kyau Ummi” ahankali kaman mai tsoro Ummi tabude idanunta tahada da nashi idanunshi sun kankance kadan suna mata wani kallo da all she sees irin usulin soyayya aciki, gently tadaga hannunta daya takai saman kuncinshi wani kalan lumshe idanu Nura yayi sabida sanyin dayaji a hannnunta yakai hannunshi daya ya daura saman hannun dayaji yana rawa kaman zata dauke daga saman fuskan nashi yace “wayyooo Allah na” yabude idanunshi ahankali yadaura kan nata yace “Ummi kin iya shagaltar da namiji, wlh kina daburtamin lissafi” lumshe idanu tayi tabude su tadaura akanshi tareda huramai a very light breeze daga bakinta tace “huuuuuuhhh” ahankali ya lumshe idanunshi wani natsuwa na shiganshi yasake danne hannunta dake kan kuncinshi gam, with a vet light yet naked voice Ummi tace “tsarki ya tabbata ga Allah ubangijina, ubangijinka, Ubangijin talikai, ubangijin daya busa mana numfashi, ubangijin daya hallitoni yakuma halittoka ya halitto kowa, idanun Ummi basu taba ganin namiji da komi nashi kyau ne dashi kaman ka ba My Noor, idanunka farare fat masu asirtaccen kyau da mai baiwa irina kadai ke iya gani, fuskanka ka kyanshi zai iya sanyaya zuciyan mugu daya kawo maka hari, lafuzan ka yafi zuma zaki dakuma dadi, muryanka kaman ana busa sarewa, sarewan ma wacce ake samota abishiyan dake kan dutsen kufaina wacce take fitowa sau daya a shekaru dari, halikan gabaki daya yafi duk wani abu da Ummi tasani aduniyan mai kyau, gemun nan naka akullum saina tunashi dan shine abu na farko dake fara sanar dani zakamin murmushi” wani kalan murmushi Nura yayi yadaura bakinshi saman nata batare dayay kissing nata ba dasauri ta lumshe idanunta murya chan kasa yace “bakina kuma da kanshi zai sanar dake abinda yakeyi” soft sensual kiss yafara mata jikinshi na dan rawa kaman this is the first time yafara kiss in his life, almost 2min yayi ahaka sannan yasaki lips nata taredakai fuskanshi saman kirjinta ya kwantar tareda cuddling nata ahankali yana lumshe idanu feeling tudun chest nata kafin ahankali yakai hannunshi yaciro wayanshi, cikin muryanshi da baya fita sosai yace “wlh bazan iya kai Meena airport bari nakira direban nan yakaita”.
Assalam Alaykum Ladies.
This littafi ina yinshi ne dan gwadawa mata da maza some kuskure nasu, how to overcome major issues dake kashe aure and how to do and undo things a aure, I wanna ask something at this point. Kunason Erotic scene? Na koyamuku how to spice it up a bedroom? Kunason namuku erotic scene ko nabarshi??? I go with what majority want.
Thank u
M Shakur ✍🏻
[9/18, 9:17 PM] +234 706 542 1229: 💫 MATAN?? Ko MAZAN!??💫
✍🏻M SHAKUR
EPISODE 9️⃣
JOIN THIS GROUP DON SAYAN TURARUKA DA SAURANSU
Open this link to join my WhatsApp Group: https://chat.whatsapp.com/Izv1KgHEcNl5uwqalMM9Oe
Dialing number direban yayi yana kara manna kanshi a kirjinta but number bai shigaba yaki connecting dan malalacin tsaki yasaki yadago kanshi from chest nata yakalli fuskanta da sauri Ummi ta lumshe idanu, agajiye yataso tareda ijiye wayanshi kusada ita tareda manna mata kiss a kumatu yace “bari naje namusu sallama” gyadamai kai tayi batare data iya hada idanu dashiba tace “amata Allah ya kiyaye ta gaida su Hajiya dasu Aman da Amal, kada ta manta tabasu abinsu dana bata” dasauri yakalleta saikuma yarike waist nashi yace “wani abu aka bayar ni ina nawa”? Dan murmushi tayi yanda he always ask for nashi nabata dariya sosai saikace shi yaro ne, adan kunyace tace “iloka namusu jiya idan kana so saina maka ai but nasan bakason zaki saisa banyi dakai ba” murmushi yayi kawai yana kallonta dudda taki yarda su hada ido he loves yanda she knows so much akanshi sabida she pay attention, is this abinda yakeso yaga matarshi na paying attention to him hakan nasashi feeling special, asanyaye yace “godiya nake Hajiya Ummi” dasauri tadauki filo tadaura kan fuskanta tana murmushi, juyawa yayi yafita tadan sauke filon kadan tabi bayanshi da kallo wlh bala’in son Alhaji taji tanayi but why? Ya iya magana da ita? Yana karramata yana kulawa da ita yana nuna mata tanada daraja dakuma yanci, Komi ataushashe nashi, gashi ya iya cemata ya gode dudda ita yakamata tacemai but baida girman kai, he’s always thanking her for every little thing koda abinci tabashi, kwata kwata yanda yake rayuwanshi kaman ba mai kudi ba, murmushi tasakeyi tana addu’a yayi yadawo koba komi zama kusa da ita ya yanda yake mannanna mata kiss a kumatu na mugun burgeta, harta rabu da Mudi baitaba sumbatar bakinta ba bamasa cire kaya, hawa gado kawai zaiyi yaja wando kasa bayan minti daya ya sauko yana gyara mazagin wando batare dashi yaga al’auranta ba ko ita taga nashi, wai kallon wajen nakawo matsalan idanu, ita bama ta taba ganin abunba Allah sa Alhaji yana bari agan nashi ita tanaso tagani wlh, bata taba ganin na manya ba banda na kananun yaran kauyensu da akema kaciya lokacin sanyi.
Assalam Alaykum Ladies.
This littafi ina yinshi ne dan gwadawa mata da maza some kuskure nasu, how to overcome major issues dake kashe aure and how to do and undo things a aure, I wanna ask something at this point. Kunason Erotic scene? Na koyamuku how to spice it up a bedroom? Kunason namuku erotic scene ko nabarshi??? I go with what majority want.
Thank u
M Shakur ✍🏻
[9/18, 9:17 PM] +234 706 542 1229: 💫 MATAN?? Ko MAZAN!??💫
✍🏻M SHAKUR
EPISODE 9️⃣
JOIN THIS GROUP DON SAYAN TURARUKA DA SAURANSU
Open this link to join my WhatsApp Group: https://chat.whatsapp.com/Izv1KgHEcNl5uwqalMM9Oe
Dialing number direban yayi yana kara manna kanshi a kirjinta but number bai shigaba yaki connecting dan malalacin tsaki yasaki yadago kanshi from chest nata yakalli fuskanta da sauri Ummi ta lumshe idanu, agajiye yataso tareda ijiye wayanshi kusada ita tareda manna mata kiss a kumatu yace “bari naje namusu sallama” gyadamai kai tayi batare data iya hada idanu dashiba tace “amata Allah ya kiyaye ta gaida su Hajiya dasu Aman da Amal, kada ta manta tabasu abinsu dana bata” dasauri yakalleta saikuma yarike waist nashi yace “wani abu aka bayar ni ina nawa”? Dan murmushi tayi yanda he always ask for nashi nabata dariya sosai saikace shi yaro ne, adan kunyace tace “iloka namusu jiya idan kana so saina maka ai but nasan bakason zaki saisa banyi dakai ba” murmushi yayi kawai yana kallonta dudda taki yarda su hada ido he loves yanda she knows so much akanshi sabida she pay attention, is this abinda yakeso yaga matarshi na paying attention to him hakan nasashi feeling special, asanyaye yace “godiya nake Hajiya Ummi” dasauri tadauki filo tadaura kan fuskanta tana murmushi, juyawa yayi yafita tadan sauke filon kadan tabi bayanshi da kallo wlh bala’in son Alhaji taji tanayi but why? Ya iya magana da ita? Yana karramata yana kulawa da ita yana nuna mata tanada daraja dakuma yanci, Komi ataushashe nashi, gashi ya iya cemata ya gode dudda ita yakamata tacemai but baida girman kai, he’s always thanking her for every little thing koda abinci tabashi, kwata kwata yanda yake rayuwanshi kaman ba mai kudi ba, murmushi tasakeyi tana addu’a yayi yadawo koba komi zama kusa da ita ya yanda yake mannanna mata kiss a kumatu na mugun burgeta, harta rabu da Mudi baitaba sumbatar bakinta ba bamasa cire kaya, hawa gado kawai zaiyi yaja wando kasa bayan minti daya ya sauko yana gyara mazagin wando batare dashi yaga al’auranta ba ko ita taga nashi, wai kallon wajen nakawo matsalan idanu, ita bama ta taba ganin abunba Allah sa Alhaji yana bari agan nashi ita tanaso tagani wlh, bata taba ganin na manya ba banda na kananun yaran kauyensu da akema kaciya lokacin sanyi.