Sashe 18
Martabata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bai dawo gidan ba sai wurin karfe 8,a dakinta ya sameta kwance ta kure ac tana shan iska tasa kayan baccinta milk colour yar karamar riga da yar top dinta,
"Queen kinci abinci ne?"
"Banci ba"
"To kizo na taho miki da abinci"
"Kawo min shi nan" tafada tana yatsina fuska, fita yayi ya debo mata tarkacen da ya shigo mata dashi ya ajiye mata a gabanta ya fita, tashi tayi ta fara bude ledojin, gasasshiyar kaza da shawarma, da tarin kayan zaki su chocolate da ice cream, shawarmar taci tasha ice cream ta dauki chocolate ta fara sha, tasha chocolate sunfi goma sannan ta hakura ta shiga toilet ta wanke bakinta ta dawo ta kwanta, shigowa yayi yana sanye da kayan bacci
"Lafiya?" Ta tambayeshi
"Lafiya lau, anan zan kwana saboda jiya kasa bacci nayi" ya fada yana kokarin hawa gadon,
"To karshen gado nanne wurin kwanciyar ka sannan ba za akashe light ba"
Fuskarta ya kalla
"Ban iya bacci da light ba queen, ni komai kankantar haske hanani bacci yake"
"To sai ka koma dakinka, saboda nima ban iya bacci a duhu ba" tana gama fadin haka ta koma ta kwanta, karshen gadon ya koma ya kwanta ya juya mata baya kamar yadda itama tayi, wurin minti goma da kwanciyar su ta juya ta kalleshi sai taji ya bata tausayi saboda yadda ya takure ya cusa kansa cikin hannuwansa dan kar hasken ya dameshi, tashi tayi taje ta kashe wutar ta dawo ta kwanta.
Asubar fari ya tashi ya fice bayan ya tasheta tayi sallah, komawa tayi ta kwanta bayan ta idar da sallar, bata fita ba sai wurin 9 lokacin masu aiki har sun gyare gidan tsaf, kazar da ya kawo mata jiya ta dumama ta dafa ruwan zafi ta ajiye akan dining, daki ta koma tayi wanka tayi kwalliya sosai ta shiryo cikin riga da wando na Pakistan kalar ruwan kwai, kan dining ta hau ta fara karyawa, shima jawad fitowar yayi ya hau kan dining din,
"Queen dan Allah ki tausaya min, kiji tausayina pherty" ya fada yana kallonta
"Me nayi maka?"
"Haba queen kullum sai tsokanoni kike yi kuma ki hanani kanki, wannan abun sam bai dace ba queen, kinki saurarata bayan kin san inada bukatarki"
"Au shiyasa ka kawo kayan zaki ashe dama saboda in baka jikina ne?" Ta fada tana tabe baki
"Ni ba saboda haka bane, amma dai kin san ina da bukatar ki ko?"
"Ni ban sani ba" tashi tayi ta shige dakinta,
Tana nan kwance tana chtn da mutanen nata ya shigo, hayeta yayi ya fara kissing dinta,
"Jawad bana so, meye haka?"
Bakinta ya tsotsa yaci gaba da sarrafata baji ba gani, tutture shi ta shiga yi amma ta kasa, bai barta ba sai da ya gama tara mata gajiya, duk tsikar jikinshi ta gama tashi har wani jiri yake ji, haka ya tashi zai fita ya dan kalleta,
"Dama fa kyaleki nake bana son nayi miki ta karfi ke kuma kinki ganewa"
"Malam ka fice min acikin daki sannan kar ka sake shigo min daki" ta fada cikeda masifa, fita yayi yana murmushi ya koma dakinsa ya fada akan gado ya kwanta.
Haka ta gama weekend din nata babu wani abu da ya gudana a tsakaninsu jawad yayi nacin yayi nacin amma taki bashi hadin kai dole sai hakura yayi ya kyaleta.
Kayanta ta shirya domin komawa sch, su Sadiya sun koma tun safe ita kuma tace sai da yamma zata koma, kafin yammar babu yadda jawad bai yi ba akan taji tausayinsa amma taki fur da ya matsa mata ma sai tasa kuka, hakura yayi ya kyleta.
Wanka tayi ta shirya cikin atamfa pink ta yafa mayafi pink ta dauki jakarta ta sameshi a mota, duk baya jin dadi baya son ta tafi saboda yasan zai yi missing dinta duk da ba wani zaman arziki suka yi ba, duk da haka sun dan shaku a yan kwanaki ukun da tayi agidan, itama a tata zuciyar tunanin yanda zata yi missing dinshi take duk da bata wani jiyar dashi farin ciki ba dan ko taba jikinta zai yi sai dai ya faki idonta ya tabata ko kuma yayi mata bazata ya matseta ba tare da ta sani ba amma duk da haka sai tayi masa masifa.
Tunda ta shiga motar babu wanda yayi magana acikinsu shi dama sam bashida yawan magana sai kuma abin ya hadu da jimamin rabuwa da pherty, radio ya kunna minti kadan ya kashe ya kunna wata wakar larabawa mai dadi, babu wanda yayi maganar har suka shiga cikin makarantar,
"Queen dan Allah karki rinka yawo da kananan kaya kamar yadda kike yi agida" ya fada yana kokarin kamo hannunta,
"To ba mata bane yan uwana, ko da maza aciki?" Tafada tana zumburo baki
"Duk da matane bana so kiyi yawo haka"
"Naji" tafada tana basarwa aranta kuwa cewa take "yaushe zanyi yawo ahaka a hostel agidan ma saboda daga ni sai kai ne shiyasa"
Hannunta ya murza "sai nazo hira"
"Um" tafada ahankali, kiss yayiwa hannun nata ya saki, fita tayi ta nufi hostel shi kuma ya juya ya koma gida.
Ummi A'isha🏻
[5/15, 8:39 AM] Ummi A'isha🏻: 👑MARTABA TA👑
Na
UMMI A'ISHA
69-70
~~~ Hostel ta shiga amma tana ta jin tausayin jawad aranta na yanda ya rinka rokonta dazu amma tayi mirsisi tayi biris dashi har kuka ya kusa yi mata amma taki yarda, tana shiga dakinsu ta samu kawayen nata sunata shisshirya kayansu, kan gadonta kawai ta haye ko takalmin kafarta bata cireba,
"Malama ya haka?
Idan jawad dinne baki gaji dashi ba gara tun wuri ki dauki kayanki ki koma" Sadiya ta fada cikin tsokana,
"Gaskiya kam dan na fahimci yanzu jawad ya zama rabin ranta" A'isha ta fada itama cikin zolaya
"Sai kuyi kuma" ta basu amsa, nan suka ci gaba da tsokanarta tana mayar musu da amsa amma tunanin jawad yana nan makale acikin zuciyarta.
Shima jawad hakan take dan ko gida bai koma ba gidan Ummi ya tafi can ya shantake sai bayan sallar magrib sannan ya koma gida nan dinma bai tsira ba saboda sai a lokacin yaji hankalinsa ya tashi da rashin pherty,wanka yaje yayi ya shirya cikin kananan kaya yasha turare masu kamshi ya nufi makarantar tasu, daf da zai shiga makarantar yaga sakonta ta rubuto masa text "kana ina yanzu?"
Reply ya tura mata "ina wani wuri"
"Ok kazo to" ta dawo masa da reply
"Ki fito gani nan zuwa" ya mayar mata da amsa,tana daga kwance akan gadonta sanye da kayan bacci riga da wando, mikewa tayi taje ta dauki turarruka ta feffesa daga ita sai Sadiya a dakin domin A'isha ta tafi wani dakin hira, hannun Sadiya ta kama
"Zo ki rakani" babu musu Sadiya ta dauki hijab dinta tabita, itama babban hijabi ta zira, lokacin da suka je inda yayi packing yana cikin motarsa yana waya, gaban motar ta bude ta shiga ita kuma sadiya ta shiga baya, mintuna kadan ya gama wayar,
"Queen" yafada a hankali saboda har kamshinta ya fara rudashi, hannunta ya lalubo ya rike cikin nasa daga karshe ya janyo ta cinyarsa, wutar motar ya kunna ya fara kokarin cire hijab din jikinta domin yana son ya tabbatar da ko taji maganar da yayi mata dazu ko kuma bata jiba,
"Baku gaisa da Sadiya ba" tafada tana rike hannunsa, shi sam bai ma san su biyu suka shigo ba, juyawa yayi suka gaisa da sadiya, suna gaisawa Sadiya ta fita tace tana jiranta a waje, hijabin nata ya daga kayan nata ba masu sharara bane sannan ba kanana bane dan rigar ma ba mai siririn hannu bace.
Fuska ta bata ta hade rai "nifa bana son haka"
"Oh dama saboda Sadiya tana nanne shiyasa baki yimin gardama ba ko"
Baki ta zumbura ta fara kokarin kwacewa daga rikon da yayi mata, cikinta ya shafa "kinci abinci kuwa?"
"Naci" tafada a takaice, bakinta ya kaiwa kiss ya manna mata,
"Bacci nake ji sai da safe" tafada tana kokarin tashi daga jikinsa,
"To queen sai da safe kiyi mafarkina" bata bashi amsa ba ta bude motar ta fice, tun a hanya sadiya take tsokanarta har suka shiga daki suna zuwa sadiya ta fara bawa A'isha labari nan suka hadu sukai ta tsokanarta.
Kullum sai jawad ya kirata awaya amma taki zuwa weekend yayi yayi da ita kan tazo gida amma taki zuwa bayan kuma itama tana cikin damuwar rashinsa, wannan week din dai ta shirya zuwa gida dan haka ana idar da sallar juma'a ta yiwa A'isha da sadiya sallama ta tafi gidanta.
Lokacin da taje gidan jawad baya nan dan haka daki ta shige tayi kwanciyarta, bata wani dade sosai da zuwa ba sai gashi ya dawo, yana ganinta ya fara murna ya karasa kusa da ita ya zauna tana kwance daga ita sai bra da pant tana shan iska,hannunta ya riko,
"Queenkin mayar dani gwauron karfi da yaji, kinga fa ko abinci sai naje gidan Ummi nake samu"
Kallonsa tayi ta gefen ido,"to yanzu me kake son ayi kenan?"
"Queen ki hakura da zaman hostel dinnan ki dawo gida pls, nayi miki alkawari zan rinka kaiki kullum"
Zumbur ta tashi zaune,"nadawo gida fa kace, tab wlhi a'a indai kaga na bar hostel to wlhi gama karatuna nayi" ta karasa maganar tana zumbura baki, dafata yayi
"Shikenan ya isa maganar ta wuce, kinyi girki?"
"Nifa kaga hutawa nazo yi babu girkin da zan iya yi yanzu saboda gaba daya a gajiye nake"
"Ok to me zaki ci?"
"Zanci komai amma banda shinkafa"
"To bari na aiki mai gadi ya siyo mana abincin, nima yunwa nake ji" bata bashi amsa ba har ya tashi ya fice.
Amala da miyar dage dage ya kawo mata gefe kuma sakwara da miya sai fresh milk roba biyu, tashi tayi ta fito falo daga ita sai pant ta bra, kofar yaje ya kulle gudun kar wani ya shigo sannan ya dawo ya zauna yana tambayarta wanne zata ci amala ko sakwara, amalar ta dauka dan rabonta da amala har ta manta gara gara ma sakwarar lokacin da tana gidan dada tana yawan yi.
"Bakida kunya yanzu ko queen?
"Queen kinci abinci ne?"
"Banci ba"
"To kizo na taho miki da abinci"
"Kawo min shi nan" tafada tana yatsina fuska, fita yayi ya debo mata tarkacen da ya shigo mata dashi ya ajiye mata a gabanta ya fita, tashi tayi ta fara bude ledojin, gasasshiyar kaza da shawarma, da tarin kayan zaki su chocolate da ice cream, shawarmar taci tasha ice cream ta dauki chocolate ta fara sha, tasha chocolate sunfi goma sannan ta hakura ta shiga toilet ta wanke bakinta ta dawo ta kwanta, shigowa yayi yana sanye da kayan bacci
"Lafiya?" Ta tambayeshi
"Lafiya lau, anan zan kwana saboda jiya kasa bacci nayi" ya fada yana kokarin hawa gadon,
"To karshen gado nanne wurin kwanciyar ka sannan ba za akashe light ba"
Fuskarta ya kalla
"Ban iya bacci da light ba queen, ni komai kankantar haske hanani bacci yake"
"To sai ka koma dakinka, saboda nima ban iya bacci a duhu ba" tana gama fadin haka ta koma ta kwanta, karshen gadon ya koma ya kwanta ya juya mata baya kamar yadda itama tayi, wurin minti goma da kwanciyar su ta juya ta kalleshi sai taji ya bata tausayi saboda yadda ya takure ya cusa kansa cikin hannuwansa dan kar hasken ya dameshi, tashi tayi taje ta kashe wutar ta dawo ta kwanta.
Asubar fari ya tashi ya fice bayan ya tasheta tayi sallah, komawa tayi ta kwanta bayan ta idar da sallar, bata fita ba sai wurin 9 lokacin masu aiki har sun gyare gidan tsaf, kazar da ya kawo mata jiya ta dumama ta dafa ruwan zafi ta ajiye akan dining, daki ta koma tayi wanka tayi kwalliya sosai ta shiryo cikin riga da wando na Pakistan kalar ruwan kwai, kan dining ta hau ta fara karyawa, shima jawad fitowar yayi ya hau kan dining din,
"Queen dan Allah ki tausaya min, kiji tausayina pherty" ya fada yana kallonta
"Me nayi maka?"
"Haba queen kullum sai tsokanoni kike yi kuma ki hanani kanki, wannan abun sam bai dace ba queen, kinki saurarata bayan kin san inada bukatarki"
"Au shiyasa ka kawo kayan zaki ashe dama saboda in baka jikina ne?" Ta fada tana tabe baki
"Ni ba saboda haka bane, amma dai kin san ina da bukatar ki ko?"
"Ni ban sani ba" tashi tayi ta shige dakinta,
Tana nan kwance tana chtn da mutanen nata ya shigo, hayeta yayi ya fara kissing dinta,
"Jawad bana so, meye haka?"
Bakinta ya tsotsa yaci gaba da sarrafata baji ba gani, tutture shi ta shiga yi amma ta kasa, bai barta ba sai da ya gama tara mata gajiya, duk tsikar jikinshi ta gama tashi har wani jiri yake ji, haka ya tashi zai fita ya dan kalleta,
"Dama fa kyaleki nake bana son nayi miki ta karfi ke kuma kinki ganewa"
"Malam ka fice min acikin daki sannan kar ka sake shigo min daki" ta fada cikeda masifa, fita yayi yana murmushi ya koma dakinsa ya fada akan gado ya kwanta.
Haka ta gama weekend din nata babu wani abu da ya gudana a tsakaninsu jawad yayi nacin yayi nacin amma taki bashi hadin kai dole sai hakura yayi ya kyaleta.
Kayanta ta shirya domin komawa sch, su Sadiya sun koma tun safe ita kuma tace sai da yamma zata koma, kafin yammar babu yadda jawad bai yi ba akan taji tausayinsa amma taki fur da ya matsa mata ma sai tasa kuka, hakura yayi ya kyleta.
Wanka tayi ta shirya cikin atamfa pink ta yafa mayafi pink ta dauki jakarta ta sameshi a mota, duk baya jin dadi baya son ta tafi saboda yasan zai yi missing dinta duk da ba wani zaman arziki suka yi ba, duk da haka sun dan shaku a yan kwanaki ukun da tayi agidan, itama a tata zuciyar tunanin yanda zata yi missing dinshi take duk da bata wani jiyar dashi farin ciki ba dan ko taba jikinta zai yi sai dai ya faki idonta ya tabata ko kuma yayi mata bazata ya matseta ba tare da ta sani ba amma duk da haka sai tayi masa masifa.
Tunda ta shiga motar babu wanda yayi magana acikinsu shi dama sam bashida yawan magana sai kuma abin ya hadu da jimamin rabuwa da pherty, radio ya kunna minti kadan ya kashe ya kunna wata wakar larabawa mai dadi, babu wanda yayi maganar har suka shiga cikin makarantar,
"Queen dan Allah karki rinka yawo da kananan kaya kamar yadda kike yi agida" ya fada yana kokarin kamo hannunta,
"To ba mata bane yan uwana, ko da maza aciki?" Tafada tana zumburo baki
"Duk da matane bana so kiyi yawo haka"
"Naji" tafada tana basarwa aranta kuwa cewa take "yaushe zanyi yawo ahaka a hostel agidan ma saboda daga ni sai kai ne shiyasa"
Hannunta ya murza "sai nazo hira"
"Um" tafada ahankali, kiss yayiwa hannun nata ya saki, fita tayi ta nufi hostel shi kuma ya juya ya koma gida.
Ummi A'isha🏻
[5/15, 8:39 AM] Ummi A'isha🏻: 👑MARTABA TA👑
Na
UMMI A'ISHA
69-70
~~~ Hostel ta shiga amma tana ta jin tausayin jawad aranta na yanda ya rinka rokonta dazu amma tayi mirsisi tayi biris dashi har kuka ya kusa yi mata amma taki yarda, tana shiga dakinsu ta samu kawayen nata sunata shisshirya kayansu, kan gadonta kawai ta haye ko takalmin kafarta bata cireba,
"Malama ya haka?
Idan jawad dinne baki gaji dashi ba gara tun wuri ki dauki kayanki ki koma" Sadiya ta fada cikin tsokana,
"Gaskiya kam dan na fahimci yanzu jawad ya zama rabin ranta" A'isha ta fada itama cikin zolaya
"Sai kuyi kuma" ta basu amsa, nan suka ci gaba da tsokanarta tana mayar musu da amsa amma tunanin jawad yana nan makale acikin zuciyarta.
Shima jawad hakan take dan ko gida bai koma ba gidan Ummi ya tafi can ya shantake sai bayan sallar magrib sannan ya koma gida nan dinma bai tsira ba saboda sai a lokacin yaji hankalinsa ya tashi da rashin pherty,wanka yaje yayi ya shirya cikin kananan kaya yasha turare masu kamshi ya nufi makarantar tasu, daf da zai shiga makarantar yaga sakonta ta rubuto masa text "kana ina yanzu?"
Reply ya tura mata "ina wani wuri"
"Ok kazo to" ta dawo masa da reply
"Ki fito gani nan zuwa" ya mayar mata da amsa,tana daga kwance akan gadonta sanye da kayan bacci riga da wando, mikewa tayi taje ta dauki turarruka ta feffesa daga ita sai Sadiya a dakin domin A'isha ta tafi wani dakin hira, hannun Sadiya ta kama
"Zo ki rakani" babu musu Sadiya ta dauki hijab dinta tabita, itama babban hijabi ta zira, lokacin da suka je inda yayi packing yana cikin motarsa yana waya, gaban motar ta bude ta shiga ita kuma sadiya ta shiga baya, mintuna kadan ya gama wayar,
"Queen" yafada a hankali saboda har kamshinta ya fara rudashi, hannunta ya lalubo ya rike cikin nasa daga karshe ya janyo ta cinyarsa, wutar motar ya kunna ya fara kokarin cire hijab din jikinta domin yana son ya tabbatar da ko taji maganar da yayi mata dazu ko kuma bata jiba,
"Baku gaisa da Sadiya ba" tafada tana rike hannunsa, shi sam bai ma san su biyu suka shigo ba, juyawa yayi suka gaisa da sadiya, suna gaisawa Sadiya ta fita tace tana jiranta a waje, hijabin nata ya daga kayan nata ba masu sharara bane sannan ba kanana bane dan rigar ma ba mai siririn hannu bace.
Fuska ta bata ta hade rai "nifa bana son haka"
"Oh dama saboda Sadiya tana nanne shiyasa baki yimin gardama ba ko"
Baki ta zumbura ta fara kokarin kwacewa daga rikon da yayi mata, cikinta ya shafa "kinci abinci kuwa?"
"Naci" tafada a takaice, bakinta ya kaiwa kiss ya manna mata,
"Bacci nake ji sai da safe" tafada tana kokarin tashi daga jikinsa,
"To queen sai da safe kiyi mafarkina" bata bashi amsa ba ta bude motar ta fice, tun a hanya sadiya take tsokanarta har suka shiga daki suna zuwa sadiya ta fara bawa A'isha labari nan suka hadu sukai ta tsokanarta.
Kullum sai jawad ya kirata awaya amma taki zuwa weekend yayi yayi da ita kan tazo gida amma taki zuwa bayan kuma itama tana cikin damuwar rashinsa, wannan week din dai ta shirya zuwa gida dan haka ana idar da sallar juma'a ta yiwa A'isha da sadiya sallama ta tafi gidanta.
Lokacin da taje gidan jawad baya nan dan haka daki ta shige tayi kwanciyarta, bata wani dade sosai da zuwa ba sai gashi ya dawo, yana ganinta ya fara murna ya karasa kusa da ita ya zauna tana kwance daga ita sai bra da pant tana shan iska,hannunta ya riko,
"Queenkin mayar dani gwauron karfi da yaji, kinga fa ko abinci sai naje gidan Ummi nake samu"
Kallonsa tayi ta gefen ido,"to yanzu me kake son ayi kenan?"
"Queen ki hakura da zaman hostel dinnan ki dawo gida pls, nayi miki alkawari zan rinka kaiki kullum"
Zumbur ta tashi zaune,"nadawo gida fa kace, tab wlhi a'a indai kaga na bar hostel to wlhi gama karatuna nayi" ta karasa maganar tana zumbura baki, dafata yayi
"Shikenan ya isa maganar ta wuce, kinyi girki?"
"Nifa kaga hutawa nazo yi babu girkin da zan iya yi yanzu saboda gaba daya a gajiye nake"
"Ok to me zaki ci?"
"Zanci komai amma banda shinkafa"
"To bari na aiki mai gadi ya siyo mana abincin, nima yunwa nake ji" bata bashi amsa ba har ya tashi ya fice.
Amala da miyar dage dage ya kawo mata gefe kuma sakwara da miya sai fresh milk roba biyu, tashi tayi ta fito falo daga ita sai pant ta bra, kofar yaje ya kulle gudun kar wani ya shigo sannan ya dawo ya zauna yana tambayarta wanne zata ci amala ko sakwara, amalar ta dauka dan rabonta da amala har ta manta gara gara ma sakwarar lokacin da tana gidan dada tana yawan yi.
"Bakida kunya yanzu ko queen?