Sashe 18
Jininmu Daya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dady ya dubi Ra'uf da suke su biyu zaune a falon Dady Usman din yace "Ra'uf hidimar nanfa tana yawa banda hidimar kayan lefe ace kuma duk yawan ahalinmu sai ka yi musu kayan anko haba ka riqa rage wani nauyin mana ,da Malika ta shaidamin ba karamin bacin rai raina yayi ba" murmushi yayi yace"Dady indai inadashi banyi muku ba wazan yiwa komai na mallaka naku ne"Eh duk da hakan Ra'uf dawainiyar tana yawa yakamata ka rage,"yace"A'a Dady idan ban mukuba babu wadanda zan yiwa" yace "to shikenan Allah ya kara budi na alkhairi ,yanzu yaushe zaka tafi Kadunan,karfa kasa Hajiya tayo takakka shalelenta yaki tahowa inda take"murmushi yayi yace" Dady kyale Hajiyar nan taku jiya fa nazo saina huta kozan tafi"Yace"duk da hakan ka daure ka tafi akan lokaci,"Yace "to", ya kuma canza Maganar da wata yace"yawwa Dady yaushe za'a kawomin motar tawa inaso nafara sanin gari kafin na tafi Kaduna ko zuwa Juma'a ne idan su Ammin sun isa can"
Yace"kai dai kace kanaso kajewa su Hajiya da sabuwar Mota kar Hajiya tace ta daina auren ko"yace"ai Dady dama na dade da sakinta tayimin tsufa"Dariya maganar taba Dady yace "to shikenan itama ta dade da sakinka saki uku," yace "anya kuwa Dady ba gashi ba ta damu naje Kaduna ba,nine dai na saketa",yace "kundaifi kusa ninakema shiga yanzu ,munyi magana da kamfanin motocin ,yau nake saran na tura Mukhtar ya taho da ita"
Yace kai "amma Dady nayi murna sosai Allah ya kara tsawan rai" yace masa "Amin" Dady yana jin Dadin addu'ar da ABDUL-RA'UF yake masa
______________
"Rufaida zanyi tafiya ta nabarki, da wannan kwalliyartaki da sai kifi awa kina yi", Abdurrafi ne mai cewa haka cikin nuna 'kosawa.
"Yaya gani nan nafito" Rufaida dake 'ko'karin karasa sakkowa daga matakalar bene tace hakan, riga da siket ne a jikinta, saikuma hijabin jikin nata har 'kasa kalar kayan, masu kalar ruwan kasa.bawani kwalliya tayi ba maiyawa dan ita sam batasan yawan kwalliya"
" Abdurrafi" da ya maida dubensa ga ummin tasu da take kujerun falon zaune yacewa, "ummi danasan kwalliyar Rufaida kenan da tuni natafi nabarta, har yau taka sa sanin samir , yanzu zataga ya kira waya yacemin an aikesa, tafi kowa sanin da'dewar littafin nan gurin Samir" ummi ce takallesa da harararsa da cewa "yanzu dama ba hidimar biki bace zata kaika sai maganar wani littafi, har kake azalzalal Rufaida ko?"
Yace "A'a ummi ba haka bane" kafin Ummi Hauwa'u tace wani abu Abdul -Rafi yayi saurin sake cewa "mudai ummi muntafi", Ummi tace "to Allah ya tsareku, karku manta da sa'kona, akuma gaida momy"
Tukin da yake ya tsaida gami da ajiye wayarsa yakalli Rufaida yafara magana, "Rufaida kinjifa samir saboda rainun wayau bama ya gida sunfita dasu momy", dariya ita abin ma yabawa Rufaida, takalli Abdurrafi, tace "yaya fa'danka da yaya Samir wake shiga", yace "wannan karon dagaske nake mun 'bata da samir kinsan ko dad'ewar littafin nan kuwa, bara muje aiken ummin saura kuma kimana kauyanci, haba yaya a shoprite din zanyi kauyanci, kamanta muna zuwa da Abba ne" yace"Au hakane"da haka suka cigaba da hira har suka isa shoprite 'din
A harabar shoprite, suka a jiye motar suka fito a tare suka shiga ciki
Jin karon da Rufaida tayi da wani abu ne da taji har 'karar abinda ke hannunsa a 'kasa yasata saurin d'ago kai,Ra'uf ne tsaye, Abinda tayar ta du'ka tami 'kamasa da hannu biyu tare da basa ha'kuri, murmuushi AbdulRa'uf yayi yace ba matsala, ya juya ya cigaba da abinda yake itama Rufaida bayan Abdurrafi tabi
LIMATU B🖊IndaININMU 'DAYA*🔗
By Sadiya Ibrahim Khalil🖊️
Hikima writers asso.....
18
___________
"Gaskiya Ahmad nayi gamo fa",Abdurra'uf ya fa'da matashin da zasu iya shekaru d'aya da Ra'uf 'din sannan ga kuma kama da sukeyi. Ya dawo kusa dashi ya zauna saman kujera dake cikin 'dakin gado wanda ada yake 'kokarin ficewa daga dakin, magana matashin ya fara yaya Ra'uf dame kuma kayi gamo,murmushi Abdurra'uf yayi kafin yasoma magana dacewa "yau ne nayi gamo da yarinya mai tarbiyya", Dariya Ahmad yayi kafin yace,haba yaya Ra'uf kasan hajiya bazata yarda ba nima kasan da yadda ta amince da samiha dai, ga uwa uba kai ga karima da takeso ka aureta, murmushi Ra'uf yayi kafin yace kai ni kyaleni da rigimar wannan matar tuni fa karima tafa'damin ita dama tanada saurayi dan kada hajiya taga laifnta ne yasa bata fa'da ba, kuma ai muddin muka biyemata har abada bazamu auri za'bin muba. Labarin ha'duwarsa da Rufaida ya shiga basa, kafin yace kurum matsala 'daya bansaniba ko tana da aure, a'a yaya kada kabari wannan tunanin kabari yadameka insha Allah ma bata da aure da haka Ahmad yamike yana fa'din yaya bara naje wajen Sagiru kan maganar dinku nan mu shima mikewar yayi yace bara naje gurin momy naje maganar da sukayi da Aunty Malika tare suka fito inda suka samu Momy Hannatu suka a falo itada Ammar da yake tayata duba wasu kaya datake zaune 'kasan carpet sallamar da suka yi yasata dago ka ta kallesu da murmushi fuskarta ta amsa musu sallamar kafin tace 'yan biyun Ammi ina zuwa haka, Ra'uf ne ya zauna gefenta yace momy kinga dai mai fitar nan ya nuna Ahmad.
Ahmad yace momy cigiyar matar auran da ya samu zanje nemo masa
"Momy tace kai fa Ahmad kafiye wasa".
Allah momy gaske nake guri Ahmad din yasamu ya cigaba da bata labari.
Sai da ya gaji yayi shiru.
Momy kuwa tayasa takeyi dan har taji yarinya r tashiga ranta da irin ko'dawar da Ahmad ke sake yimata.
Sai da yagama yafice yana fa'din momy zan gangara bakin layi gurin sagiru maganar dinkunan mu.
"To a dawo lafiya"momy ta fa'da"
Inda Ra'uf shima yacemasa "a dawo lafiya"
Ahmad yace"Amin ,ko zamu tafi tare ne"
Yace"a'a gadai Ammar ya raka ka"
Ammar ya mike yabi bayan Ahmad da yake kokarin barin falo
Momy ce ta dubi Ra'uf bayan fitarsu Ahmad tacema sa da gaske ne abinda Ahmad yafa'da kuwa
yace mata "eh momy sai dai a tayamu addu'a,tunda har yau bansan gidansu yarinyar ba,banida tabbacinma ba matar aure bace danda wani saurayi nagansu tare a shopping din"
"Tace masa" Insha Allah hakan bazai kasance zan cigaba dama addu"ar Allah ya kara haduku ya kuma sa ita Alkhairi ce gareka damu ma"
yayi kokarin kar'bewa da "Amin" yanajin dadin addu'ar Momy Hannatu har ransa
Bayan shirun wucewar wasu sakunkuna ta sake kallonsa tace masa "Ra'uf yaushe zaka tafi kaduna ne kasan ko yau dady yamin maganar Hajiya ta kirasa a waya ta masa korafin 'kin tahowar ka"
Momy gobe nake son tafiya da naje gurin budurwar Ahmad yace narakasa gobe ya kaimata ku'din kunshi da kitso da zasuje gobe, dana dawo daga can saina shirya natafi
Tace"to shikkenan Allah yakaimu lafiya",kana tace "aw namanta malika tace an kammala d'inkuna tabawa karima jiya da taje gidan ta ta kaiwa kowa nasa, har da takalman, Ta fa'damin ka kunna wayarka tanaso kuyi waya yau"
Yace "Ok momy insha Allah namanta ma tun jiya nakasheta danaga Hajiya tana ta kirana nataho Kaduna"
Momy ta amsa masa da cewa" 'kila tama tanadi ne na zuwan ka"
Ya amsa da cewa "tanadin magana ba"
Dariya ka'dan momy tayi tace "baruwa na kunfi kusa"
"Yace wane ni kune 'ya'ya ni a kare nake,Yawwa momy Ammi tafa'damiki ranar juma'a zasu zo itada Safiyya"
"Eh tafa'damin amma tace a Kaduna zasu sauka, tunda muma ranar zamu tafi"
Yace"Momy banaso Safiyya tazo bikin nan ko daya,kina sane da irin cin fuskar da take sha a gidan nan musamman a gurin Hajiya"
Murmushi Momy Hannatu tayi tace"karka damu Ra'uf,ai naji Husna tace gidan Malika zasu sauka"yace Momy "itama Aunty Malikan kinsan halinta sarai" tace"eh duk da haka amma kasan ba zata mataba"yace"Hakane" 'dazu na sayoma yaran dogayen rigunan da sukamin magana suna boot nace mukhtar yabarsu tunda acan za ayi anfani da su, Hajiya ma dasu umma danaku ammi ta fa'damin ta ha'do kayan zata taho dasu"
Momy da ta kallesa da cewa "Ra'uf baka gajiya da hidima, eh tafa'damin tace kaman to sune sanda zaka taho, Allah ya'kara bu'di ya ha'daku da masu yimuku"
Yace "Amin momy, ina husna ne momy"
Ta amsa masa da cewa" kamanta taje gidan Ummi dagacen kasan zasu wuce Kadunar tare".
Yace"Eh hakane,nima gobe idan basu tafi ba zan shiga gidan Ummin tunda naji AHMAD yace unguwa daya suke da matar da zai aura"tace "Eh haka ne"
Da haka suka cigaba da hirarsu har Dady ya shigo falon da sallamarsa yana tsokanar Ra'uf da cewa babban mutum 'dan mama babban yaya, yaushe zaka je gurin mama da hajiya 'din ne inda yakarasa maganar yana zama kasan carpet din ya jingina kansa da kujera.
"Dady sannu da zuwa,gobe nake shirin tafiya tunda an kawomin motar"
Yace"Yawwa Ra'uf Wato karkaje Abba yama dariya ko?"
Momy Hannatu anan tasa baki tace"Eh mana ina nima zanbari aima 'dana dariya a gansa da tsohon abun hawa kuma ace daga kasar waje yake ai gwara aimasa komai sabo"
Murmushi dady yayi yace "guntun gatarinka yafi sari kabani Allah Ra'uf ka daka ta mace bazaka tara komai ba ta fiso komai ita a yimata na gwaninta"
Tace"Naji dai tunda kaine ka dauki alkawarin siya masa kuma ka siyamasa shikenan"
Dady yace wa "Ra'uf kajita ko bata damu da a ina nasamu kudin siyama ba"dariya shidai Ra'uf yayi
Tace " ai saboda nasan a albashinka ka siya masa"
Dady shi dai da haka ya mike yana cewa bari na karasa na watso ruwa naga la'asar tayi na fito mu wuce masallaci"
Ra'uf yace "to a fito lafiya" ya amsa da Amin yana mai shigewa ciki
Rufaida da suka shigo gidan tayo gaba da sakon Ummi ta shigo da sallamarta sai da tayi sau biyu Amma Rafi'a batasan tanayi ba sai da yi magana da karfi tace ke
"Rafi'a ina ummi?" Rufaida ta fa'da ta na dungura kan Rafi'a 'din da da take dan na waya tana game, Sai a sannan Rafi'a ta juyo
Ta na cewa " Yaya ta na kitchen sannun Ku da zuwa"
Yace"kai dai kace kanaso kajewa su Hajiya da sabuwar Mota kar Hajiya tace ta daina auren ko"yace"ai Dady dama na dade da sakinta tayimin tsufa"Dariya maganar taba Dady yace "to shikenan itama ta dade da sakinka saki uku," yace "anya kuwa Dady ba gashi ba ta damu naje Kaduna ba,nine dai na saketa",yace "kundaifi kusa ninakema shiga yanzu ,munyi magana da kamfanin motocin ,yau nake saran na tura Mukhtar ya taho da ita"
Yace kai "amma Dady nayi murna sosai Allah ya kara tsawan rai" yace masa "Amin" Dady yana jin Dadin addu'ar da ABDUL-RA'UF yake masa
______________
"Rufaida zanyi tafiya ta nabarki, da wannan kwalliyartaki da sai kifi awa kina yi", Abdurrafi ne mai cewa haka cikin nuna 'kosawa.
"Yaya gani nan nafito" Rufaida dake 'ko'karin karasa sakkowa daga matakalar bene tace hakan, riga da siket ne a jikinta, saikuma hijabin jikin nata har 'kasa kalar kayan, masu kalar ruwan kasa.bawani kwalliya tayi ba maiyawa dan ita sam batasan yawan kwalliya"
" Abdurrafi" da ya maida dubensa ga ummin tasu da take kujerun falon zaune yacewa, "ummi danasan kwalliyar Rufaida kenan da tuni natafi nabarta, har yau taka sa sanin samir , yanzu zataga ya kira waya yacemin an aikesa, tafi kowa sanin da'dewar littafin nan gurin Samir" ummi ce takallesa da harararsa da cewa "yanzu dama ba hidimar biki bace zata kaika sai maganar wani littafi, har kake azalzalal Rufaida ko?"
Yace "A'a ummi ba haka bane" kafin Ummi Hauwa'u tace wani abu Abdul -Rafi yayi saurin sake cewa "mudai ummi muntafi", Ummi tace "to Allah ya tsareku, karku manta da sa'kona, akuma gaida momy"
Tukin da yake ya tsaida gami da ajiye wayarsa yakalli Rufaida yafara magana, "Rufaida kinjifa samir saboda rainun wayau bama ya gida sunfita dasu momy", dariya ita abin ma yabawa Rufaida, takalli Abdurrafi, tace "yaya fa'danka da yaya Samir wake shiga", yace "wannan karon dagaske nake mun 'bata da samir kinsan ko dad'ewar littafin nan kuwa, bara muje aiken ummin saura kuma kimana kauyanci, haba yaya a shoprite din zanyi kauyanci, kamanta muna zuwa da Abba ne" yace"Au hakane"da haka suka cigaba da hira har suka isa shoprite 'din
A harabar shoprite, suka a jiye motar suka fito a tare suka shiga ciki
Jin karon da Rufaida tayi da wani abu ne da taji har 'karar abinda ke hannunsa a 'kasa yasata saurin d'ago kai,Ra'uf ne tsaye, Abinda tayar ta du'ka tami 'kamasa da hannu biyu tare da basa ha'kuri, murmuushi AbdulRa'uf yayi yace ba matsala, ya juya ya cigaba da abinda yake itama Rufaida bayan Abdurrafi tabi
LIMATU B🖊IndaININMU 'DAYA*🔗
By Sadiya Ibrahim Khalil🖊️
Hikima writers asso.....
18
___________
"Gaskiya Ahmad nayi gamo fa",Abdurra'uf ya fa'da matashin da zasu iya shekaru d'aya da Ra'uf 'din sannan ga kuma kama da sukeyi. Ya dawo kusa dashi ya zauna saman kujera dake cikin 'dakin gado wanda ada yake 'kokarin ficewa daga dakin, magana matashin ya fara yaya Ra'uf dame kuma kayi gamo,murmushi Abdurra'uf yayi kafin yasoma magana dacewa "yau ne nayi gamo da yarinya mai tarbiyya", Dariya Ahmad yayi kafin yace,haba yaya Ra'uf kasan hajiya bazata yarda ba nima kasan da yadda ta amince da samiha dai, ga uwa uba kai ga karima da takeso ka aureta, murmushi Ra'uf yayi kafin yace kai ni kyaleni da rigimar wannan matar tuni fa karima tafa'damin ita dama tanada saurayi dan kada hajiya taga laifnta ne yasa bata fa'da ba, kuma ai muddin muka biyemata har abada bazamu auri za'bin muba. Labarin ha'duwarsa da Rufaida ya shiga basa, kafin yace kurum matsala 'daya bansaniba ko tana da aure, a'a yaya kada kabari wannan tunanin kabari yadameka insha Allah ma bata da aure da haka Ahmad yamike yana fa'din yaya bara naje wajen Sagiru kan maganar dinku nan mu shima mikewar yayi yace bara naje gurin momy naje maganar da sukayi da Aunty Malika tare suka fito inda suka samu Momy Hannatu suka a falo itada Ammar da yake tayata duba wasu kaya datake zaune 'kasan carpet sallamar da suka yi yasata dago ka ta kallesu da murmushi fuskarta ta amsa musu sallamar kafin tace 'yan biyun Ammi ina zuwa haka, Ra'uf ne ya zauna gefenta yace momy kinga dai mai fitar nan ya nuna Ahmad.
Ahmad yace momy cigiyar matar auran da ya samu zanje nemo masa
"Momy tace kai fa Ahmad kafiye wasa".
Allah momy gaske nake guri Ahmad din yasamu ya cigaba da bata labari.
Sai da ya gaji yayi shiru.
Momy kuwa tayasa takeyi dan har taji yarinya r tashiga ranta da irin ko'dawar da Ahmad ke sake yimata.
Sai da yagama yafice yana fa'din momy zan gangara bakin layi gurin sagiru maganar dinkunan mu.
"To a dawo lafiya"momy ta fa'da"
Inda Ra'uf shima yacemasa "a dawo lafiya"
Ahmad yace"Amin ,ko zamu tafi tare ne"
Yace"a'a gadai Ammar ya raka ka"
Ammar ya mike yabi bayan Ahmad da yake kokarin barin falo
Momy ce ta dubi Ra'uf bayan fitarsu Ahmad tacema sa da gaske ne abinda Ahmad yafa'da kuwa
yace mata "eh momy sai dai a tayamu addu'a,tunda har yau bansan gidansu yarinyar ba,banida tabbacinma ba matar aure bace danda wani saurayi nagansu tare a shopping din"
"Tace masa" Insha Allah hakan bazai kasance zan cigaba dama addu"ar Allah ya kara haduku ya kuma sa ita Alkhairi ce gareka damu ma"
yayi kokarin kar'bewa da "Amin" yanajin dadin addu'ar Momy Hannatu har ransa
Bayan shirun wucewar wasu sakunkuna ta sake kallonsa tace masa "Ra'uf yaushe zaka tafi kaduna ne kasan ko yau dady yamin maganar Hajiya ta kirasa a waya ta masa korafin 'kin tahowar ka"
Momy gobe nake son tafiya da naje gurin budurwar Ahmad yace narakasa gobe ya kaimata ku'din kunshi da kitso da zasuje gobe, dana dawo daga can saina shirya natafi
Tace"to shikkenan Allah yakaimu lafiya",kana tace "aw namanta malika tace an kammala d'inkuna tabawa karima jiya da taje gidan ta ta kaiwa kowa nasa, har da takalman, Ta fa'damin ka kunna wayarka tanaso kuyi waya yau"
Yace "Ok momy insha Allah namanta ma tun jiya nakasheta danaga Hajiya tana ta kirana nataho Kaduna"
Momy ta amsa masa da cewa" 'kila tama tanadi ne na zuwan ka"
Ya amsa da cewa "tanadin magana ba"
Dariya ka'dan momy tayi tace "baruwa na kunfi kusa"
"Yace wane ni kune 'ya'ya ni a kare nake,Yawwa momy Ammi tafa'damiki ranar juma'a zasu zo itada Safiyya"
"Eh tafa'damin amma tace a Kaduna zasu sauka, tunda muma ranar zamu tafi"
Yace"Momy banaso Safiyya tazo bikin nan ko daya,kina sane da irin cin fuskar da take sha a gidan nan musamman a gurin Hajiya"
Murmushi Momy Hannatu tayi tace"karka damu Ra'uf,ai naji Husna tace gidan Malika zasu sauka"yace Momy "itama Aunty Malikan kinsan halinta sarai" tace"eh duk da haka amma kasan ba zata mataba"yace"Hakane" 'dazu na sayoma yaran dogayen rigunan da sukamin magana suna boot nace mukhtar yabarsu tunda acan za ayi anfani da su, Hajiya ma dasu umma danaku ammi ta fa'damin ta ha'do kayan zata taho dasu"
Momy da ta kallesa da cewa "Ra'uf baka gajiya da hidima, eh tafa'damin tace kaman to sune sanda zaka taho, Allah ya'kara bu'di ya ha'daku da masu yimuku"
Yace "Amin momy, ina husna ne momy"
Ta amsa masa da cewa" kamanta taje gidan Ummi dagacen kasan zasu wuce Kadunar tare".
Yace"Eh hakane,nima gobe idan basu tafi ba zan shiga gidan Ummin tunda naji AHMAD yace unguwa daya suke da matar da zai aura"tace "Eh haka ne"
Da haka suka cigaba da hirarsu har Dady ya shigo falon da sallamarsa yana tsokanar Ra'uf da cewa babban mutum 'dan mama babban yaya, yaushe zaka je gurin mama da hajiya 'din ne inda yakarasa maganar yana zama kasan carpet din ya jingina kansa da kujera.
"Dady sannu da zuwa,gobe nake shirin tafiya tunda an kawomin motar"
Yace"Yawwa Ra'uf Wato karkaje Abba yama dariya ko?"
Momy Hannatu anan tasa baki tace"Eh mana ina nima zanbari aima 'dana dariya a gansa da tsohon abun hawa kuma ace daga kasar waje yake ai gwara aimasa komai sabo"
Murmushi dady yayi yace "guntun gatarinka yafi sari kabani Allah Ra'uf ka daka ta mace bazaka tara komai ba ta fiso komai ita a yimata na gwaninta"
Tace"Naji dai tunda kaine ka dauki alkawarin siya masa kuma ka siyamasa shikenan"
Dady yace wa "Ra'uf kajita ko bata damu da a ina nasamu kudin siyama ba"dariya shidai Ra'uf yayi
Tace " ai saboda nasan a albashinka ka siya masa"
Dady shi dai da haka ya mike yana cewa bari na karasa na watso ruwa naga la'asar tayi na fito mu wuce masallaci"
Ra'uf yace "to a fito lafiya" ya amsa da Amin yana mai shigewa ciki
Rufaida da suka shigo gidan tayo gaba da sakon Ummi ta shigo da sallamarta sai da tayi sau biyu Amma Rafi'a batasan tanayi ba sai da yi magana da karfi tace ke
"Rafi'a ina ummi?" Rufaida ta fa'da ta na dungura kan Rafi'a 'din da da take dan na waya tana game, Sai a sannan Rafi'a ta juyo
Ta na cewa " Yaya ta na kitchen sannun Ku da zuwa"