Sashe 22
Jininmu Daya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*****
Ra'uf da farin ciki a ransa suka baro gidan shida mukhtar dan ya samu Nasiba ta bashi lambarta zai kirata ta hadashi da Rufaida suna isa gida kai tsaye ta kofar baya ya shige falo saboda mutane dansu a lokacin suke shagalin bikinsu danma akwai 'yan bangaren Kawu Saleh da yawanci daudalar bikin acan sukeyi kai tsaye upstairs (saman bene) ya haye yana takaicin yadda dakinsu a gidan kakanninsu ya kasance a cikin gidan banda akwai dalilin shigowarsa gidan ba abinda zai kawo sama da gidan Abba Hamisu zai bi su Ahmad
"Oyoyo Yaya ashe kun iso"jin maganar da turanci yasashi gane mai maganar kasancewar yasan wacece Safiyya ce duk tafi sauran 'yan uwansa sonyin turanci ko indiyanci dan ita bata damu da yin yaran Hausa ba dukda kasancewarsa yaransu shiyasama Hajiya Hanne ta kara kin Sofin dan ita batasan iyayi dukda yadda sofin me girmamata juyowa yayi ya dubeta da murmushi fuskarsa yana fadin
"Yawwa Sofee yaushe kikazo gidan"
Bata rai Safiyya tayi
"Amma Yaya kasan banasan acemin Sofee,yanzu Ammi ce ta kirani nazo gaisheda su Hajiya"
Dariya ta basa sai ya gumtse abarsa kar kanwar tasa taji haushi
"Yi hakuri Safee, amma Hajiya bata yi miki fa'da ba ko?"
"Eh batamin ba ai banmata turanci ba kasan Hajiya shine bataso,da zan fito ma cemin tayi har zan tafi"
"Yawwa naji dadi,yanzu ina zaki kuma"
"Gidan Aunty Malika zan koma"
"OK ki jirani a mota zan dauko wani abu a daki na zamu wuce gidan Abba Hamisu,saimu saukeki a can ita Aunty Malikan batazo bane har yanzu
"Tazo takoma yanzu shirin,tafiya Dinner anjima takoma yi"
"Ok" ya karasa fadin haka yana karasa wa kofar dakinsa ya shige ita kuma Safiyya ta karasa waje ta isa mota ta shiga suna fira da Mukhtar da haka yazo ya samesu suka bar gidan a motane yake bata labarin Rufaida da ya nuna mata hotonta itada Samiha da sukayi a sokoto da wanda sukayi tare
"Wow Yaya ai wannan matar taka ko a indiya samunta sai antona tana da kyau,hala 'yar uwar amaryar Yaya Ahmad ce ko"
Murmushi yayi
"Eh cousins sister din race"
"Ah shiyasa naga suna kama"
"Baki cemin tayi miki ba"
"Haba Yaya wazaiga wannan yace bata masa ba"
"To shikenan naji dadi ko kanwata"
Da haka dai suka cigaba da fira yana sanarmata anjima zai hadasu a waya har kofar gidan Aunty Malika suka karasar da ita suka wuce suku ma
******
"Nasiba Allah kina takuramin kan maganar mutumin nan" Rufaida ta fada haka tana kokarin zira rigar material dinsu da suke shirin tafiya dinner da za'ayi da magriba za'a fara tafiya
"Ba wani takura kinaso kina kaiwa kasuwa,ni amshi wayar yace zai kuma kira yanzu" Nasiba ta mikamata wayar tabar dakin tana fita Ra'uf ya kira ta saida takusa tsinkewa ta daga
Ajiyar zuciya Ra'uf ya sauke jin ta daga wayar
"Gimbiya nayi zaton bazaki daga ba"
Murmushi tayi tana
"Saikace kayimin laifi"
"Hmm to bansan laifin ba saidai kona zuciyata data kamu da sonki lokaci guda,idanma laifin ne to itace tayi"
"A'a ni bance ba"
Murmusawa yayi ya Dora da cewa
"Rufaida da gaske nake ina sonki jira nake na koma Kano naje na gabatar da kaina gurin Abba daganan sai su Dady na suzo so nake kafin nakoma Delhi asa ranar bikinmu"
Batada yadda zatayi dashi haka ta cigaba da biye masa tana dan amsa masa maganarsa wadda kusan daga eh sai a'a itace maganarta haka sukayi sallama yace zai zo daukarsu anjima fita Rufaida tayi falon gidan Samiha da mai kwalliya tazo yi musu da Ahmad ya daukomusu"
*SADIYA KHALILULLAH*🖊*JININMU DAYA*
BY SADIYA IBRAHIM KHALIL(SADIYA KHALIL)
*TUNATARWA DUK ABINDA KA RUBUTA TO KODA KA GOGE BAI GOGE BA A LITTAFINKA BA MUYI KOKARIN RUBUTA ABINDA ZAI ANFANE MU DUNIYA DA LAHIRA,MATA MUJI TSORON ALLAH KI DINGA TUNANI AKAN MIJIN NOVEL (LITTAFIN HAUSA)BAFA SAMUNSA AKE BA KARKIJI ANCE KYAKYKYAWA MAI KUDI MAI IYA SOYAYYA KI MAI ILIMI KI ZACI ZAKI SAMU IRINSHI KO KIMAIDA MIJINKI IRINSHI ,MUMA MARUBUTAN KI FAHIMCI YA DANGANTA DA IRIN LITTAFIN DA MUKE DA WANNAN WA'AZANTARWA DA NUSARWA KIKESON LITTAFINKI YA BAYAR SHIYASA AKE SA HAKA AMMA KI SA ARANKI MIJINKI KO WANDA ZAKI AURA YA FIYE MIKI MIJIN NOVEL DARI BISA DARI SHI MIJIN NOVEL KI DAUKA DALILIN KASANCEWARSA KYAKKYAWA MAI KUDI MAI ILIMI MAI IYA SOYAYYA DAN LITTAFI YAYI ARMASHI AKE SAWA KUMA KI DINGA DAUKA DUK DA HAKAN KUDIN NASA DA ILIMIN NASA DA KYANSA DA IYA SOYAYYARSA YANADA HALI MARA KYAU DOMIN DAN ADAM TARA YAKE BAI CIKA GOMA BA YANAYIN SAKON DA AKESON A ISAR NE YAKESA AKI SA WANCEN HALIN NASA MARA KYAU,AMMA BADAN A DORAWA YAN MATA DA SAMARI SAMUN MACEN NOVEL BA KO MIJIN NOVEL,DUKDA ANA SAMUN MAI KUDI MAI ILIMI MAI KYAU IDAN DA RABO MACE KUGA TA AURESA AMMA KISA A RANKI KOMAI RABO NE,SUMA YAWANCI MATAN NOVEL DIN SAIDA SUKA CI WUYA SUKA SAMESA AMMA KARKI SAWA RANKI SAMUN WANNAN MIJIN KO SON KI CEWA MIJINKI LALLE SAIYA ZAMA MIJIN NOVEL SAIDAI IDAN KINSAMU DAMA ALLAH YA KADDARAMIKI HAKA AMMA DAI KI FAHIMCI DOLE KISA MESA DA WANI HALI DA BAKYASO MIJINKI YAKASANCE DASHI,AMMA DAI SHAWARA GAREMU MAZA DA MATA MU CIRE WANNAN SHIRMEN NA SAMUN MIJIN NOVEL KO MACEN NOVEL WALLAHI DUK ZANCEN BANZANE MUMA MARUBUTAN BA IRINSU MUKE RAYUWA DA SUBA RAYUWAR WASU MUKE RUBUTAWA BA TAMU BA FADAKARWA MUKE AMMA TA JAN FADAKARWAR HAR ZUWA KARSHEN MASU AIKATA IRIN AIKIN MUTANEN LITTAFIN MARA KYAU KO MASU HAKURI IRIN NA MUTANEN LITTAFI HAR ZUWA KARSHENSU MAI KYAU KO MUMMUNA KUNGA ANAN SAI MU GYARA RAYUWARMU IDAN MUNA AIKATA MAKAMANCIN AIKINSU MARA KYAU IDAN KUMA MUNA MAI KYAU SAIMU SAKE DAGE DAMTSE ,"DAMA DAGA RAYUWAR WASU MUKE 'DAUKAR DARASIN TAMU*
*NAGODE WA MASU COMMENT DA SHARE DA VOTE,MUSAMMAN GROUP DIN JININMU DAYA FAN'S,FATI MANSUR TA GROUP DIN JININMU DAYA NAGA COMMENT DINKI DUK SHAFINKU NE WANNAN KUYI YADDA KUKESO DASHI MASOYAN SADIYA KHALIL*
PAGE 23
7pm
motoci suka zo daukarsu zuwa wajen da za'ayi dinner din
Su Rufaida sunyi kyau sosai cikin ankon material sky blue da touch din baki da browan colour(ruwan sararin samaniya da kwalliyar baki da ruwan toka) sai mayafansu farare ya haska su sunyi uka fito kofar gidan Samiha da Ra'uf ya aje motarsa ya kirasu su fito ya karaso da jakunkunansu na kaya a hannunsu da zasu kwana gidan kanwar mahaifin Rufaida Aunty Zainab da take aure anan Kaduna tana zaune a Bayajidda street ita da mijinta da yaronta 'daya.
Ra'uf shima yayi kyau cikin shaddarsa Golden colour yake yasha malum malum dinsa kamar shine angon shine kadai a motar Mukhtar yana can shi zaikaisu Momy Hannatu wajen Dinner din wajen motar suka karaso suka yi masa sallama ya amsa musu ya komar da kansa cikin motar da tunda suka taho yake kallo Rufaida da yake ji sonta yana kara yawa a tare dashi har mamakin kansa yake da farat daya sonta ya shigesa koda yake babu mamaki da ikon Allah kofar motar ya bude musu suka shiga yaja yana yi musu tsiyar sun shanyasa tuntuni yake jiransu
wajen Dinner din suka karasa inda suka bar jakunkunansu motar Ra'uf kasancewar a motar zasu koma suka bada pass dinsu suka shiga ciki sun haska a gurin sosai kuma gurin a tsare yake kujerun da aka jera na karfe da aka jera a hall din suka zauna akansu da aka jera musu abinci kala kala da lemuka akan babban teburin jin abinci da kujeru suka zagaye teburin cikin tsari akeyin komai
Ra'uf ne ya ja Husna da Safiyya su gaisa da Rufaida da suma suke cikin ankonsu golden colour da kalar ce ankon dangin Ahmad maza da mata gurinta suka karasa da Ra'uf yayi musu jagora cikin mutuntawa suka gaisa kamar ta sansu yaji dadin yadda Rufaida ta mutunta 'yan uwansa suma inda suke zaune suka koma suna koda Rufaida kuma suna fadin kyawunta Ra'uf shima cikin 'yan uwansa maza ya koma bayaso taga kamar yana takuramata basu jima a gurin ba aka kira Rufaida ta ba da labarin yadda amarya takasance ba dan tasaba ba tayi magana da harshen hausa cikin kyawawan lafuza da haka takoma da mutane suka fara maganarta Aunty Malika da su Husna suka nuna mata itace budurwar da Ra'uf keso sosai taji ta shiga ranta har daga kallon farko data yi mata har qaguwa tayi a tashi Dinner din ta je gida ta fadawa Ammin Ra'uf yadda surikartasu take dan kafin a kira Rufaida su Momy Asma'un suka bar wajen Mukhtar ya daukesu a mota zuwa gida.
Shima Ra'uf da yake hango sanda take maganganun nata cikin kyawun lafazi sai ya qara jin Rufaidan a ransa itace matar da ya dade yana addu'ar samun irinta tabbas ta hada komai na irin matar da yakeson takasance abokiyar rayuwarsa addu'a daya yake Allah yasa takasance mata a garesa.
Sai da aka yi hotuna da amarya da ango sannan aka fara kokarin tashi daga Dinner din.
9pm aka tashi daga Dinner din aka fara dibar mutane zuwa gida a motoci
*********
"Nasiba yanzu ina zankaiku naji kince min ba gidan amarya zaku kwana ba"
Ra'uf yayi furucin da yake kokarin tada motarsa da yanzu shike tuka motartasa da kansa.
"Eh gidan Auntyn su Rufaida zamu je a Bayajidda street take"
"Ok kice Auntynmu ba"
yayi maganar yana Jan motarsa ba tareda ya kuma magana ba.
Ra'uf da farin ciki a ransa suka baro gidan shida mukhtar dan ya samu Nasiba ta bashi lambarta zai kirata ta hadashi da Rufaida suna isa gida kai tsaye ta kofar baya ya shige falo saboda mutane dansu a lokacin suke shagalin bikinsu danma akwai 'yan bangaren Kawu Saleh da yawanci daudalar bikin acan sukeyi kai tsaye upstairs (saman bene) ya haye yana takaicin yadda dakinsu a gidan kakanninsu ya kasance a cikin gidan banda akwai dalilin shigowarsa gidan ba abinda zai kawo sama da gidan Abba Hamisu zai bi su Ahmad
"Oyoyo Yaya ashe kun iso"jin maganar da turanci yasashi gane mai maganar kasancewar yasan wacece Safiyya ce duk tafi sauran 'yan uwansa sonyin turanci ko indiyanci dan ita bata damu da yin yaran Hausa ba dukda kasancewarsa yaransu shiyasama Hajiya Hanne ta kara kin Sofin dan ita batasan iyayi dukda yadda sofin me girmamata juyowa yayi ya dubeta da murmushi fuskarsa yana fadin
"Yawwa Sofee yaushe kikazo gidan"
Bata rai Safiyya tayi
"Amma Yaya kasan banasan acemin Sofee,yanzu Ammi ce ta kirani nazo gaisheda su Hajiya"
Dariya ta basa sai ya gumtse abarsa kar kanwar tasa taji haushi
"Yi hakuri Safee, amma Hajiya bata yi miki fa'da ba ko?"
"Eh batamin ba ai banmata turanci ba kasan Hajiya shine bataso,da zan fito ma cemin tayi har zan tafi"
"Yawwa naji dadi,yanzu ina zaki kuma"
"Gidan Aunty Malika zan koma"
"OK ki jirani a mota zan dauko wani abu a daki na zamu wuce gidan Abba Hamisu,saimu saukeki a can ita Aunty Malikan batazo bane har yanzu
"Tazo takoma yanzu shirin,tafiya Dinner anjima takoma yi"
"Ok" ya karasa fadin haka yana karasa wa kofar dakinsa ya shige ita kuma Safiyya ta karasa waje ta isa mota ta shiga suna fira da Mukhtar da haka yazo ya samesu suka bar gidan a motane yake bata labarin Rufaida da ya nuna mata hotonta itada Samiha da sukayi a sokoto da wanda sukayi tare
"Wow Yaya ai wannan matar taka ko a indiya samunta sai antona tana da kyau,hala 'yar uwar amaryar Yaya Ahmad ce ko"
Murmushi yayi
"Eh cousins sister din race"
"Ah shiyasa naga suna kama"
"Baki cemin tayi miki ba"
"Haba Yaya wazaiga wannan yace bata masa ba"
"To shikenan naji dadi ko kanwata"
Da haka dai suka cigaba da fira yana sanarmata anjima zai hadasu a waya har kofar gidan Aunty Malika suka karasar da ita suka wuce suku ma
******
"Nasiba Allah kina takuramin kan maganar mutumin nan" Rufaida ta fada haka tana kokarin zira rigar material dinsu da suke shirin tafiya dinner da za'ayi da magriba za'a fara tafiya
"Ba wani takura kinaso kina kaiwa kasuwa,ni amshi wayar yace zai kuma kira yanzu" Nasiba ta mikamata wayar tabar dakin tana fita Ra'uf ya kira ta saida takusa tsinkewa ta daga
Ajiyar zuciya Ra'uf ya sauke jin ta daga wayar
"Gimbiya nayi zaton bazaki daga ba"
Murmushi tayi tana
"Saikace kayimin laifi"
"Hmm to bansan laifin ba saidai kona zuciyata data kamu da sonki lokaci guda,idanma laifin ne to itace tayi"
"A'a ni bance ba"
Murmusawa yayi ya Dora da cewa
"Rufaida da gaske nake ina sonki jira nake na koma Kano naje na gabatar da kaina gurin Abba daganan sai su Dady na suzo so nake kafin nakoma Delhi asa ranar bikinmu"
Batada yadda zatayi dashi haka ta cigaba da biye masa tana dan amsa masa maganarsa wadda kusan daga eh sai a'a itace maganarta haka sukayi sallama yace zai zo daukarsu anjima fita Rufaida tayi falon gidan Samiha da mai kwalliya tazo yi musu da Ahmad ya daukomusu"
*SADIYA KHALILULLAH*🖊*JININMU DAYA*
BY SADIYA IBRAHIM KHALIL(SADIYA KHALIL)
*TUNATARWA DUK ABINDA KA RUBUTA TO KODA KA GOGE BAI GOGE BA A LITTAFINKA BA MUYI KOKARIN RUBUTA ABINDA ZAI ANFANE MU DUNIYA DA LAHIRA,MATA MUJI TSORON ALLAH KI DINGA TUNANI AKAN MIJIN NOVEL (LITTAFIN HAUSA)BAFA SAMUNSA AKE BA KARKIJI ANCE KYAKYKYAWA MAI KUDI MAI IYA SOYAYYA KI MAI ILIMI KI ZACI ZAKI SAMU IRINSHI KO KIMAIDA MIJINKI IRINSHI ,MUMA MARUBUTAN KI FAHIMCI YA DANGANTA DA IRIN LITTAFIN DA MUKE DA WANNAN WA'AZANTARWA DA NUSARWA KIKESON LITTAFINKI YA BAYAR SHIYASA AKE SA HAKA AMMA KI SA ARANKI MIJINKI KO WANDA ZAKI AURA YA FIYE MIKI MIJIN NOVEL DARI BISA DARI SHI MIJIN NOVEL KI DAUKA DALILIN KASANCEWARSA KYAKKYAWA MAI KUDI MAI ILIMI MAI IYA SOYAYYA DAN LITTAFI YAYI ARMASHI AKE SAWA KUMA KI DINGA DAUKA DUK DA HAKAN KUDIN NASA DA ILIMIN NASA DA KYANSA DA IYA SOYAYYARSA YANADA HALI MARA KYAU DOMIN DAN ADAM TARA YAKE BAI CIKA GOMA BA YANAYIN SAKON DA AKESON A ISAR NE YAKESA AKI SA WANCEN HALIN NASA MARA KYAU,AMMA BADAN A DORAWA YAN MATA DA SAMARI SAMUN MACEN NOVEL BA KO MIJIN NOVEL,DUKDA ANA SAMUN MAI KUDI MAI ILIMI MAI KYAU IDAN DA RABO MACE KUGA TA AURESA AMMA KISA A RANKI KOMAI RABO NE,SUMA YAWANCI MATAN NOVEL DIN SAIDA SUKA CI WUYA SUKA SAMESA AMMA KARKI SAWA RANKI SAMUN WANNAN MIJIN KO SON KI CEWA MIJINKI LALLE SAIYA ZAMA MIJIN NOVEL SAIDAI IDAN KINSAMU DAMA ALLAH YA KADDARAMIKI HAKA AMMA DAI KI FAHIMCI DOLE KISA MESA DA WANI HALI DA BAKYASO MIJINKI YAKASANCE DASHI,AMMA DAI SHAWARA GAREMU MAZA DA MATA MU CIRE WANNAN SHIRMEN NA SAMUN MIJIN NOVEL KO MACEN NOVEL WALLAHI DUK ZANCEN BANZANE MUMA MARUBUTAN BA IRINSU MUKE RAYUWA DA SUBA RAYUWAR WASU MUKE RUBUTAWA BA TAMU BA FADAKARWA MUKE AMMA TA JAN FADAKARWAR HAR ZUWA KARSHEN MASU AIKATA IRIN AIKIN MUTANEN LITTAFIN MARA KYAU KO MASU HAKURI IRIN NA MUTANEN LITTAFI HAR ZUWA KARSHENSU MAI KYAU KO MUMMUNA KUNGA ANAN SAI MU GYARA RAYUWARMU IDAN MUNA AIKATA MAKAMANCIN AIKINSU MARA KYAU IDAN KUMA MUNA MAI KYAU SAIMU SAKE DAGE DAMTSE ,"DAMA DAGA RAYUWAR WASU MUKE 'DAUKAR DARASIN TAMU*
*NAGODE WA MASU COMMENT DA SHARE DA VOTE,MUSAMMAN GROUP DIN JININMU DAYA FAN'S,FATI MANSUR TA GROUP DIN JININMU DAYA NAGA COMMENT DINKI DUK SHAFINKU NE WANNAN KUYI YADDA KUKESO DASHI MASOYAN SADIYA KHALIL*
PAGE 23
7pm
motoci suka zo daukarsu zuwa wajen da za'ayi dinner din
Su Rufaida sunyi kyau sosai cikin ankon material sky blue da touch din baki da browan colour(ruwan sararin samaniya da kwalliyar baki da ruwan toka) sai mayafansu farare ya haska su sunyi uka fito kofar gidan Samiha da Ra'uf ya aje motarsa ya kirasu su fito ya karaso da jakunkunansu na kaya a hannunsu da zasu kwana gidan kanwar mahaifin Rufaida Aunty Zainab da take aure anan Kaduna tana zaune a Bayajidda street ita da mijinta da yaronta 'daya.
Ra'uf shima yayi kyau cikin shaddarsa Golden colour yake yasha malum malum dinsa kamar shine angon shine kadai a motar Mukhtar yana can shi zaikaisu Momy Hannatu wajen Dinner din wajen motar suka karaso suka yi masa sallama ya amsa musu ya komar da kansa cikin motar da tunda suka taho yake kallo Rufaida da yake ji sonta yana kara yawa a tare dashi har mamakin kansa yake da farat daya sonta ya shigesa koda yake babu mamaki da ikon Allah kofar motar ya bude musu suka shiga yaja yana yi musu tsiyar sun shanyasa tuntuni yake jiransu
wajen Dinner din suka karasa inda suka bar jakunkunansu motar Ra'uf kasancewar a motar zasu koma suka bada pass dinsu suka shiga ciki sun haska a gurin sosai kuma gurin a tsare yake kujerun da aka jera na karfe da aka jera a hall din suka zauna akansu da aka jera musu abinci kala kala da lemuka akan babban teburin jin abinci da kujeru suka zagaye teburin cikin tsari akeyin komai
Ra'uf ne ya ja Husna da Safiyya su gaisa da Rufaida da suma suke cikin ankonsu golden colour da kalar ce ankon dangin Ahmad maza da mata gurinta suka karasa da Ra'uf yayi musu jagora cikin mutuntawa suka gaisa kamar ta sansu yaji dadin yadda Rufaida ta mutunta 'yan uwansa suma inda suke zaune suka koma suna koda Rufaida kuma suna fadin kyawunta Ra'uf shima cikin 'yan uwansa maza ya koma bayaso taga kamar yana takuramata basu jima a gurin ba aka kira Rufaida ta ba da labarin yadda amarya takasance ba dan tasaba ba tayi magana da harshen hausa cikin kyawawan lafuza da haka takoma da mutane suka fara maganarta Aunty Malika da su Husna suka nuna mata itace budurwar da Ra'uf keso sosai taji ta shiga ranta har daga kallon farko data yi mata har qaguwa tayi a tashi Dinner din ta je gida ta fadawa Ammin Ra'uf yadda surikartasu take dan kafin a kira Rufaida su Momy Asma'un suka bar wajen Mukhtar ya daukesu a mota zuwa gida.
Shima Ra'uf da yake hango sanda take maganganun nata cikin kyawun lafazi sai ya qara jin Rufaidan a ransa itace matar da ya dade yana addu'ar samun irinta tabbas ta hada komai na irin matar da yakeson takasance abokiyar rayuwarsa addu'a daya yake Allah yasa takasance mata a garesa.
Sai da aka yi hotuna da amarya da ango sannan aka fara kokarin tashi daga Dinner din.
9pm aka tashi daga Dinner din aka fara dibar mutane zuwa gida a motoci
*********
"Nasiba yanzu ina zankaiku naji kince min ba gidan amarya zaku kwana ba"
Ra'uf yayi furucin da yake kokarin tada motarsa da yanzu shike tuka motartasa da kansa.
"Eh gidan Auntyn su Rufaida zamu je a Bayajidda street take"
"Ok kice Auntynmu ba"
yayi maganar yana Jan motarsa ba tareda ya kuma magana ba.