Sashe 16
Jininmu Daya Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Da sallamar Rufaida ta shiga falon su Samihan da yasha kayan alatu amma taga har wani gyara ma akai masa da ta tance tundaga kallo daya"Samiha da gudu ta karasa gurin Rufaida ta rungumeta tana Oyo Oyo 'yar uwata ,Rufaida ta tureta daga jikinta tace"keni cikani karkijimin ciwo"
Samiha ta dubi kanta"tace ina naga auki banda abinki"Nasiba da tazo gidan tana falon zaune da sauran kawsyensu tace"kema fadamata Rufaida ai bansan yaushe Rufaida zatayi hankali ba abu kamar yaqi yanzu da ta maujeki fa muna haka tayi mana nuna shigowa"
Rufaida ta ratsa Samiha ta shige falon ta zauna cikin kawayensu Nasiba shehu Garba da Aisha Mudassir da suke unguwa 'daya su biyun kusan shiyasa duk unguwar da zasu indai gidansu kawayensu na makaranta ne ko kawayen unguwa tare zaka gansu 'dokin ganinsu take dan indai ba Samiha ba bada wadda suke haduwa rabon da duk ta gansu tun Candynsu,hira suka fara yi ta bayan rabuwa, Samiha ta dawo cikinsu ta zauna tana cewa"wato kun manta dani da ko"Aisha tace"haba wazai manta da amarya sukutun da guda"Samiha tace"kwaji da shi dai magulmata"Rufaida ta mike daga zaman da tayi"Nasiba ta dubeta tace "Malama ina zuwa kuma,zamu fara fira kuma kinsan zamuyi rabon IV ma ya'u za'a fara"Rufaida tace" zanje mugaisa da momy ne,kuma bazanje wani raban IV ba,tunda bata fadamin yau ne ba"Samiha taja tsaki tace"kunji tafa Aisha dan Allah da wacce wayar zan mata waya ba waya gare taba,yanzu da muka tsaida magana ayi yau a huta kunaji ina kira Ummi tace sun taho"Rufaida tace"oho miki dai ta haye sama gurin Momy da Rafi'a suna zuwa can ta nufa taje taga Samima autarsu Samiha da suke kawance a makaranta da suke aji 'daya kuma tsararrakin juna ne"Rufaida da saida suka gama gaisawa da Momy tagama bata lokacinta danda batayi niyyar zuwa raba IV 'dinba sai da Nasiba tazo suka yima Momy sai sun dawo addu'a tayi musu tace Musa zai kaisu da yake 'da ga Abba Hashim 'dan qaninsa da Abba Hashim dinne ma ya daukosa yake riqonshi ta aiki Samir da dashi sukayi zai kaisu kai IVn a mota hirarsu duk sukeyi Musa yana tayasu dan shi akwai da barkwanci,Wayar Nasiba ce ta fara ringing ta zira hannunta jikin jakarta ta duba mai kiran AbdurRahman ne malaminsu aiko da murmushi ta kalli sauran kawayen nata Rufaida da Samiha da take tsakiyarsu tace musu"Sir AbdurRahman nefa mai kiran"Samiha tace "Allah sarki sir mun rabu da gaisawa "Aisha da take gaban motar ta juyo tace"Nasiba ko dai dashi za'ayi kinga tuwonmu manmu"harararta Nasiba tayi ta 'daga wayar suka fara gaisawa su Samiha sukayi dariya ,Musa ya kalli Aisha yace"ba ankusa bikin Nasibar ba ne,dawa kuma kuke hadata" Aisha tace"a'a Yaya Musa ba'ako kawo mata kudi ba ,wani malaminmu ne a AL'AZHAR da yazo mana TP"yace "ok inda rabo sai kiga ya aureta"Aisha tace" wallahi kuwa"gaisawa Nasibar suka cigaba dayi da AbdurRahman har take shaidamasa sunzo unguwarsu gidansu Samiha yanzu sunfita rabon IVn bikin anan yake sanarmata sunyi tafiya basa gida baiso bikin Samihar yazo baya nan ba hakuri ya bawa Samiha da Nasiba ta bata wayar su gaisa yake cewa"amma bata fadamata bikin ya matso ba"murmushi tayi kawai ta mikawa Rufaida wayar su gaisa"saida ya tanbayeta ina yayanta da suke cewa yana kama da shi"tace yana lafiya"yake cewa yaso a bikin su ha'du sai dai hakan bai samuba sai dai anata"tayi murmushi ta mikawa Aisha wayar suka gaisa ta mikowa Nasiba inda yace ta turomasa account number din su yanzunnan ,Nasiba suna gama wayar tace "Wallahi Aisha ki rufamin asiri,da maganar Sir AbdurRahman ai kema kinsan bakin rijiya ba gurin wasan makaho bane ina ni ina 'dan Khalid Bashar ai kema kinsan yafi karfina,irin su Sir AbdurRahman ai saidai 'yar minister" Aisha tsaki tayi ta juyo tace"kamarya na rufa miki asiri,kuma ta ina yafi karfinki kin manta tsarin Allah kenan suma Allah ne ya basu dukiyar Ba karfinsu ba ba dabararsu ba idan mijinkine bawani shi 'dan masu kudi ne ko wani abu indai da soyayyah tsakaninku ki fadama ,kuma kema aiba yar talakawa bace"Su Samiha suka ce yawwa Aisha"fadamata dai,mutum ya dinga yanke tsammani kai tsaye"Nasiba ta 'dan tabe baki alamar bata damu da maganganun nasuba tace"kanku akeji"Musa da yake tukin da yake jin duk abinda suke cewa yace"Nasiba Allah karki yanke tsammani"tayi murmushi tace "Yaya Musa kenan, Dan Allah fadamin Account number din ka mu turamasa"Musan ya fado mata ta rubuta ta turamasa"gidansu wata kawarsu suka fara zuwa suka shiga ya fito ya tsaya bakin motar yana danna wayarsa alert yaji a a wayarsa ya shiga cikin sakunan ya duba sakon AbdurRahman ne ya turo ya turo dubu 100 a account dinsa suna fitowa daga gidan suka Shiga motar kafin ya tada motar ya kalli Nasiba yayi yace"ya turo kudin yanzu dubu dari ne" ido suka zaro su duka suka ce"Yaya Musa dubu 'dari fa dan ba wacce tayi zaton zai turo haka dukda idan yayi ma ba abin mamaki bane dariya a gareshi dariya abin ya bashi yace"dan mai kudi yayi kyautar dubu 'dari aiba wani abu bane linkinsu billion ma zai iya" sukace masa "Eh hakane yaya Musa amma gani mukayi mu dalibansa ne bakomai ba"suna haka kiran AbdurRahman ya shigo wayar Nasiba tanbayarta yayi kudin sun shigo tace masa" Eh"godiya tayi yace babu komai ba yawa ma"ita kam Nasiba gani take dubu dari dukda mahaifinta mai wadatar ne amma dai tasan bazata samu dubu dari ba kai tsaye a hannunsa sai dai ko harkar karatu suna gama wayar Samiha tace ta barwa kawayen nata da yayan nata kudin danko ita batasan mai zatayi dasu ba bata da matsalar komai anyi musu cikin girma iya dai dai karfin mahaifansu kuma Ahmad yana kokari gurin yi mata komai iya arzikinsa kawayen nata ne dai ta fahimci buga buga kawai sukeyi dan ko anko cikinsu ba wadda tayi duka shima yayannata Musa tasan hakanne tunda a karkashin mahaifinta yake har yau karatu ma yake a FCE KANO aiko Samiha tanaji anan take kowacce daga cikinsu ta fara lissafa abinda yakamata tayi da kudin akarshe ma Musa suka barwa sallaho ya siyo musu kayan da suka lissafa da kudin ciki harda gudunmawar da zasu bawa Samiha dan babu boye boye tsakanin Samiha da kawayen nata kaf dinsu sai Yamma lis suka gama raban IVn da mazan ajin nasu suka kira wani daga cikinsu ya ansa zai rabawa sauran har kofar gida Musa yakaisu Nasiba ya sauke ita ko Rufaida bayan sun koma gidansu Samiha Momy maryam cewa tayi ta kwana anan saboda duhun magriba zata kira Ummi Hauwa'u ta fadamata Rafi'a da dama haka takeso murna tayi koda Momy Maryam ta kira Ummi Hauwa'u nunawa tayi babu komai ai duk gidane kuma Rufaida ma 'yar tace bama saita kira ba sosai Momy Maryam taji dadi yadda Hauwa'u take daukarta kai bazakace ba ya da kanwa bane kuma duk wannan zumuncin 'ya'yane silar hadashi.
SADIYA KHALIY✍🏽*🔗JININMU 'DAYA🔗*
BY SADIYA KHALI🖊️
Page 16📄
Samiha ta dubi kanta"tace ina naga auki banda abinki"Nasiba da tazo gidan tana falon zaune da sauran kawsyensu tace"kema fadamata Rufaida ai bansan yaushe Rufaida zatayi hankali ba abu kamar yaqi yanzu da ta maujeki fa muna haka tayi mana nuna shigowa"
Rufaida ta ratsa Samiha ta shige falon ta zauna cikin kawayensu Nasiba shehu Garba da Aisha Mudassir da suke unguwa 'daya su biyun kusan shiyasa duk unguwar da zasu indai gidansu kawayensu na makaranta ne ko kawayen unguwa tare zaka gansu 'dokin ganinsu take dan indai ba Samiha ba bada wadda suke haduwa rabon da duk ta gansu tun Candynsu,hira suka fara yi ta bayan rabuwa, Samiha ta dawo cikinsu ta zauna tana cewa"wato kun manta dani da ko"Aisha tace"haba wazai manta da amarya sukutun da guda"Samiha tace"kwaji da shi dai magulmata"Rufaida ta mike daga zaman da tayi"Nasiba ta dubeta tace "Malama ina zuwa kuma,zamu fara fira kuma kinsan zamuyi rabon IV ma ya'u za'a fara"Rufaida tace" zanje mugaisa da momy ne,kuma bazanje wani raban IV ba,tunda bata fadamin yau ne ba"Samiha taja tsaki tace"kunji tafa Aisha dan Allah da wacce wayar zan mata waya ba waya gare taba,yanzu da muka tsaida magana ayi yau a huta kunaji ina kira Ummi tace sun taho"Rufaida tace"oho miki dai ta haye sama gurin Momy da Rafi'a suna zuwa can ta nufa taje taga Samima autarsu Samiha da suke kawance a makaranta da suke aji 'daya kuma tsararrakin juna ne"Rufaida da saida suka gama gaisawa da Momy tagama bata lokacinta danda batayi niyyar zuwa raba IV 'dinba sai da Nasiba tazo suka yima Momy sai sun dawo addu'a tayi musu tace Musa zai kaisu da yake 'da ga Abba Hashim 'dan qaninsa da Abba Hashim dinne ma ya daukosa yake riqonshi ta aiki Samir da dashi sukayi zai kaisu kai IVn a mota hirarsu duk sukeyi Musa yana tayasu dan shi akwai da barkwanci,Wayar Nasiba ce ta fara ringing ta zira hannunta jikin jakarta ta duba mai kiran AbdurRahman ne malaminsu aiko da murmushi ta kalli sauran kawayen nata Rufaida da Samiha da take tsakiyarsu tace musu"Sir AbdurRahman nefa mai kiran"Samiha tace "Allah sarki sir mun rabu da gaisawa "Aisha da take gaban motar ta juyo tace"Nasiba ko dai dashi za'ayi kinga tuwonmu manmu"harararta Nasiba tayi ta 'daga wayar suka fara gaisawa su Samiha sukayi dariya ,Musa ya kalli Aisha yace"ba ankusa bikin Nasibar ba ne,dawa kuma kuke hadata" Aisha tace"a'a Yaya Musa ba'ako kawo mata kudi ba ,wani malaminmu ne a AL'AZHAR da yazo mana TP"yace "ok inda rabo sai kiga ya aureta"Aisha tace" wallahi kuwa"gaisawa Nasibar suka cigaba dayi da AbdurRahman har take shaidamasa sunzo unguwarsu gidansu Samiha yanzu sunfita rabon IVn bikin anan yake sanarmata sunyi tafiya basa gida baiso bikin Samihar yazo baya nan ba hakuri ya bawa Samiha da Nasiba ta bata wayar su gaisa yake cewa"amma bata fadamata bikin ya matso ba"murmushi tayi kawai ta mikawa Rufaida wayar su gaisa"saida ya tanbayeta ina yayanta da suke cewa yana kama da shi"tace yana lafiya"yake cewa yaso a bikin su ha'du sai dai hakan bai samuba sai dai anata"tayi murmushi ta mikawa Aisha wayar suka gaisa ta mikowa Nasiba inda yace ta turomasa account number din su yanzunnan ,Nasiba suna gama wayar tace "Wallahi Aisha ki rufamin asiri,da maganar Sir AbdurRahman ai kema kinsan bakin rijiya ba gurin wasan makaho bane ina ni ina 'dan Khalid Bashar ai kema kinsan yafi karfina,irin su Sir AbdurRahman ai saidai 'yar minister" Aisha tsaki tayi ta juyo tace"kamarya na rufa miki asiri,kuma ta ina yafi karfinki kin manta tsarin Allah kenan suma Allah ne ya basu dukiyar Ba karfinsu ba ba dabararsu ba idan mijinkine bawani shi 'dan masu kudi ne ko wani abu indai da soyayyah tsakaninku ki fadama ,kuma kema aiba yar talakawa bace"Su Samiha suka ce yawwa Aisha"fadamata dai,mutum ya dinga yanke tsammani kai tsaye"Nasiba ta 'dan tabe baki alamar bata damu da maganganun nasuba tace"kanku akeji"Musa da yake tukin da yake jin duk abinda suke cewa yace"Nasiba Allah karki yanke tsammani"tayi murmushi tace "Yaya Musa kenan, Dan Allah fadamin Account number din ka mu turamasa"Musan ya fado mata ta rubuta ta turamasa"gidansu wata kawarsu suka fara zuwa suka shiga ya fito ya tsaya bakin motar yana danna wayarsa alert yaji a a wayarsa ya shiga cikin sakunan ya duba sakon AbdurRahman ne ya turo ya turo dubu 100 a account dinsa suna fitowa daga gidan suka Shiga motar kafin ya tada motar ya kalli Nasiba yayi yace"ya turo kudin yanzu dubu dari ne" ido suka zaro su duka suka ce"Yaya Musa dubu 'dari fa dan ba wacce tayi zaton zai turo haka dukda idan yayi ma ba abin mamaki bane dariya a gareshi dariya abin ya bashi yace"dan mai kudi yayi kyautar dubu 'dari aiba wani abu bane linkinsu billion ma zai iya" sukace masa "Eh hakane yaya Musa amma gani mukayi mu dalibansa ne bakomai ba"suna haka kiran AbdurRahman ya shigo wayar Nasiba tanbayarta yayi kudin sun shigo tace masa" Eh"godiya tayi yace babu komai ba yawa ma"ita kam Nasiba gani take dubu dari dukda mahaifinta mai wadatar ne amma dai tasan bazata samu dubu dari ba kai tsaye a hannunsa sai dai ko harkar karatu suna gama wayar Samiha tace ta barwa kawayen nata da yayan nata kudin danko ita batasan mai zatayi dasu ba bata da matsalar komai anyi musu cikin girma iya dai dai karfin mahaifansu kuma Ahmad yana kokari gurin yi mata komai iya arzikinsa kawayen nata ne dai ta fahimci buga buga kawai sukeyi dan ko anko cikinsu ba wadda tayi duka shima yayannata Musa tasan hakanne tunda a karkashin mahaifinta yake har yau karatu ma yake a FCE KANO aiko Samiha tanaji anan take kowacce daga cikinsu ta fara lissafa abinda yakamata tayi da kudin akarshe ma Musa suka barwa sallaho ya siyo musu kayan da suka lissafa da kudin ciki harda gudunmawar da zasu bawa Samiha dan babu boye boye tsakanin Samiha da kawayen nata kaf dinsu sai Yamma lis suka gama raban IVn da mazan ajin nasu suka kira wani daga cikinsu ya ansa zai rabawa sauran har kofar gida Musa yakaisu Nasiba ya sauke ita ko Rufaida bayan sun koma gidansu Samiha Momy maryam cewa tayi ta kwana anan saboda duhun magriba zata kira Ummi Hauwa'u ta fadamata Rafi'a da dama haka takeso murna tayi koda Momy Maryam ta kira Ummi Hauwa'u nunawa tayi babu komai ai duk gidane kuma Rufaida ma 'yar tace bama saita kira ba sosai Momy Maryam taji dadi yadda Hauwa'u take daukarta kai bazakace ba ya da kanwa bane kuma duk wannan zumuncin 'ya'yane silar hadashi.
SADIYA KHALIY✍🏽*🔗JININMU 'DAYA🔗*
BY SADIYA KHALI🖊️
Page 16📄