← Book details Martabata Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 17 OF 27

Sashe 17

Martabata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Dakinta ta koma tayi sallar magrib ta dawo falo hannunta rikeda cazbaha tana ja, tana nan zaune har aka kira isha, bayan ta idar da sallar ne ta shiga kitchen ta dora ruwan zafi tareda tsayawa ta fara tunanin abinda zata dafa, jalop din taliya da kifi tayi ta sauke ta koma daki ta shiga wanka tana cikin wankan jawad ya dawo, dakinta ya fara shiga bai ganta ba, kofar toilet din ya bude sai ya ganta tana wanka,
"Meye" tafada cikin masifa
"Nadawo ne ban ganki ba shiyasa ashe wanka kike"
"Malam ka fice daga bathroom dinnan"
Ciki ya shiga "ki tsaya in yi miki wankan"
"Allah ya sawwake" ta fada cikin fad'a
Soson hannunta ya mika hannu zai karba, "kawo inyi miki"
"Nace banaso, bana so, bana so,a'a ko dole ne....!" Shiru tayi sakamakon jinta da tayi acikin kirjinshi,
Hannunshi yakai jikinta nan suka fara kokawa "bana so, nace bana so" haka ta fara fada a hargitse,
"Yi hakuri queen, na fita"
Sakinta yayi ya juya ya fice, sauri tayi ta sawa kofar toilet din key taci gaba da wankanta yanzu ta fuskanci kamar baya son bacin ranta duk abinda ta nuna bata so hakura yake.

Tana fitowa daga wankan ta shafa body spray tasaka wasu kayan bacci pink colour riga da wando, rigar da kadan ta rufe cibiyarta wandon kuma bai karasa gwiwa ba, fita tayi ta shiga kitchen lokacin jawad yana kwance akan doguwar kujera, abinci ta zubo ta wuce dakinta, tana gamawa sai gashi ya shigo idonsa kamar ya tashi daga bacci,
"Queen zaki zo dakina?"
Kallonsa tayi duk jikinsa a wani sanyaye idonsa kuma kamar yasha wani abu,
"Me zanzo nayi a dakinka?"
Langabar da kai yayi
"To ni nazo?"
"Bana nemanka" tafada gamida zamewa tayi kwanciyarta,
"To shikenan sai da safe" yafada cikin kalar tausayi, bata amsa ba ganin haka ya sashi juyawa ya fita bayan ya kashe mata light din dakin.

Dakinsa yaje ya kwanta akan gado nan yaji kwanciyar bata yi masa ba, kan doguwar kujera ya koma ya kwanta, mintuna kadan ya sake tashi ya dauki pillow ya koma kan carpet ya kwanta nan dinma bai wani dade ba ya tashi ya koma kan gadon, haka yayi ta sauye sauyen wurin kwanciya kafin asuba ya sauya wuri yafi sau goma.

Karfe tara daidai ya fito da saurinsa ya tsaya a falo daga shi sai gajeren wando lokacin masu aikin gidan har sunzo sun fara aikinsu, tsayawa yayi yana kallonsu suna gyara falon yasan ba karamin aikinta bane ta fito a yanda ta fito jiya tunda ya fuskanci yanzu wata sangarta take ji da ita, ko minti biyar baiyi ba da tsayawa ta bude kofa ta tsaya tana mika da saurinsa ya karasa kofar dakin ya turata ciki daga ita sai dan kayan baccinta wanda basu da maraba da abin tace koko,
"Queen karki fito a haka pls kinga da mutane a falo suna aiki"
Mikar da ta fara ta karasa tareda yin wata yalwatacciyar hamma, hakan ya bashi damar ganin har cibiyarta,
"To nikuma ina ruwana da masu aiki?

Ko akaina zasu yi aikin?" Tafada tana yatsina fuska,
Cikinta ya kalla ya lashi lebenshi "kiyi hakuri yanzu zasu gama, mopping suke yi sun gama sharar"
Juyawa tayi ta koma cikin dakin ta fada kan gado taja bargo tareda janyo wayarta ta kunna data, fita yayi yaja mata kofar,
Chtn tafara dasu Sadiya da A'isha da hawy dadi taji saboda ganin duk suna online "amare an shigo?" Hawy ta turo mata "um sai yanzu" ta tura mata amsa "komai ya wakana ko?" Sadiya ta turo,dariya tayi ta mayar mata da amsa "abinda ya fishi muka yi" "kun takurawa pherty fa, Ku kyaleta ma da ciwon jikin da jawad ya sa mata" A'isha ta turo harda gwalo, dariya tayi ta mayar musu da amsa "kuna wasa yara, wlhi bama daki daya muka kwana ba" ,"ehhh amma ai a takure kuke" hawy ta tura, "Allah ya shiryeku" ta tura musu tana dariya "phertyn jawad sai yaushe zaki dawo?" Sadiya ta tambayeta "sai sun gama soyewa" A'isha ta bata amsa " "sai ta samu ciki zata dawo kun san jawad bana wasa bane shi a karon farko yake bada tukwici" hawy ta tura musu amsa,"sai anjimanku zanje na dora breakfast" ta tura tana murmushi, "bawani kawai dai kice zakije dakin jawad" Aisha ta mayar mata da amsa, sauka tayi ta kashe data dinta tana murmushi, daidai lokacin jawad ya shigo,
"Ki fito sun gama sun tafi"
Bata bashi amsa ba ta taso tazo ta wuce ta gabansa ta fice, bayanta yabi yaje ya sawa kofar falon key ya rufe sannan ya koma dakinsa, kitchen ta shiga ta fara dan soye soyenta, plantain ta soya da dan dankali sannan ta soya kwai, kan dining takai kayan ta koma daki tayi wanka tayi brush ta fito, vest tasa ja da wani dan guntun wandonta wanda da kadan ya fi pant, komawa falon tayi ta zauna ta fara breakfast, tana gamawa shikuma yana fitowa, falo ta koma shikuma ya hau kan dining din, dan guntun wanda ta bari ya fara ci yana ci yana kallonta aransa yana kissima yanda zai yi da ita duk ranar da ta shiga hannunshi,
Tv ta kunna ta fara dube duben channels, a zee aflam ta tsaya saboda ganin suna wani hadadden film mai suna kites duk da badaga farko ta fara ganin film din ba amma ya burgeta, wata irin soyayya taga jarumin film din yana nunawa yarinyar, take jikinta ya fara shock saboda yanda taga suna romancing junansu, idonta ta rufe,da sauri ta bude idonta saboda jin tafiyar tsutsa a wuyanta, jawad ta gani kusa da ita, take ta fara kokarin hade rai, hannunta ya kama ya fara mammatsa shi, shi dai a duniya yana kaunar hannun nan nata saboda yanada mutukar laushi lum lum, kiss yayi mata a goshi ta dauke kanta tareda fara kokarin fusgewa daga hannunsa, riketa yayi gam ya dauketa cancak ya dorata akan cinyarsa, kokawa sosai suka shiga yi daga karshe ya dorata akan kujerar ya matseta sosai, bakinsa ya sa a wuyanta ya fara kissing dinta,
"Jawad...!" Bai barta ta karasa ba ya hade bakinsa da nata ya fara tsotsa, hannunta ya damke yaketa mammatsawa, dagowa yayi ya kalleta
"Bakida karfi sai kuri" akule ta fara kallonsa "nafada maka bana so" rungumeta yayi tsam tsam ajikinsa tareda cusa kansa a tsakiyar kirjinta, dakyar ta iya tureshi ta tashi, anan ya kwanta inda ta barshi, daya kujerar ta koma ta zauna amma itama tana cikeda bukatarsa,
Kofa taje ta bude ta fita ta nufi bayan dakunan da sauri ya tashi ya bita yana fita ya hangota tana tsino kananan duwatsu, tsayawa yayi tazo ta wuce ta koma falon ta zauna ta fara yar carafke, bayanta yabi ya koma ya kwanta acikin kujera, yana daga kwance yana kallonta tana ta carafke kamar wata karamar yarinya da haka bacci ya kwashe shi.

Sai da tayi yar carafken ta tagaji sannan ta tashi taje kitchen ta dora abincin rana, macaroni da wake, tana fitowa ta ganshi tsaye yana waya da alama har ya tashi daga baccin dan gashi nan sanye da three quarter, kallo ta bishi dashi,
"Dan Allah a daure ayi aski" ta fada tana yatsina fuska, binta yayi ya janyota ya matseta ajikin bango tareda fara kokarin zame three quarter din jikinsa, runtse idonta tayi,
"Ki bude idonki kigani idan banyi askin ba"
"Bana son gani"
"Sai kin gani kuwa" kiss ya kaiwa bakinta ta goce ta shige daki da gudu.Ba ita ta fito ba sai da ta jiyo abincinta ya fara kamawa, da sauri ta fito ta shiga kitchen ta sauke abincin, dan kadan ta zubo ta zauna a falo ta fara ci, ganin jawad yana fitowa daga dakinsa ya sata kawar da kanta.

Ummi A'isha🏻
[5/14, 9:18 AM] Ummi A'isha🏻: 👑MARTABA TA👑
Na
UMMI A'ISHA
67-68
~~~ Kusa da ita ya zo ya tsugunna ya kamo hannunta a hankali yayi mata magana cikin fillanci "sammun abincin queen"
Sam ita bata fahimtar fillanci sosai amma ta dan fahimci nufinsa,
"Menene?" Ta fada fuskarta a murtuke
"Cewa nayi ki sammin" ya fada da turanci,
"Je ka zubo naka" ta fada tana kallon wani wuri, kiss ya kaiwa kan fuskarta yayi mata akan kumatunta, tashi yayi ya wuce kitchen din ita kuma ta jiyo taci gaba da cin abincinta aranta tana tunanin ko yare nawa dansu zai ji idan yazo duniya.

Bayan ta gama cin abincin daki ta koma ta kwanta aikin kenan daga kwanciya sai zaman falo, bacci ta dan fara yi sama sama amma sai taji alamun mutum a kusa da ita, bude idonta tayi cikin magagin bacci ganin jawad a kusa da ita ya sata saurin tashi,
"Meye haka?"
"Yi hakuri queen, dan Allah ki barni naji dumin jikinki dan Allah" ya fada cikin fuskar tausayi
"Tab wlhi bazan kwanta akusa da kai ba, idan baccin za kayi ka koma dakinka, idan kuma sai anan zaka kwanta to ka matsa can karshen gado" ta nuna masa da yatsanta,
Matsawa yayi ya koma karshen gadon ya kwanta, itama komawa tayi ta kwanta taci gaba da baccinta, kasa hakuri yayi ya sake matsawa jikinta ta bayanta ya rungume ta, tana jinsa tayi zumbur ta tashi tana kallonsa,
"Gaskiya ka tashi ka koma dakinka"
Idonsa ya lumshe sannan ya budesu sunyi dan ja
"Haba queen dan Allah ki barni, pls pls"
Komawa tayi ta kwanta ya rungumeta ta baya yana dan shafarta a hankali, baccin da bata yi ba kenan amma shi mintuna kadan taji ya fara numfashi a hankali alamar yayi bacci kenan.

Sai misalin karfe hudu sannan ya farka lokacin ita harma ta shiga wanka, fita yayi ya nufi dakinsa yayi wanka ya shirya yayi salla ya fito, a falo ya ganta kwance tana game a wayarta tana sanye da wata bakar riga mai siririn hannu, rigar bata da nauyi domin har yana iya hango farar bra da farin pant din da ta sa ajikinta, tsayinta kuwa bazai wuce cinyarta ba dan ko gwiwarta bai karasa ba, tsayawa yayi yana kallonta yana lasar lebe kamar wani sabon maye,
"Zan fita" ya fada yana kallonta,
"Sai kadawo" ta fada cikeda rashin kulawa, juyawa yayi ya nufi kofa yana tafe yana waiwayenta har ya fice.
Chapter 17 · 0% Book details