Sashe 35
Matan Ko Mazan Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Baiko kalleta ba yawuce zaiyi stairs tabishi da sauri tana ihu tana surfafa masifa tace “bakaji kunya na ba sabida kaine babban munafukan mazan duniya, Nura the president of MMA! Mugayen Maza Association, zaka kama ka auremini yar aikin dana samo nakawo gidan nan, kabita har kauyensu ka aureta kaje kayi honeymoon da ita batare daka dauki wayana ba for that 2weeks, shine kanada audacity kazo da daddare ka lallabani kana samin jikinka ajikina jikinka daya hadu dana yar aikina eh Nura? I looked up to you kullum as a role model cus Nadade banga namiji mai hankalin kaba, but I was wrong gaskiyan bature ne dayace a fool at 40 is a fool forever dan tell me why will a sensible, educated wise old man zai kama ya aurowa matarshi yar aikinta? Nura yar aikina ka auromini sabida daidaicewa da wawatsula” uppan Nura baice mataba wardobe nata yabude yadauko kayanshi yawuce yafito daga dakin duk tana binshi yaje dakin Aman ya ijiye komi kan gado yafada bayin yayo wanka yafito yadauki cream din Aman yashafa still surfafa bala’i Hadiza take tsaf yagama yafito yasauka kitchen yaje yadauki babban kulan dake kan Island Hadiza takawo hannunta anan ne Nura yace “idan kikai kuskuren ko gigin taba abincin mahaifiyata Hadiza I will show inda haukanki ya tsaya anan nawa yafara” yana maganan yawuce ta yafita tabiyoshi tace “ai dama nasan kai mahaukaci ne dan mahaukaci kadai zai auroma matarshi yar aiki” fita yayi anan gaban kofa ta tsaya tana kallonshi dan bataso tafita tana fada, estate dinsu da ake ganinta as don aga tana fada, abincin ya ijiye a bayan mota ya kulle motan yadawo cikin gida Hadiza tasake binshi kitchen din yashiga ragowan friend Irish daya gani a pkate da egg yadauka, spoon yadauka yafito Hadiza nabiye dashi tace “ina zaka da abincin nan eh, Nuri ina zaka da abincin nan”? Dakin Ummi yabude yashiga biyoshi Hadiza tayi ciki ga mamakinta Nura just pushed her outside yamaida kofan yarufe yasa key tahau buga kofan da gudu tana ihu. “Nura ni kai pushing outside like that eh? Wlh wlh sainayi maganinka dakai da karuwan nan daka ijiye adaki” kallon Ummi yayi dayagani kwance kan gado kaman marainiya idanunta sunyi ja amman ba kuka takeba zama kusada ita yayi kan gadon yana ijiye abincin agefe murmushi Ummi tamai tace “shine saika kawomin abinci maisa kakemin aik…..” hannu yadaura akan bakinshi alamun tamai shiru hakan yasa tai shiru yakai hannunshi yadagata wajen window dakin yayi da ita ya yaye window yadaga wuyanta yana dubawa yana tattabawa ganin yadanyi ja yace “dazafi” dasauri ta girgizamai kai tace “ba zafi” yana kallon kwayan idanunta ahankali yace “mesa baki gudu ba dakikaga zata miki wani abu ko kiyi ihu ki kira sunana what it tamiki wani illan?” Murmushi tamai tacire hannunshi daga wuyanta tace “Anty bazata min wani illa ba ba muguwa bace, kawai fushi take sabida mun mata laifi” dan shiru Nura yayi yana kallonta saikuma ahankali yace “Ummi aure ba laifi bane like I said ranan nan ko nan gaba naji ina bukatan wata matan zan iya nakara aure, mata hudu zan iya aura” Ummi na kallonshi tace “Anty na sonka sosai, kuma soyayyan yasa take fushi haka” yana kallon kwayan idanunta yace “kefa?” Murmushi tamai tace “nima ina sonka sosan bala’i, tafashashen so ma nake maka my Noor bai huce ba” yana kallon bakinta yace “Allah yar matata”? Dan dariya tamai tace “da gaske, ba Hajiya zakakai asibiti ba lokacin na tafiya kazo kaje” dan ijiyan zuciya yasauke yace “banso na bar gidan nan ahaka” dasauri Ummi tace “babu abinda zai faru kaje ka kai Hajiya asibiti abincinta na kitchen a flask kadauka” ahankali yana kallonta yace “nadauka” ganin ya tsaya yana kallonta yasa tace “menene?” Yana kallon kwayan idanunta yace “Aman da Amal yaranki ne kada ki rabu dasu sabida Maman su kinji” murmushi tamai tace “tom Baban Aman da Amal” rungumeta yayi ahankali yace “kiyakuri da abubuwan da Hadiza tafada miki kinji, kada ki riketa azuciyanki, kiyakuri Hajiya Ummi” dudda taji wani iri amman tadaure tafita daga jikinshi dasauri tace “komi yawuce katafi” Gyadamata kai yayi yace “biyoni ki rufe kofan da key” biyoshi tayi yace “kiyi breakfast zan dawo yanzun nan” gyadamai kai tayi yabude kofa yafice tasa key dasauri ganin Hadizan na tsaye awajen yawuce Hadiza tasakebin Nuri tana masifa tace “tell this girl ko dakin yarana takara shiga wlh saina watsar da ita, karta kara taba wani abu that belongs to me in this house wucewa Nuri yayi yawuce yashiga motanshi yabar gidan Hadiza ta dawo sama tashiga surfafa zagi na uwa da uba ma Ummi, Ummi tayi shiru.
Tashi Hadiza tayi ganin taki kulata tazo gaban dakin ta bubbuga tace “kifito mana idan ke diyar halas ce yadade da tsufa a inda yatafi yanzu, dagani saike agidan, kifito muyi magana woman to woman mace to mace, cus inada wasu abubuwa dazan fada miki kifito Ummi kibude kofan nan kifito” Hadiza tai dariyan keta tana tafiya tace “dan kauye dan kauye ne, ni wlh at this point ma tausayi kike bani Ummi, bari nafada miki wani sirri dabaki sani ba for free” tasake shiru tace “kinga Uwargidan miji itace kokon rayuwanshi, Ummi bar ganin kin zauna agidan nan kinga nida mijina munada yan matsaloli sai kikai yan dabarun ki na gidahuman kauye kikaja ra’ayinshi ya aureki to tsaya kiji wani abu dabaki sani ba game da mijina Nura” Hadiza takara murmushi tace “Nura kwata kwata dakikan mata dabasuyi boko ba basa burgeshi kije ki tambaya kiji, Baban Nura professor ne a BUK abinda yadawo dasu kano kenan daga zamfara, Hajiya wannan dakike gani tsohuwan secondary school English teacher ce, kannen Nura kap dukansu graduate ne dasuka gama jami’a har Meena Kwanan nan tagama bautan kasama, kinganni nan Nura bai yarda ya aureni ba saida nagama jami’a gabaki daya muna dawowa garin nan yasa nacigaba da karatun wuce jami’a wato masters sabida dan boko ne shi, yanason yaga matarshi yar gayu yar boko tanuna ma business partners nashi, kinsan mesa nake gayamiki maganganun nan”? Hadiza tasake dariya tace “sabida ke dakikiyace jaka kuma, Nuran dakike gani kin aura yau Nuran daya sami yar karaman matsala da Hadizan shice, kije kano ki tambaya abaki labarin kalan soyayyan damukayi, ban bashi jikina ba damuwa da sha’awa kinsan mutum shiru shiru mara magana yasa yaga kaman yana sonki wlh Ummi kindaiji na rantse miki Nura baya sonki sabida baki cikin kalan ko siffofin matan dayakeso” wani abu Ummi taji ya tsayamata awuya chak yaki wucewa takasa hadiyewa, Hadiza tace “bansan ko kinji magananmu jiyaba, jiya nace yasakeki zan chanza Ummi kinsan meyace mini”? Hadiza tai maganan cikeda tsantsan tunzura mutum saikuma ta kyalkyace da dariya tana tafi tace “wohoho ta yanda zaki gane kin tafka shirme Ummi kin auri mijina kin dauka kin sami gidan mijin cemin yayi nafara chanzawa tukunna yagani, idan na chanza nakoma Hadizata nada zai sakeki ki tafi mucigaba da rayuwanmu mukadai hankali kwance” dasauri Ummi ta tashi daga gadon zuciyanta na rawa tanajin wani iri, Hadiza tace “haka yadinga lallabani har saida ya samu nabashi hakkinshi that means keba komi bace awajenshi ba sati biyu dakukai kuna amarci kaman yanacin kashi haka yaji saida ya kwanta dani jiya yajishi daidai, yajishi damdam yajishi yakoshi, kuma kada ki manta rashin jituwan damuka samu dani da dashi yasa yaje yama nemeki” hawaye Ummi taji sun sauko daga idanunta, Hadiza tace “Ummi ki rubuta ki ijiye kwanan nan Nura zai sake ki kibar gidan nan dan bazai taba hada jini da jakan kauye ba da turenci nan nan bata iyaba wlh saiya sake k…….” Bude kofan Ummi tayi dasauri tafito idanunta sunyi jazur tahada idanu da Hadiza for the first time tunda tadawo gidan tace “Hadiza kinyi kadan ki rabani da Nura” sosai Hadiza ke kallonta ganin idanunta sunyi ja maganan ta shigeta kenan yasa ta taka zuwa gaban Ummi Ummi ta tsaya chak tana kallonta ba gudu ba jada baya, Hadiza namata wani kalan kallo tace “nabaki daganan zuwa sati biyu saikinbar gidan nan dan baki da waje awajen mijina” Ummi na kallonta tace “Hadiza ban auri Nura dan na kuntata miki ba, shiya nemeni da aure na aureshi kuma magana daya zuwa biyu zan fadamiki, nifa nayi miji kuma naga wajen zama, zama kuma daram! Wallahi ko ana hamaza hamata bazan rabu da mijina ba, barima kiji mutuwa kadaice zata iya fitar dani daga rayuwan Nura!” Hannu Hadiza ta daga zata kaima Ummi mari Ummi tarike hannun gam idanunta sunyi masifan ja kirjinta na tafarfasa itama jin ance Nura zai saketa tace “Hadiza kul!” Ummi tazare mata idanu kaman yar daba tace “dazu nariga nabarki kinmin hukunci sabida nasan ban kyautamiki ba na auri mijinki daya nemeni amman yanzu kikai kuskuren dukana Hadiza kin tuna kalan dukan da Meena tamiki”? Ummi tayi maganan tana kallon kwayan idanun Hadiza kaman yanda Hadiza ke kallonta mamaki yagama kasheta, Ummi tace “wlh saina miki dukan dayafi wanda Meena tamiki domin shiru shiru ba hauka bane, dan hakin daka raina shine yafi tsole ido, kul Hadiza! Wallahi kul! Duk abinda zakiyi kiyi but Ummi tariga tayi miji, kuma taga gidan miji, danhaka zama daram, dam, damm ehe! Sai kija please ki rungumi sorry dan haka askus me” ta yarda hannun Hadiza a air tawuce takoma dakinta tarufo kofa tasa key Hadiza tasaki baki mamaki ya cinyeta har zuwa bone marrow, she was like wattt! Ita village girl dinnan tama rashin kunya haka? Askus, askus? Did she just said excuse me as askus me? Sai kawai Hadiza tahau dariyan kuka, she’s laughing so hard and crying so hard as well, ita Nura zai auroma wannan jahilan askus me yar kauyen yarinyan???? Wow lugubrious!!!!!
Mata Mata mata sau nawa nakira mu???
Please we should all learn to stop abusing opportunity sabida idan wasu suka sami that opportunity there’s nothing u can do in this world dazaisa su saki that golden opportunity daya shigo musu.
Tashi Hadiza tayi ganin taki kulata tazo gaban dakin ta bubbuga tace “kifito mana idan ke diyar halas ce yadade da tsufa a inda yatafi yanzu, dagani saike agidan, kifito muyi magana woman to woman mace to mace, cus inada wasu abubuwa dazan fada miki kifito Ummi kibude kofan nan kifito” Hadiza tai dariyan keta tana tafiya tace “dan kauye dan kauye ne, ni wlh at this point ma tausayi kike bani Ummi, bari nafada miki wani sirri dabaki sani ba for free” tasake shiru tace “kinga Uwargidan miji itace kokon rayuwanshi, Ummi bar ganin kin zauna agidan nan kinga nida mijina munada yan matsaloli sai kikai yan dabarun ki na gidahuman kauye kikaja ra’ayinshi ya aureki to tsaya kiji wani abu dabaki sani ba game da mijina Nura” Hadiza takara murmushi tace “Nura kwata kwata dakikan mata dabasuyi boko ba basa burgeshi kije ki tambaya kiji, Baban Nura professor ne a BUK abinda yadawo dasu kano kenan daga zamfara, Hajiya wannan dakike gani tsohuwan secondary school English teacher ce, kannen Nura kap dukansu graduate ne dasuka gama jami’a har Meena Kwanan nan tagama bautan kasama, kinganni nan Nura bai yarda ya aureni ba saida nagama jami’a gabaki daya muna dawowa garin nan yasa nacigaba da karatun wuce jami’a wato masters sabida dan boko ne shi, yanason yaga matarshi yar gayu yar boko tanuna ma business partners nashi, kinsan mesa nake gayamiki maganganun nan”? Hadiza tasake dariya tace “sabida ke dakikiyace jaka kuma, Nuran dakike gani kin aura yau Nuran daya sami yar karaman matsala da Hadizan shice, kije kano ki tambaya abaki labarin kalan soyayyan damukayi, ban bashi jikina ba damuwa da sha’awa kinsan mutum shiru shiru mara magana yasa yaga kaman yana sonki wlh Ummi kindaiji na rantse miki Nura baya sonki sabida baki cikin kalan ko siffofin matan dayakeso” wani abu Ummi taji ya tsayamata awuya chak yaki wucewa takasa hadiyewa, Hadiza tace “bansan ko kinji magananmu jiyaba, jiya nace yasakeki zan chanza Ummi kinsan meyace mini”? Hadiza tai maganan cikeda tsantsan tunzura mutum saikuma ta kyalkyace da dariya tana tafi tace “wohoho ta yanda zaki gane kin tafka shirme Ummi kin auri mijina kin dauka kin sami gidan mijin cemin yayi nafara chanzawa tukunna yagani, idan na chanza nakoma Hadizata nada zai sakeki ki tafi mucigaba da rayuwanmu mukadai hankali kwance” dasauri Ummi ta tashi daga gadon zuciyanta na rawa tanajin wani iri, Hadiza tace “haka yadinga lallabani har saida ya samu nabashi hakkinshi that means keba komi bace awajenshi ba sati biyu dakukai kuna amarci kaman yanacin kashi haka yaji saida ya kwanta dani jiya yajishi daidai, yajishi damdam yajishi yakoshi, kuma kada ki manta rashin jituwan damuka samu dani da dashi yasa yaje yama nemeki” hawaye Ummi taji sun sauko daga idanunta, Hadiza tace “Ummi ki rubuta ki ijiye kwanan nan Nura zai sake ki kibar gidan nan dan bazai taba hada jini da jakan kauye ba da turenci nan nan bata iyaba wlh saiya sake k…….” Bude kofan Ummi tayi dasauri tafito idanunta sunyi jazur tahada idanu da Hadiza for the first time tunda tadawo gidan tace “Hadiza kinyi kadan ki rabani da Nura” sosai Hadiza ke kallonta ganin idanunta sunyi ja maganan ta shigeta kenan yasa ta taka zuwa gaban Ummi Ummi ta tsaya chak tana kallonta ba gudu ba jada baya, Hadiza namata wani kalan kallo tace “nabaki daganan zuwa sati biyu saikinbar gidan nan dan baki da waje awajen mijina” Ummi na kallonta tace “Hadiza ban auri Nura dan na kuntata miki ba, shiya nemeni da aure na aureshi kuma magana daya zuwa biyu zan fadamiki, nifa nayi miji kuma naga wajen zama, zama kuma daram! Wallahi ko ana hamaza hamata bazan rabu da mijina ba, barima kiji mutuwa kadaice zata iya fitar dani daga rayuwan Nura!” Hannu Hadiza ta daga zata kaima Ummi mari Ummi tarike hannun gam idanunta sunyi masifan ja kirjinta na tafarfasa itama jin ance Nura zai saketa tace “Hadiza kul!” Ummi tazare mata idanu kaman yar daba tace “dazu nariga nabarki kinmin hukunci sabida nasan ban kyautamiki ba na auri mijinki daya nemeni amman yanzu kikai kuskuren dukana Hadiza kin tuna kalan dukan da Meena tamiki”? Ummi tayi maganan tana kallon kwayan idanun Hadiza kaman yanda Hadiza ke kallonta mamaki yagama kasheta, Ummi tace “wlh saina miki dukan dayafi wanda Meena tamiki domin shiru shiru ba hauka bane, dan hakin daka raina shine yafi tsole ido, kul Hadiza! Wallahi kul! Duk abinda zakiyi kiyi but Ummi tariga tayi miji, kuma taga gidan miji, danhaka zama daram, dam, damm ehe! Sai kija please ki rungumi sorry dan haka askus me” ta yarda hannun Hadiza a air tawuce takoma dakinta tarufo kofa tasa key Hadiza tasaki baki mamaki ya cinyeta har zuwa bone marrow, she was like wattt! Ita village girl dinnan tama rashin kunya haka? Askus, askus? Did she just said excuse me as askus me? Sai kawai Hadiza tahau dariyan kuka, she’s laughing so hard and crying so hard as well, ita Nura zai auroma wannan jahilan askus me yar kauyen yarinyan???? Wow lugubrious!!!!!
Mata Mata mata sau nawa nakira mu???
Please we should all learn to stop abusing opportunity sabida idan wasu suka sami that opportunity there’s nothing u can do in this world dazaisa su saki that golden opportunity daya shigo musu.