Sashe 4
Hurriya Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ranar da Ruma da Hamad suka cika kwana bakwai da sacewa su aka kira wayar Appa ana neman miliyan dari na Hamad, miliyan dari na Hurriya. A ranar hankalin Appa ya tashi sosai ya nemi su hada shi da yaransa su yi magana, sai suka ce mutum daya za su ba shi wato Ruma, suka bata wayar ta yi magana da shi tana kuka sosai tana fadar sun ce za su kashe su idan ba a kawo kudi ba. Appa ya bukaci ta ba sake ba su wayar, ta mika musu suna karba Appa yace yana neman ragi sai suka jaddada masa babu abun da za su rage masa kuma idan be biya kudin da wuri ba za su kashe su. Kamin Appa ya sake cewa wani abu suka kashe wayar a take ya sake sanar da yan sanda. Bayan ya sauke wayar Hajiya Kaltume ta share hawaye ta ce.
“Alhaji ka ba su kudin nan dan Allah su sako yaran nan kar su kashe su, kana jin sun ce za su kashe su fa, mutanen nan ba su da imani ko kadan ni na san yadda suke yi ma mutane”
“Dole ai za mu nemi sassauci ai, miliyan dari biyu wasa ne?”
“Amman ai kana da su, ba su fi karfinka ba, dan Allah ka ba su kudin nan, idan ma sun maka yawa, ni zan hada da dan abun da yake hannuna ita ma Iyami a fada mata ta bada abun da take da shi a hada a karbo yaran nan”
“Aa babu kudin da zan karba, kuma idan za a fadawa Iyami sun kira ba sai kun ce mata yace zai kashe su ba”
Hajiya Kaltume ta sake fashewa da kuka.
“Alhaji kenan kana jin matar nan kamar ranka, waya ke ta tashin hankalinta a yanzu? Ni ta yara nake ba nata ba”
Appa ya mike tsaye ya fice daga falon. Hajiya Kaltume ta dauki wayarta ta fadawa Hajiya Fatee abun da ya faru tana kuka kamar ba ita ba, Hajiya Fatee sai hakuri take bata, sai da suka gama wayar sannan ta fito bangaren Appa ta dawo nata bangaren ta fadawa yaransa abun da ya faru, haka suka yi ta juya maganar suna kuka, daga karshe ta umarci Yasir ya je ya fadawa Iyami halin da ake ciki.
“Kar naje kuma Appa ya zo yana fada”
“Amman ai tana da hakkin sani, tun da danta aka sace, shi kansa be hana a fada mata ba, yace dai kar a fada mata sunce za su kashe su, fada mata mana ta hado dan abin da take da shi ni na hada a karbo yaran nan”
“Amman kudin nan be fi karfin Appa ba, kamin ku yi wannan yunkuri da dai kun ba shi lokaci ku ga abun da zai yi”
“Ni zan iya jira ba, na san yadda mutanen nan suke ba zan so ko kwana daya Ruma ta kara hannunsu ba, idan ita ba zata yi ba ni zan bada nawa a sako min yata”
Yasir ya girgiza kai.
“Gaskiya ni ba zan iya zuwa ma Amma da wannan labarin ba”
“Ina fa zaka iya, da dai ni ce da gudu zaka zo ka fada min ai”
Ta fashe da sabon kuka, Yasir ya tashi ua fice daga dakin. Yana fita Hajiya Kaltume ta kalli Maama ta ce.
“Maama shirya direba ya kaiki tafi ki fadawa Iyami yadda suka fada”
“Sai kin masa magana Hajiya kin san tun da abun nan ya faru Appa ya saka dokokin fita masu tsauri”
“Zan masa”
Hajiya Kaltume da kanta ta fita ta yi ma masu gadin magana da kuma direban. Burinta dai a fadawa Iyami abun da mutane suka ce ko da hankalinta aka daga dadi zata ji a yanzu, domin ta san hawan jinin mai ciki yana da illa sosai balle ita da take da tsohon ciki haihuwa yau ko gobe. Sai da ta fadawa direba ya jira ta fito sannan ta fita motar Maama ta shiga gidan Gwaggo kamar a ita ba, rabon da ta je gidan ma ta manta amman a yau zata tafi ta sanar da bakin labari ga Amma. Ko da ta shiga ta samu Amma na zaune waje harabar gidan kan tabarka, hannunta yana kan Hurriya dake kwance gefenta tana bachi.
“Wa'alaikussalam”
Amma ta amsa tana kallon Maama gabanta ma faduwa, kusa da ita Maama ta zauna har da gaisheta abun da bata saba ba, domin babu mai bata girma a cikin ƴaƴan Hajiya Kaltume sai Yasir.
“Maama lafiya? Fuska ki ya nuna akwai damuwa fada min me ya faru?”
Maama ta fede mata daga biri har wutsina na abun da ya wakana tsakanin Appa da masu satar mutanen ciki har da zancen da Appa ya ce kar a fada mata cewar sun ce za su kashe su.
“Innalillahi wa'inna Ilaihiraji'un”
Shi ne abun da Amma ta iya furta idonta na cika da hawaye, furucinta yayi sanadin tashin Hurriya daga bachi ta tashi zaune da sauri ta gyara zaman gilashin idonta tana kallonsu. Gwaggo da Rukayya suka iso gurin suna jin abun da ya faru kowa ya dora hannu saman kai, Gwaggo ta daki kirji.
“Miliyan dari dari?”
“Eh shiyasa Hajiya tace ita dai zata bada abun da yake hannunta Appa ya hada ya karbo mata Ruma, domim shi Appa so yake sai ya tsaya ciniki da su, ita kuma ta ce ita kadai ta san azabar da ta sha, mutane ba su da imani”
“Miliyan dari biyu be fi karfin Alhaji ba, rayuwarsu ta fi kudin amfani idan ma kyashin badawa yake ji ni ma zan hada abun da nake da shi na ba shi, ni dai a dawo min da yarona rayuwar yarona ta fi min komai, dan Allah ki karbo min number da suka kira a hannun Alhaji zan kira na yi magana da su”
“Toh”
Bata wani dade ba ta tashi ta fice ta bar Amma da Hurriya suna ta kuka. Sai da ta fita sannan Gwaggo ta kalli Amma ta ce.
“Allah masani, amman anya babu sa hannun Hajiya Kaltume a lamarin nan? Akan me zata nuna miki ki hada kudin da yake hannunki ki bada?”
Amma ta kalli Gwaggo tana hawaye ta ce.
“Wannan rashin imanin yayi yawa, Hajiya ba zata iya aikata haka ba, idan ma zata aikata ba zata aikata tare da yarta ba, ni dai zan gada komai nawa na bada dan Allah Gwaggo karki hana ni”
“Duk da haka dai, ki saurara har ki ji ta bakin Alhaji Haruna din, zan saka Bappanku ya kira shi yayi magana da shi ko ma yaje ya same shi mu ji yadda ake ciki”
“Appan Hurriya yana da kafewa wani lokaci ni ba zan iya jira har lokacin da zai karbo su ba, Allah kadai ya san halin da Hamad yake ciki”
“Toh ke yanzu ina kika ga miliyan dari Iyami?”
“Ba za a rasa ba Gwaggo ko kudin be kai ba, akwai kaddara”
Amma na fada tana kuka ji tana kamar ta tashi yanzu yanzu ta gada kudin ta mika musu su sako mata Hamad.
Ina masu fama da ciwon dajin? Ciwon hanta? Ulcer? Hawan jini da Ciwo sashe, Ciwo sugar da ciwon mara, Ciwo sanyi kai har da ciwon HIV. Ina masu fama da Ciwon da aka kasa gane kansa, ina masu fama da matsalar Jinnu? Ina matan da sai an yi maganar aure abu yayi shiru? Ina matan dake neman mazajen aure? Ina masu neman tsarin jikinsu? To fa nesa ta zo kusa cibiyar MALAM MAITAWAKKALI ta zo musu da mafita da yardar Allah. Duk wata cuta da aka kasa gane kanta, ko kuma ciwon da yake damun mutum a jiki ko wane iri ne za ku samu warakarsa da yardar Allah. Muna bada maganin ne ta hanyar da addinin musulunci ya yarda da shi babu bokanci ko tsibbo a ciki. Kuma muna bada maganinmu ne cikin sauki da rahusa, mun saukaka kamar kyauta na goro kawai za ku bada, biya kuma sai bukata ta biya, burinmu dai shi ne samun lafiyarku da kuma biyan bukatarku.
Mazauni cibiyar na nan a Kwantagora Local Government, hanyar farin ruwa kusa da dan gandu rice. Za ku iya tuntubar mu ta wannan line 08135421882 ko kuma 08061663326. Zaku iya kira ko chat, wani abun burgewa kuma shi ne za mu iya aika muku da maganinmu a duk garin da kuke ba dole sai kun zo ba. Ku dai ku kira ko kuma ku tuntube mu ta Whatsapp. Sai kun zo... 💃🏻*HURIYYA*
*BOOK 2 PAGE 3*
𝐁𝐨𝐨𝐤 𝐓𝐰𝐨
𝐀𝐫𝐞𝐰𝐚𝐛𝐨𝐨𝐤𝐬 @𝐤𝐡𝐚𝐝𝐞𝐞𝐣𝐚𝐜𝐚𝐧𝐝𝐲
Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci pay 500 to 2451879008 Hadiza Abubakar Zenith Bank, then send the evidence to 08036126660
𝐏𝐚𝐠𝐞 3️⃣
Tun a ranar Bappa ya so ya samu Appa su tattauna kan lamarin amman hakan be samu ba sakamakon dare da yayi, daman daf da magariba Maama taje gidan. The following the day Bappa yayi ta kiran Appa a waya amman yaki dagawa, cikin yanayin damuwa Bappa ya kalli Iyami dake rike da carbi ya ce.
“Haka nake da bawan Allah nan, babu ranar da zan kira shi ya amsa min, tun da lamarin nan ya faru idan na kira shi baya daga wayata”
“Wata kila har yanzu yana jin kunyarka ne, ina ganin abun da zai fi ka shirya ka same shi gida da safen nan da wuri sai ka yi magana da shi”
“Ko kuma ita Iyamin ta kira shi a wayarta ba, ta yi magana da shi ko kuma ta ba ni wayar mu yi magana”
Ya karasa yana kallon Amma. Amma ta dauki wayarta ta lalabo number Appa da rabon ta yi waya da shi tun tana gidan, kamin ta danna masa kira ma sai da ta yi da gaske ta danne zuciyarta, sanin cewar saboda matsalar Hamad zata kira shi ya karfafa mata guiwar kiran, sai ita ma ta yi rashin sa'a kamar Bappa, be daga kiran ba, tun kiran na ringing har ta kai an fara rejecting.
“Alhaji ka ba su kudin nan dan Allah su sako yaran nan kar su kashe su, kana jin sun ce za su kashe su fa, mutanen nan ba su da imani ko kadan ni na san yadda suke yi ma mutane”
“Dole ai za mu nemi sassauci ai, miliyan dari biyu wasa ne?”
“Amman ai kana da su, ba su fi karfinka ba, dan Allah ka ba su kudin nan, idan ma sun maka yawa, ni zan hada da dan abun da yake hannuna ita ma Iyami a fada mata ta bada abun da take da shi a hada a karbo yaran nan”
“Aa babu kudin da zan karba, kuma idan za a fadawa Iyami sun kira ba sai kun ce mata yace zai kashe su ba”
Hajiya Kaltume ta sake fashewa da kuka.
“Alhaji kenan kana jin matar nan kamar ranka, waya ke ta tashin hankalinta a yanzu? Ni ta yara nake ba nata ba”
Appa ya mike tsaye ya fice daga falon. Hajiya Kaltume ta dauki wayarta ta fadawa Hajiya Fatee abun da ya faru tana kuka kamar ba ita ba, Hajiya Fatee sai hakuri take bata, sai da suka gama wayar sannan ta fito bangaren Appa ta dawo nata bangaren ta fadawa yaransa abun da ya faru, haka suka yi ta juya maganar suna kuka, daga karshe ta umarci Yasir ya je ya fadawa Iyami halin da ake ciki.
“Kar naje kuma Appa ya zo yana fada”
“Amman ai tana da hakkin sani, tun da danta aka sace, shi kansa be hana a fada mata ba, yace dai kar a fada mata sunce za su kashe su, fada mata mana ta hado dan abin da take da shi ni na hada a karbo yaran nan”
“Amman kudin nan be fi karfin Appa ba, kamin ku yi wannan yunkuri da dai kun ba shi lokaci ku ga abun da zai yi”
“Ni zan iya jira ba, na san yadda mutanen nan suke ba zan so ko kwana daya Ruma ta kara hannunsu ba, idan ita ba zata yi ba ni zan bada nawa a sako min yata”
Yasir ya girgiza kai.
“Gaskiya ni ba zan iya zuwa ma Amma da wannan labarin ba”
“Ina fa zaka iya, da dai ni ce da gudu zaka zo ka fada min ai”
Ta fashe da sabon kuka, Yasir ya tashi ua fice daga dakin. Yana fita Hajiya Kaltume ta kalli Maama ta ce.
“Maama shirya direba ya kaiki tafi ki fadawa Iyami yadda suka fada”
“Sai kin masa magana Hajiya kin san tun da abun nan ya faru Appa ya saka dokokin fita masu tsauri”
“Zan masa”
Hajiya Kaltume da kanta ta fita ta yi ma masu gadin magana da kuma direban. Burinta dai a fadawa Iyami abun da mutane suka ce ko da hankalinta aka daga dadi zata ji a yanzu, domin ta san hawan jinin mai ciki yana da illa sosai balle ita da take da tsohon ciki haihuwa yau ko gobe. Sai da ta fadawa direba ya jira ta fito sannan ta fita motar Maama ta shiga gidan Gwaggo kamar a ita ba, rabon da ta je gidan ma ta manta amman a yau zata tafi ta sanar da bakin labari ga Amma. Ko da ta shiga ta samu Amma na zaune waje harabar gidan kan tabarka, hannunta yana kan Hurriya dake kwance gefenta tana bachi.
“Wa'alaikussalam”
Amma ta amsa tana kallon Maama gabanta ma faduwa, kusa da ita Maama ta zauna har da gaisheta abun da bata saba ba, domin babu mai bata girma a cikin ƴaƴan Hajiya Kaltume sai Yasir.
“Maama lafiya? Fuska ki ya nuna akwai damuwa fada min me ya faru?”
Maama ta fede mata daga biri har wutsina na abun da ya wakana tsakanin Appa da masu satar mutanen ciki har da zancen da Appa ya ce kar a fada mata cewar sun ce za su kashe su.
“Innalillahi wa'inna Ilaihiraji'un”
Shi ne abun da Amma ta iya furta idonta na cika da hawaye, furucinta yayi sanadin tashin Hurriya daga bachi ta tashi zaune da sauri ta gyara zaman gilashin idonta tana kallonsu. Gwaggo da Rukayya suka iso gurin suna jin abun da ya faru kowa ya dora hannu saman kai, Gwaggo ta daki kirji.
“Miliyan dari dari?”
“Eh shiyasa Hajiya tace ita dai zata bada abun da yake hannunta Appa ya hada ya karbo mata Ruma, domim shi Appa so yake sai ya tsaya ciniki da su, ita kuma ta ce ita kadai ta san azabar da ta sha, mutane ba su da imani”
“Miliyan dari biyu be fi karfin Alhaji ba, rayuwarsu ta fi kudin amfani idan ma kyashin badawa yake ji ni ma zan hada abun da nake da shi na ba shi, ni dai a dawo min da yarona rayuwar yarona ta fi min komai, dan Allah ki karbo min number da suka kira a hannun Alhaji zan kira na yi magana da su”
“Toh”
Bata wani dade ba ta tashi ta fice ta bar Amma da Hurriya suna ta kuka. Sai da ta fita sannan Gwaggo ta kalli Amma ta ce.
“Allah masani, amman anya babu sa hannun Hajiya Kaltume a lamarin nan? Akan me zata nuna miki ki hada kudin da yake hannunki ki bada?”
Amma ta kalli Gwaggo tana hawaye ta ce.
“Wannan rashin imanin yayi yawa, Hajiya ba zata iya aikata haka ba, idan ma zata aikata ba zata aikata tare da yarta ba, ni dai zan gada komai nawa na bada dan Allah Gwaggo karki hana ni”
“Duk da haka dai, ki saurara har ki ji ta bakin Alhaji Haruna din, zan saka Bappanku ya kira shi yayi magana da shi ko ma yaje ya same shi mu ji yadda ake ciki”
“Appan Hurriya yana da kafewa wani lokaci ni ba zan iya jira har lokacin da zai karbo su ba, Allah kadai ya san halin da Hamad yake ciki”
“Toh ke yanzu ina kika ga miliyan dari Iyami?”
“Ba za a rasa ba Gwaggo ko kudin be kai ba, akwai kaddara”
Amma na fada tana kuka ji tana kamar ta tashi yanzu yanzu ta gada kudin ta mika musu su sako mata Hamad.
Ina masu fama da ciwon dajin? Ciwon hanta? Ulcer? Hawan jini da Ciwo sashe, Ciwo sugar da ciwon mara, Ciwo sanyi kai har da ciwon HIV. Ina masu fama da Ciwon da aka kasa gane kansa, ina masu fama da matsalar Jinnu? Ina matan da sai an yi maganar aure abu yayi shiru? Ina matan dake neman mazajen aure? Ina masu neman tsarin jikinsu? To fa nesa ta zo kusa cibiyar MALAM MAITAWAKKALI ta zo musu da mafita da yardar Allah. Duk wata cuta da aka kasa gane kanta, ko kuma ciwon da yake damun mutum a jiki ko wane iri ne za ku samu warakarsa da yardar Allah. Muna bada maganin ne ta hanyar da addinin musulunci ya yarda da shi babu bokanci ko tsibbo a ciki. Kuma muna bada maganinmu ne cikin sauki da rahusa, mun saukaka kamar kyauta na goro kawai za ku bada, biya kuma sai bukata ta biya, burinmu dai shi ne samun lafiyarku da kuma biyan bukatarku.
Mazauni cibiyar na nan a Kwantagora Local Government, hanyar farin ruwa kusa da dan gandu rice. Za ku iya tuntubar mu ta wannan line 08135421882 ko kuma 08061663326. Zaku iya kira ko chat, wani abun burgewa kuma shi ne za mu iya aika muku da maganinmu a duk garin da kuke ba dole sai kun zo ba. Ku dai ku kira ko kuma ku tuntube mu ta Whatsapp. Sai kun zo... 💃🏻*HURIYYA*
*BOOK 2 PAGE 3*
𝐁𝐨𝐨𝐤 𝐓𝐰𝐨
𝐀𝐫𝐞𝐰𝐚𝐛𝐨𝐨𝐤𝐬 @𝐤𝐡𝐚𝐝𝐞𝐞𝐣𝐚𝐜𝐚𝐧𝐝𝐲
Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci pay 500 to 2451879008 Hadiza Abubakar Zenith Bank, then send the evidence to 08036126660
𝐏𝐚𝐠𝐞 3️⃣
Tun a ranar Bappa ya so ya samu Appa su tattauna kan lamarin amman hakan be samu ba sakamakon dare da yayi, daman daf da magariba Maama taje gidan. The following the day Bappa yayi ta kiran Appa a waya amman yaki dagawa, cikin yanayin damuwa Bappa ya kalli Iyami dake rike da carbi ya ce.
“Haka nake da bawan Allah nan, babu ranar da zan kira shi ya amsa min, tun da lamarin nan ya faru idan na kira shi baya daga wayata”
“Wata kila har yanzu yana jin kunyarka ne, ina ganin abun da zai fi ka shirya ka same shi gida da safen nan da wuri sai ka yi magana da shi”
“Ko kuma ita Iyamin ta kira shi a wayarta ba, ta yi magana da shi ko kuma ta ba ni wayar mu yi magana”
Ya karasa yana kallon Amma. Amma ta dauki wayarta ta lalabo number Appa da rabon ta yi waya da shi tun tana gidan, kamin ta danna masa kira ma sai da ta yi da gaske ta danne zuciyarta, sanin cewar saboda matsalar Hamad zata kira shi ya karfafa mata guiwar kiran, sai ita ma ta yi rashin sa'a kamar Bappa, be daga kiran ba, tun kiran na ringing har ta kai an fara rejecting.