Sashe 29
Kwai cikin Kaya Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Wannan shine yazama sanadin zqmana a wannan gida, duk da bajin daɗin zaman nakeba hakan ya fiyemin akan naje naita raɓe-raɓe harna cigaba da gamo da irin gidajen su Uwargida masu dulmiyar da imanin bawa zuwa halaka.
Babu mai sakarmin fuska inba Shu'aibu ba, shi kuma ba yini yake a gidanba, a hankali dukkan aikin gidan ya dawo kaina, sam bani da wani hutu inba dareba shima sai kowa ya rigani kwanciya.
Lawusa matar Shu'aibu ta mugun tsanata, ni zan dafa abincin gidan amma idan tazo rabo ɗan kaɗan take zubamin, wani lokacinma saita gama rabon zatace ta manta dani, sai dai ace na kankare ƙanzon.
Duk da agaban Inna ake komai uffan bata ce mana balle ta nunama Lawusa batai dai-daiba, koda yake na lura Inna tsoron Lawusa takeyi, dan haka zatai ta mata rashin kunya amma bata iya cewa batai dai-daiba, sai idan taimata abinda yay mata zafine sosai zakaji ta faɗama Shu'aibu, shiko iyakarsa yace tayi haƙuri ta bar Lawusar da halinta kawai.
Wannan zama nasu na bani mamaki sosai.
Ban fahimci abinda yasa gidan yake hakaba sai da ƙanwar yaya Shu'aibu Sa'a tazo gidan yini a ranar da nake cika wata guda a cikinsa, itakam hannu biyu ta amsheni, sai murna take matsayina na ƴar uwarta.
Akan Lawusa namin masifa nazo na ɗaura abincin rana sukai faɗa da Sa'a, tace ban ɗorawa ita da take aure a gidan ta fito ta ɗaura, da yake Inna batanan sai babu wanda yace Sa'a batai dai-daiba, nicema naita bama sa'a haƙuri akan tabari kawai nayi, amma fir tace bazanyiba.
Nanne ta zauna ta bani labarin ai Yaya Shu'aibu ba son Lawusa yakeba, Inna ce ta haɗa auren saboda Lawusa ƴar ƙawartace, yanada wadda yakeso amma inna tace bazai aureta ba sai Lawusa.
A lokacin babansu na jiyya baida lafiya, shiyyasa aka rasa mai goyama Shu'aibu baya, dole ya auri Lawusa badan ya soba, bayan bikin da sati biyu kuma babansu yarasu, daga nan Lawusa ta fara ma Inna rashin mutunci a gidan, inna ko bata iya ce mata komai, yanzu haka aurensu shekara uku kenan, amma ko ɓari Lawusar bata taɓa yiba sai rashin mutunci, sai dai duk wannan tijara tata tana tsoron Shu'aibu, ita kuma Sa'a bata raga matane.
“ALLAH ya ƙyauta” kawai na iya faɗa naja bakina na tsuke.
Sai yamma lis Inna ta dawo gidan, Lawusa ta kwashe ƙarya da gaskiya ta faɗa mata a kaina, Inna ko ta rufeni da masifa hardasu gori akan daga taimakona da sukai shine zanzo na watsa musu gida.
Ran Sa'a ya ɓaci akan wannan abu, Shu'aibu na dawo ta kwashe komai itama ta sanar masa, shiko ya balbale Lawusa da masifa har takaisu ga marinta.
Kuka da ihu taita kurmawa akan mari guda ɗaya, yayinda bakinta keta danƙarama Shu'aibu zagi ta uwa ta uba, ta haɗa kaya zata tafi Inna taita roƙonta da bata haƙuri, sai da ƙyar Lawusan ta haƙura saboda tana bala'in son Shu'aibu, batason rabuwa dashi sam.
Ni daga baya ma abin nasu dariya ya koma bani dan na lura dama Lawusa bason tafiya takeba, farfaganda ce kawai.
Sam abinda akemin a gidan sai baya damuna sosai, komai kuma suka buƙata ina musu dan a zauna lafiya, ban taɓa ɗaga kai na kalli wulaƙancin da Lawusar kemainba sam, a ganina ba laifinta bane ai, haka ƙaddarar rayuwata take.....
________________________
JAWAAD
_________________________
Yau ma dai Jawaad bai kwana gidanba, koda ya baro wajensu Aliyu Office ya koma, acan ya raba dare yana aiki, daga baya ya fito, amma saima ya rasa ina zai dosa, sam baya buƙatar komawa gida, dan bayason yawan ɓacin rai a yanzu, yana buƙatar nutsuwa ta musamman akan gudanar da wannan aikin da yake fatan nanda kwana biyu ya kammala shi insha ALLAHU.
Gidan dasu Jabeer suke dai ya sake komawa, ya iske har sunyi barci, dan haka ya buɗe wani ɗakin ya shiga ya kwanta, bama wani barci sosai yayiba aka kira asubahi.
Su Hafiz duk sunyi mamakin ganinsa a gidan, sai dai tunda bai basu fuskar da zasu tambayesa komaiba sai basuce ɗinba.
Suna dawowa daga salla duk da barcin dake cin idonsa bai kwantaba.
Zama sukai yana musu bayanin abinda kowa ya kamata yayi a ranar yau.
Coffee da Jabeer ya dafa musu da kansa kowa yake sha, Jawaad ya ajiye kofin hannunsa yana faɗin, “Dolene yau muyi komai da azama, dan guri na sake ƙure mana. Ni zanje gidan Alhaji kokino na gana da matarsa, Jabeer kaikuma filin jirgi ya kamata kaje ka sake mana bincike a cctv ɗinsu, Aliyu da Hafiz ku kamo mana drivern Alhaji Kokino da ƙaninsa wakili, dan hardashi akaje tarbosa filin jirgi, shima inada alamar tambaya a kansa”.
A tare duk suka jinjina masa kai, sai kuma kowa ya miƙe domin zuwa ya shirya...............✍🏻
https://youtu.be/5xN4SGMIzME
*_ALƘALAMI TV_* takuce, maza ku garzaya kar ayi babu ku, Please a danna mana subscribing domin nuna mana ƙauna ta musamman🥰🤙🏻.
🗣 *_RANAR KUKE JIRA YAU GATA TAZO📻📻💃🏻💃🏻💃🏻_*
*_ZAFAFA 👭🕴🏻👫, DA TAMBURANMU GAMU MUNZO💃🏻💃🏻💃🏻📻📻_*
*_MASOYA MUKE KIRA DAN KUWA MUNZO💃🏻💃🏻🤫😉😂_*
*_Dan dan dan dan dan, ina masoyan suke?, ga fa ZAFAFAN BIYAR sun sake faso muki da wani SABON KAFCE mai tsuma zuciyar abokin tafiya_*
_ZAFAFAN dai nan nakune, waɗanda suka barbaje basirarsu a littatafai biyar da suka shuɗe, masu saka nishaɗi da tada kunnuwan mai karatu sama tamkar yana tailunar kilishi😉_.
*_Kunsan wanima abin jin daɗi kuwa? To wlhy ina mai tabbatar muku KAFCEN wannan lokacin ya ɗara na farko, domin kuwa madarar basira zasu kwarayar, tare da nagartaccen ilimi mai garɗin dabino_*
_Maza ku garzayo dan kaɗan ya rage a fara al'amura, farar takarda da biriknmu duk riƙe suke a hannu, hallaruwarku guri gudane zai bamu ƙwarin gwiwar suburbuɗo muku daɗaɗan labaranmu kamar haka._👇🏼
_*IGIYAR ZATO.....*:- Na marubuciya Hafsat (miss xoxo), labarin soyayya mai ƙyatarwa, cakuɗe da tsagwaron cakwakiyar ruguntsumin abin al'ajabi_.
_*ƘAUNAR MU:-* Na Mamu gee, labarin madarar soyayya ƴar asali da babu sirkin ruwa a cikinta, ga wata sambaɗeɗiyar zumar zaƙin daɗi mai saka zuciya zumuɗi._
_*ƊAURIN GORO...:-* Na Hafsat rano, Kitumurmura kenan, amma ta lobayyar baje basirar ƙofofin zukatan masoyan da suka samu ɗaurewa bisa makirci ta cakwakiyar maƙiya_
_*ALƘAWARIN ALLAH:-* Na Safiyya huguma, labari mai tsagwaron nuna jarumtar masoyan da ƙaunar gaskiya ke ambaliya da dulmiya cikin tsantsar ƙauna, dukda ɗunbin zagon ƙasar da ake tafka musu._
_*GUDU DA WAIWAYE....:-* shi ya kawo mugun zato. inji masu iya maga. Na Bilyn Abdull, labari mai ɗaure da sarƙaƙiya a zukatan masoyan da yarda ta amince musu kasancewa a inuwa ɗaya, amma tsagwaron cakwakiya da hargitse-hargitsen ƙaddariri suka tarwatsa hakan._
*_Tabɗi jan, wannanfa shine ZAFAFAN, to kai mai karatu tayaya zaka tabbatar zafafanne?, bari na baka satar amsa😁👇🏼_*
_*Amsar itace😉*👉🏻 ƙoƙarin mallakar ZAFAFA ta tsafta tacciyar hanyar sanƙamawa jagororin tafiyar kuɗi kamar haka.👇🏼_.
_*NAIRA 500*, mabuɗin mallakar litattafan ne gaba ɗaya biyar hankalinka kwance_
_*NAIRA 450*, Zata mallaka maka littatafai huɗu._
_*NAIRA 400*, tikitin mallakar littatafai uku_.
_*NAIRA 300*, zai baka lasisin mallakar littatafai biyu_.
_*NAIRA 200*, Na mallakar littafi guda ɗayana._
*_Kunji wata rahusa ƴan uwa? Yo duk saukinnan saiki zauna daɗaɗan labarannan guda biyar su wuceki duk da gwanayenki ne mamallakansu?🤔😳_*.
_Maza garzaya ki sanƙama ƴan kwabbanki ta wannan asusun bankin domin mallakar zafafa masu sanyaya zuciyar mai karatu._
*_ZAKU BIYA KUDI TA BANKI TA WANNAN ACCOUNT DIN👇👇_*
2260792279
_MARYAM SANI_
_ZENITHBANK_
saiku tura shaidar biyanku ta maana screenshot ta wannan layin👇👇
*07067124863*
*_GA MASU TURA KATIN MTN SAISU TURA KATINSU ZUWA GA WANNAN NUMBER TAREDA TURA MATA SHAIDA_*👇👇
*09032345899*
_Sayen nagari, maida kuɗi gida masoyan asali😉😻🥰🥰😍😍😘😘👌🏻💃🏻💃🏻_
Mucigaba da shakatawa da wannan kafin a fara kafta WASAN😁👉🏻📻
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭🙏🏻*_Typing📲_*
*_🧺ƘWAI_* _cikin_ *_ƘAYA!!🧺_*
*_Bilyn Abdull ce🤙🏻_*
*_Wattpad:-_* _BilynAbdull😉_
*______________________________________*
*_BOOK ONE_*
_Shafi na goma sha bakwai_
*______________________________________*
Babu mai sakarmin fuska inba Shu'aibu ba, shi kuma ba yini yake a gidanba, a hankali dukkan aikin gidan ya dawo kaina, sam bani da wani hutu inba dareba shima sai kowa ya rigani kwanciya.
Lawusa matar Shu'aibu ta mugun tsanata, ni zan dafa abincin gidan amma idan tazo rabo ɗan kaɗan take zubamin, wani lokacinma saita gama rabon zatace ta manta dani, sai dai ace na kankare ƙanzon.
Duk da agaban Inna ake komai uffan bata ce mana balle ta nunama Lawusa batai dai-daiba, koda yake na lura Inna tsoron Lawusa takeyi, dan haka zatai ta mata rashin kunya amma bata iya cewa batai dai-daiba, sai idan taimata abinda yay mata zafine sosai zakaji ta faɗama Shu'aibu, shiko iyakarsa yace tayi haƙuri ta bar Lawusar da halinta kawai.
Wannan zama nasu na bani mamaki sosai.
Ban fahimci abinda yasa gidan yake hakaba sai da ƙanwar yaya Shu'aibu Sa'a tazo gidan yini a ranar da nake cika wata guda a cikinsa, itakam hannu biyu ta amsheni, sai murna take matsayina na ƴar uwarta.
Akan Lawusa namin masifa nazo na ɗaura abincin rana sukai faɗa da Sa'a, tace ban ɗorawa ita da take aure a gidan ta fito ta ɗaura, da yake Inna batanan sai babu wanda yace Sa'a batai dai-daiba, nicema naita bama sa'a haƙuri akan tabari kawai nayi, amma fir tace bazanyiba.
Nanne ta zauna ta bani labarin ai Yaya Shu'aibu ba son Lawusa yakeba, Inna ce ta haɗa auren saboda Lawusa ƴar ƙawartace, yanada wadda yakeso amma inna tace bazai aureta ba sai Lawusa.
A lokacin babansu na jiyya baida lafiya, shiyyasa aka rasa mai goyama Shu'aibu baya, dole ya auri Lawusa badan ya soba, bayan bikin da sati biyu kuma babansu yarasu, daga nan Lawusa ta fara ma Inna rashin mutunci a gidan, inna ko bata iya ce mata komai, yanzu haka aurensu shekara uku kenan, amma ko ɓari Lawusar bata taɓa yiba sai rashin mutunci, sai dai duk wannan tijara tata tana tsoron Shu'aibu, ita kuma Sa'a bata raga matane.
“ALLAH ya ƙyauta” kawai na iya faɗa naja bakina na tsuke.
Sai yamma lis Inna ta dawo gidan, Lawusa ta kwashe ƙarya da gaskiya ta faɗa mata a kaina, Inna ko ta rufeni da masifa hardasu gori akan daga taimakona da sukai shine zanzo na watsa musu gida.
Ran Sa'a ya ɓaci akan wannan abu, Shu'aibu na dawo ta kwashe komai itama ta sanar masa, shiko ya balbale Lawusa da masifa har takaisu ga marinta.
Kuka da ihu taita kurmawa akan mari guda ɗaya, yayinda bakinta keta danƙarama Shu'aibu zagi ta uwa ta uba, ta haɗa kaya zata tafi Inna taita roƙonta da bata haƙuri, sai da ƙyar Lawusan ta haƙura saboda tana bala'in son Shu'aibu, batason rabuwa dashi sam.
Ni daga baya ma abin nasu dariya ya koma bani dan na lura dama Lawusa bason tafiya takeba, farfaganda ce kawai.
Sam abinda akemin a gidan sai baya damuna sosai, komai kuma suka buƙata ina musu dan a zauna lafiya, ban taɓa ɗaga kai na kalli wulaƙancin da Lawusar kemainba sam, a ganina ba laifinta bane ai, haka ƙaddarar rayuwata take.....
________________________
JAWAAD
_________________________
Yau ma dai Jawaad bai kwana gidanba, koda ya baro wajensu Aliyu Office ya koma, acan ya raba dare yana aiki, daga baya ya fito, amma saima ya rasa ina zai dosa, sam baya buƙatar komawa gida, dan bayason yawan ɓacin rai a yanzu, yana buƙatar nutsuwa ta musamman akan gudanar da wannan aikin da yake fatan nanda kwana biyu ya kammala shi insha ALLAHU.
Gidan dasu Jabeer suke dai ya sake komawa, ya iske har sunyi barci, dan haka ya buɗe wani ɗakin ya shiga ya kwanta, bama wani barci sosai yayiba aka kira asubahi.
Su Hafiz duk sunyi mamakin ganinsa a gidan, sai dai tunda bai basu fuskar da zasu tambayesa komaiba sai basuce ɗinba.
Suna dawowa daga salla duk da barcin dake cin idonsa bai kwantaba.
Zama sukai yana musu bayanin abinda kowa ya kamata yayi a ranar yau.
Coffee da Jabeer ya dafa musu da kansa kowa yake sha, Jawaad ya ajiye kofin hannunsa yana faɗin, “Dolene yau muyi komai da azama, dan guri na sake ƙure mana. Ni zanje gidan Alhaji kokino na gana da matarsa, Jabeer kaikuma filin jirgi ya kamata kaje ka sake mana bincike a cctv ɗinsu, Aliyu da Hafiz ku kamo mana drivern Alhaji Kokino da ƙaninsa wakili, dan hardashi akaje tarbosa filin jirgi, shima inada alamar tambaya a kansa”.
A tare duk suka jinjina masa kai, sai kuma kowa ya miƙe domin zuwa ya shirya...............✍🏻
https://youtu.be/5xN4SGMIzME
*_ALƘALAMI TV_* takuce, maza ku garzaya kar ayi babu ku, Please a danna mana subscribing domin nuna mana ƙauna ta musamman🥰🤙🏻.
🗣 *_RANAR KUKE JIRA YAU GATA TAZO📻📻💃🏻💃🏻💃🏻_*
*_ZAFAFA 👭🕴🏻👫, DA TAMBURANMU GAMU MUNZO💃🏻💃🏻💃🏻📻📻_*
*_MASOYA MUKE KIRA DAN KUWA MUNZO💃🏻💃🏻🤫😉😂_*
*_Dan dan dan dan dan, ina masoyan suke?, ga fa ZAFAFAN BIYAR sun sake faso muki da wani SABON KAFCE mai tsuma zuciyar abokin tafiya_*
_ZAFAFAN dai nan nakune, waɗanda suka barbaje basirarsu a littatafai biyar da suka shuɗe, masu saka nishaɗi da tada kunnuwan mai karatu sama tamkar yana tailunar kilishi😉_.
*_Kunsan wanima abin jin daɗi kuwa? To wlhy ina mai tabbatar muku KAFCEN wannan lokacin ya ɗara na farko, domin kuwa madarar basira zasu kwarayar, tare da nagartaccen ilimi mai garɗin dabino_*
_Maza ku garzayo dan kaɗan ya rage a fara al'amura, farar takarda da biriknmu duk riƙe suke a hannu, hallaruwarku guri gudane zai bamu ƙwarin gwiwar suburbuɗo muku daɗaɗan labaranmu kamar haka._👇🏼
_*IGIYAR ZATO.....*:- Na marubuciya Hafsat (miss xoxo), labarin soyayya mai ƙyatarwa, cakuɗe da tsagwaron cakwakiyar ruguntsumin abin al'ajabi_.
_*ƘAUNAR MU:-* Na Mamu gee, labarin madarar soyayya ƴar asali da babu sirkin ruwa a cikinta, ga wata sambaɗeɗiyar zumar zaƙin daɗi mai saka zuciya zumuɗi._
_*ƊAURIN GORO...:-* Na Hafsat rano, Kitumurmura kenan, amma ta lobayyar baje basirar ƙofofin zukatan masoyan da suka samu ɗaurewa bisa makirci ta cakwakiyar maƙiya_
_*ALƘAWARIN ALLAH:-* Na Safiyya huguma, labari mai tsagwaron nuna jarumtar masoyan da ƙaunar gaskiya ke ambaliya da dulmiya cikin tsantsar ƙauna, dukda ɗunbin zagon ƙasar da ake tafka musu._
_*GUDU DA WAIWAYE....:-* shi ya kawo mugun zato. inji masu iya maga. Na Bilyn Abdull, labari mai ɗaure da sarƙaƙiya a zukatan masoyan da yarda ta amince musu kasancewa a inuwa ɗaya, amma tsagwaron cakwakiya da hargitse-hargitsen ƙaddariri suka tarwatsa hakan._
*_Tabɗi jan, wannanfa shine ZAFAFAN, to kai mai karatu tayaya zaka tabbatar zafafanne?, bari na baka satar amsa😁👇🏼_*
_*Amsar itace😉*👉🏻 ƙoƙarin mallakar ZAFAFA ta tsafta tacciyar hanyar sanƙamawa jagororin tafiyar kuɗi kamar haka.👇🏼_.
_*NAIRA 500*, mabuɗin mallakar litattafan ne gaba ɗaya biyar hankalinka kwance_
_*NAIRA 450*, Zata mallaka maka littatafai huɗu._
_*NAIRA 400*, tikitin mallakar littatafai uku_.
_*NAIRA 300*, zai baka lasisin mallakar littatafai biyu_.
_*NAIRA 200*, Na mallakar littafi guda ɗayana._
*_Kunji wata rahusa ƴan uwa? Yo duk saukinnan saiki zauna daɗaɗan labarannan guda biyar su wuceki duk da gwanayenki ne mamallakansu?🤔😳_*.
_Maza garzaya ki sanƙama ƴan kwabbanki ta wannan asusun bankin domin mallakar zafafa masu sanyaya zuciyar mai karatu._
*_ZAKU BIYA KUDI TA BANKI TA WANNAN ACCOUNT DIN👇👇_*
2260792279
_MARYAM SANI_
_ZENITHBANK_
saiku tura shaidar biyanku ta maana screenshot ta wannan layin👇👇
*07067124863*
*_GA MASU TURA KATIN MTN SAISU TURA KATINSU ZUWA GA WANNAN NUMBER TAREDA TURA MATA SHAIDA_*👇👇
*09032345899*
_Sayen nagari, maida kuɗi gida masoyan asali😉😻🥰🥰😍😍😘😘👌🏻💃🏻💃🏻_
Mucigaba da shakatawa da wannan kafin a fara kafta WASAN😁👉🏻📻
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭🙏🏻*_Typing📲_*
*_🧺ƘWAI_* _cikin_ *_ƘAYA!!🧺_*
*_Bilyn Abdull ce🤙🏻_*
*_Wattpad:-_* _BilynAbdull😉_
*______________________________________*
*_BOOK ONE_*
_Shafi na goma sha bakwai_
*______________________________________*