Sashe 35
Hurriya Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Appa ya mike tsaye yana kokarin fisge kafarsa, domin ransa a matukar bace yake, Hurriya kuma ta kara rike kafar har sai da ya dago fuskarta ya dauketa da mari.
“Ba zaki sake min kafa ba, ki tafi can gurin wanda kika dauka ubanki ki zauna a gidansa, kuma daga yau sai yau ban yafe miki ba idan kika sake furta wata kalma marar dadi akan Hajiya”
“Ba zan saka bakina ba, kar ki rufe ni da duka”
Hurriya ta fashe da sabon kuka mai tsuma zuciya ta kwanta a gurin tana ta bawa Appa hakuri amman be saurare ba ya yayi ficewarsa.
“Toh sai ki tashi ki koma gidansu kawar taki da kuke munafurcin tare, daman Allah kadai ya san zagin da kuka min, uwarta ma ai yar gidan Iyami ce kin ga zata fi jindadin rike ki”
Hurriya ta dago ta hade hannayenta.
“Dan Allah ki yi hakuri, ki bawa Appa hakuri Wallahi ban kai kararku ko'ina ba, kuma ban zauna na zageku da kowa ba”
“Yanzu dai ki tashi ga kofa can ki fice min daga daki, kuma idan ba kina son fushin Appanki ya karu ba ne zai fi miki kyau ki bar gidan, idan ma gurin kawar zaki koma sai ki koma, idan kuma kina son kara janyowa kanki wata matsalar ne ga fili ga doki”
Ta karasa tana nuna mata kofa. Hurriya ta mike tsaye ta fice daga dakin tana kuka sosai, downstairs ta sauko ta a nan ta hadu da Khairy dake zaune ta hade rai.
“Yaya Khairy dan Allah ki bawa Appa hakuri, dan Allah Wallahi ban kai kararsa ko'ina ba”
Khairy ta fisge hannunta.
“Wannan ya zama karon na karshe da Fadeel zai ce ki dauko masa wani ki dauko, banza mai zubin karuwai ko wane namiji sai kin san yadda kika yi kika ja hankalinsa gareki”
Ta tashi daga gurin ta nufi hanyar stairs, Hurriya ta bita da kallo hawaye dake mata zuba suna kokarin katsewa, ita kuma yanzu kishi take da ita ko minene? Beside ita da uwarta su suka shirya mata duk wani kulle kulle a gidan. Juyawa ta yi ta fuskanci kofa ta fara takawa har ta fice, bangarensu Namra ta nufa, ko da ta shiga falon babu hawaye a idonta dan haka babu mai sanin ta yi kuka sai idan an kalli idonta da kyau. Ba tare da ta tsaya kula da kowa na falon ba ta nufi stairs sai Momy ta kirata.
“Hurriya”
Ta juyo sai dai bata daga kai ta kalleta ba.
“Me yasa kika kai karar bakinga gurin mahaifinsu Husna?”
“Ko da na fada be zama lallai ku yarda ba, amman ni ban kai karar Appa ba, ban san dalilin mahaifinta na samun Appa da maganar karatuna ba”
“Allah kyauta, iya baki dai yana da kyau muma Allah kadai ya san irin zagin da zaki jan mana”
Hurriya ta juya ta ta cigaba da tafiyarta, sai da ta isa bakin kofar dakinta sannan hawaye suka zubo mata. Ta murda kofar ta bude ta shiga, sai ta samu kanta tsaye tana fuskantar madubin dake gabanta, wata macen mai kama da ita take gani, mai tsananin rauni da damuwa, cikin zuciyarta take hangowa mai cike da kunci da bakinciki. Takawa ta yi kamar mai koyon tatata ta isa gaban madubin dake dakin tana kallon Innocent face dinta.
“Rarrashi nake so, babu mai yi min, gata nake nema na rasa shi ta ko'ina, rayuwa a gidan da babu uwa akwai wahala ko da tana raye, farinciki neman gagarata yake yi, me na tare musu ne? Wane laifi na aikata wa kowa yake ta tsanata? Dan wannan abun har ya kai Appa ya koreni? Kuma babu wanda zai bashi hakuri?”
Magana take da kanta tana kallon kyakkyawar fuskarta dake zube a jikin madubin.
‘Ba komai yake bukatar kuka ba Hurriya, wani abun jajircewa yake bukata, ki karfafawa kanki guiwa, ki goyi bayan kanki, sannan kuma ki saurari zuciyarki, idan babu mai kaunarki ki kaunaci kanki, nuna musu zaki iya karki yi kasa a guiwa, wata rana ke uwa ce, irin wannan matsalolin ke zaki magancewa yayanki...’
Wani ne ya kamata ace ya tsaya a gafenta ya fada mata wannan, akasin haka zuciyarta ce ke karanta mata karantun da a yanzu ta shirya daukarsa, domin a yanzu ne idonta ya bude zuciyarta kuma take kokarin waraka da rauni. Hannu ta saka ta share hawayenta na dama zuwa hagu, sannan ta yi murmushi ta juya cikin kuzari ta fara hada kayanta. Abubuwan da ta san zata fi bukata ta hada a luggage ta ta dauki Qur'anenta ta fito daga dakin, ta fara saukowa a hankali sai da ta sauko falo sannan ta kalli Momy ta ce.
“Momy zan tafi?”
“Ina?”
Momy ta duba ta da mamaki.
“Ina?”
“Appa ya ce na bar masa gidansa”
“Saboda wannan abun?”
Hurriya ta yi shiru bata ce komai ba. Momy ta tashi tsaye.
“Ina zuwa, ki bar gidan ki tafi ina?”
Ta nufi hanyar da zata sadata da bangaren Appa, kamin ta karasa Hurriya ta ce.
“Momy ko kin tafi ba zai hakura ba, ransa ya bace sosai”
Momy ta juyo.
“Daman na san za a rina, yadda Kaltume ta kori uwarki wata rana sai ta koreki a gidan nan, ke ma kuma baki jin magana tun da kin san halin mahaifinki a yanzu ai ya kamata ki kiyaye, miye na zuwa ki yi tseguminsa da kawarki har magana ta dawo kunnensa”
Hurriya ta sauke kanta kasa, ita kanta bata san yadda zata warware wannan abun ba, balle kuma su da suke kallonta a munafuka. Namra ta sauko rike da leda ta mikawa Hurriya dake tsaye.
“Gashi Ethiopian ya ce a baki”
Hurriya ta kalleta, tana tsammanin zata taya ta jimamin korar da Appa yayi mata ko ta tausayawa mata amman bata ga alamar ko daya a fuskarta ba.
“Ki rike na bar miki”
Ta juya ta ja Luggage dinta ta cigaba da tafiyarta, sai da ta fice daga bangaren na Momy sannan ta ci hawaye ya cika idonta duk yadda ta so ta hana su zubowa abun sai ya gagareta, domin bata iko da hawayenta a yanzu hasalima su suke da iko da ita. Har ta isa gate masu gadin suka bude mata suna tambayarta lafiya, bata hararo babban dalilin Appa na korarta a gidan ba. Idan ma mahaifin Husna ya same shi da zancen, be kamata ya koreta saboda wannan ba. Tana tafiya tana karfafawa kanta guiwa hawaye na zubo mata, har ta isa babban titin dake sokoto gusau road, a gurin ta tari napep ta hau zuciyarta bata raya mata zuwa ko'ina ba sai gidan kakarta mai kaunarta Hajiya Binta.
Ina masu fama da ciwon dajin? Ciwon hanta? Ulcer? Hawan jini da Ciwo sashe, Ciwo sugar da ciwon mara, Ciwo sanyi kai har da ciwon HIV. Ina masu fama da Ciwon da aka kasa gane kansa, ina masu fama da matsalar Jinnu? Ina matan da sai an yi maganar aure abu yayi shiru? Ina matan dake neman mazajen aure? Ina masu neman tsarin jikinsu? To fa nesa ta zo kusa cibiyar MALAM MAITAWAKKALI ta zo musu da mafita da yardar Allah. Duk wata cuta da aka kasa gane kanta, ko kuma ciwon da yake damun mutum a jiki ko wane iri ne za ku samu warakarsa da yardar Allah. Muna bada maganin ne ta hanyar da addinin musulunci ya yarda da shi babu bokanci ko tsibbo a ciki. Kuma muna bada maganinmu ne cikin sauki da rahusa, mun saukaka kamar kyauta na goro kawai za ku bada, biya kuma sai bukata ta biya, burinmu dai shi ne samun lafiyarku da kuma biyan bukatarku.
Mazauni cibiyar na nan a Kwantagora Local Government, hanyar farin ruwa kusa da dan gandu rice. Za ku iya tuntubar mu ta wannan line 08135421882 ko kuma 08061663326. Zaku iya kira ko chat, wani abun burgewa kuma shi ne za mu iya aika muku da maganinmu a duk garin da kuke ba dole sai kun zo ba. Ku dai ku kira ko kuma ku tuntube mu ta Whatsapp. Sai kun zo... 💃🏻
[11/15, 7:54 PM] AMINA KABIR CAPS: 𝐊𝐇𝐀𝐃𝐄𝐄𝐉𝐀 𝐂𝐀𝐍𝐃𝐘
Littafin nan na kudi ne, ba free ba, idan kika karanta ba tare da biya ba kin daukarwa kanki nauyi domin hakkina ne kika rataya a wuyanki. Biya ki karanta cikin aminci pay 500 to 2451879008 Hadiza Abubakar Zenith Bank, then send the evidence of payment to 08036126660
𝐀𝐫𝐞𝐰𝐚𝐛𝐨𝐨𝐤𝐬 @𝐤𝐡𝐚𝐝𝐞𝐞𝐣𝐚𝐜𝐚𝐧𝐝𝐲
𝐏𝐚𝐠𝐞 1️⃣8⃣
Hajiya Binta dake aikin dama shuwaka ta dago ya kalli Hurriya wanda shigowarta kenan da kaya niki niki.
“Subhanallahi Hurriya lafiya”
“Appa ya koreni Hajiya”
“Kora? Kora fa kika ce Hurriya”
Ta daga kai idonta na zubar da hawayen da bata son zubarsu, sai dai kuma bata isa ta hana su zuba ba.
“Me kika masa?”
“Kawata ce ta yi”
“Kuma a gidan aka rasa wanda zai yi wani abu har kika fito?”
“Hajiya Mai Napep yana waje yana jira”
Hajiya ta sauke ajiyar zuciya.
“Shiga dakins ki dauko kudi a jaka ki ba shi”
Hurriya ta nufi dakin, bata dade ba ta fito rike da one thousand ta fice ta sallami mai Napep din sannan ta dawo ta zauna kusa da Hajiya Binta.
“Hajiya yanzu kowa baya so na gidan nan, ban san me na yi ba, kowa ya tsane ni”
Hajiya Binta ta bude robar gishi ta diba kadan ta zuba a cikin shuwakar data dama ta dauka ta sha sannan ta kalli Hurriya ta ce.
“Nasara ce take tare da ke jikata, duk gurin da kika ga tsanani yayi yawa, to wani alherin ne babba zai taho, wata kila nan gaba sai kin zama wata abar kwatance a cikin familynku, duk sai kin fi su daukaka da nasarar rayuwa Hurriya karki ji komai a ranki, kar wannan abun ya dame ki”
A lokacin ne wani kukan shagwaba ya rufe Hurriya ta tabe baki tana kallon kakarta abar kaunarta.
“Hajiya ai yace ba zan yi karatu ba, wai ba da yawun bakinsa ba”
“Ba zaki sake min kafa ba, ki tafi can gurin wanda kika dauka ubanki ki zauna a gidansa, kuma daga yau sai yau ban yafe miki ba idan kika sake furta wata kalma marar dadi akan Hajiya”
“Ba zan saka bakina ba, kar ki rufe ni da duka”
Hurriya ta fashe da sabon kuka mai tsuma zuciya ta kwanta a gurin tana ta bawa Appa hakuri amman be saurare ba ya yayi ficewarsa.
“Toh sai ki tashi ki koma gidansu kawar taki da kuke munafurcin tare, daman Allah kadai ya san zagin da kuka min, uwarta ma ai yar gidan Iyami ce kin ga zata fi jindadin rike ki”
Hurriya ta dago ta hade hannayenta.
“Dan Allah ki yi hakuri, ki bawa Appa hakuri Wallahi ban kai kararku ko'ina ba, kuma ban zauna na zageku da kowa ba”
“Yanzu dai ki tashi ga kofa can ki fice min daga daki, kuma idan ba kina son fushin Appanki ya karu ba ne zai fi miki kyau ki bar gidan, idan ma gurin kawar zaki koma sai ki koma, idan kuma kina son kara janyowa kanki wata matsalar ne ga fili ga doki”
Ta karasa tana nuna mata kofa. Hurriya ta mike tsaye ta fice daga dakin tana kuka sosai, downstairs ta sauko ta a nan ta hadu da Khairy dake zaune ta hade rai.
“Yaya Khairy dan Allah ki bawa Appa hakuri, dan Allah Wallahi ban kai kararsa ko'ina ba”
Khairy ta fisge hannunta.
“Wannan ya zama karon na karshe da Fadeel zai ce ki dauko masa wani ki dauko, banza mai zubin karuwai ko wane namiji sai kin san yadda kika yi kika ja hankalinsa gareki”
Ta tashi daga gurin ta nufi hanyar stairs, Hurriya ta bita da kallo hawaye dake mata zuba suna kokarin katsewa, ita kuma yanzu kishi take da ita ko minene? Beside ita da uwarta su suka shirya mata duk wani kulle kulle a gidan. Juyawa ta yi ta fuskanci kofa ta fara takawa har ta fice, bangarensu Namra ta nufa, ko da ta shiga falon babu hawaye a idonta dan haka babu mai sanin ta yi kuka sai idan an kalli idonta da kyau. Ba tare da ta tsaya kula da kowa na falon ba ta nufi stairs sai Momy ta kirata.
“Hurriya”
Ta juyo sai dai bata daga kai ta kalleta ba.
“Me yasa kika kai karar bakinga gurin mahaifinsu Husna?”
“Ko da na fada be zama lallai ku yarda ba, amman ni ban kai karar Appa ba, ban san dalilin mahaifinta na samun Appa da maganar karatuna ba”
“Allah kyauta, iya baki dai yana da kyau muma Allah kadai ya san irin zagin da zaki jan mana”
Hurriya ta juya ta ta cigaba da tafiyarta, sai da ta isa bakin kofar dakinta sannan hawaye suka zubo mata. Ta murda kofar ta bude ta shiga, sai ta samu kanta tsaye tana fuskantar madubin dake gabanta, wata macen mai kama da ita take gani, mai tsananin rauni da damuwa, cikin zuciyarta take hangowa mai cike da kunci da bakinciki. Takawa ta yi kamar mai koyon tatata ta isa gaban madubin dake dakin tana kallon Innocent face dinta.
“Rarrashi nake so, babu mai yi min, gata nake nema na rasa shi ta ko'ina, rayuwa a gidan da babu uwa akwai wahala ko da tana raye, farinciki neman gagarata yake yi, me na tare musu ne? Wane laifi na aikata wa kowa yake ta tsanata? Dan wannan abun har ya kai Appa ya koreni? Kuma babu wanda zai bashi hakuri?”
Magana take da kanta tana kallon kyakkyawar fuskarta dake zube a jikin madubin.
‘Ba komai yake bukatar kuka ba Hurriya, wani abun jajircewa yake bukata, ki karfafawa kanki guiwa, ki goyi bayan kanki, sannan kuma ki saurari zuciyarki, idan babu mai kaunarki ki kaunaci kanki, nuna musu zaki iya karki yi kasa a guiwa, wata rana ke uwa ce, irin wannan matsalolin ke zaki magancewa yayanki...’
Wani ne ya kamata ace ya tsaya a gafenta ya fada mata wannan, akasin haka zuciyarta ce ke karanta mata karantun da a yanzu ta shirya daukarsa, domin a yanzu ne idonta ya bude zuciyarta kuma take kokarin waraka da rauni. Hannu ta saka ta share hawayenta na dama zuwa hagu, sannan ta yi murmushi ta juya cikin kuzari ta fara hada kayanta. Abubuwan da ta san zata fi bukata ta hada a luggage ta ta dauki Qur'anenta ta fito daga dakin, ta fara saukowa a hankali sai da ta sauko falo sannan ta kalli Momy ta ce.
“Momy zan tafi?”
“Ina?”
Momy ta duba ta da mamaki.
“Ina?”
“Appa ya ce na bar masa gidansa”
“Saboda wannan abun?”
Hurriya ta yi shiru bata ce komai ba. Momy ta tashi tsaye.
“Ina zuwa, ki bar gidan ki tafi ina?”
Ta nufi hanyar da zata sadata da bangaren Appa, kamin ta karasa Hurriya ta ce.
“Momy ko kin tafi ba zai hakura ba, ransa ya bace sosai”
Momy ta juyo.
“Daman na san za a rina, yadda Kaltume ta kori uwarki wata rana sai ta koreki a gidan nan, ke ma kuma baki jin magana tun da kin san halin mahaifinki a yanzu ai ya kamata ki kiyaye, miye na zuwa ki yi tseguminsa da kawarki har magana ta dawo kunnensa”
Hurriya ta sauke kanta kasa, ita kanta bata san yadda zata warware wannan abun ba, balle kuma su da suke kallonta a munafuka. Namra ta sauko rike da leda ta mikawa Hurriya dake tsaye.
“Gashi Ethiopian ya ce a baki”
Hurriya ta kalleta, tana tsammanin zata taya ta jimamin korar da Appa yayi mata ko ta tausayawa mata amman bata ga alamar ko daya a fuskarta ba.
“Ki rike na bar miki”
Ta juya ta ja Luggage dinta ta cigaba da tafiyarta, sai da ta fice daga bangaren na Momy sannan ta ci hawaye ya cika idonta duk yadda ta so ta hana su zubowa abun sai ya gagareta, domin bata iko da hawayenta a yanzu hasalima su suke da iko da ita. Har ta isa gate masu gadin suka bude mata suna tambayarta lafiya, bata hararo babban dalilin Appa na korarta a gidan ba. Idan ma mahaifin Husna ya same shi da zancen, be kamata ya koreta saboda wannan ba. Tana tafiya tana karfafawa kanta guiwa hawaye na zubo mata, har ta isa babban titin dake sokoto gusau road, a gurin ta tari napep ta hau zuciyarta bata raya mata zuwa ko'ina ba sai gidan kakarta mai kaunarta Hajiya Binta.
Ina masu fama da ciwon dajin? Ciwon hanta? Ulcer? Hawan jini da Ciwo sashe, Ciwo sugar da ciwon mara, Ciwo sanyi kai har da ciwon HIV. Ina masu fama da Ciwon da aka kasa gane kansa, ina masu fama da matsalar Jinnu? Ina matan da sai an yi maganar aure abu yayi shiru? Ina matan dake neman mazajen aure? Ina masu neman tsarin jikinsu? To fa nesa ta zo kusa cibiyar MALAM MAITAWAKKALI ta zo musu da mafita da yardar Allah. Duk wata cuta da aka kasa gane kanta, ko kuma ciwon da yake damun mutum a jiki ko wane iri ne za ku samu warakarsa da yardar Allah. Muna bada maganin ne ta hanyar da addinin musulunci ya yarda da shi babu bokanci ko tsibbo a ciki. Kuma muna bada maganinmu ne cikin sauki da rahusa, mun saukaka kamar kyauta na goro kawai za ku bada, biya kuma sai bukata ta biya, burinmu dai shi ne samun lafiyarku da kuma biyan bukatarku.
Mazauni cibiyar na nan a Kwantagora Local Government, hanyar farin ruwa kusa da dan gandu rice. Za ku iya tuntubar mu ta wannan line 08135421882 ko kuma 08061663326. Zaku iya kira ko chat, wani abun burgewa kuma shi ne za mu iya aika muku da maganinmu a duk garin da kuke ba dole sai kun zo ba. Ku dai ku kira ko kuma ku tuntube mu ta Whatsapp. Sai kun zo... 💃🏻
[11/15, 7:54 PM] AMINA KABIR CAPS: 𝐊𝐇𝐀𝐃𝐄𝐄𝐉𝐀 𝐂𝐀𝐍𝐃𝐘
Littafin nan na kudi ne, ba free ba, idan kika karanta ba tare da biya ba kin daukarwa kanki nauyi domin hakkina ne kika rataya a wuyanki. Biya ki karanta cikin aminci pay 500 to 2451879008 Hadiza Abubakar Zenith Bank, then send the evidence of payment to 08036126660
𝐀𝐫𝐞𝐰𝐚𝐛𝐨𝐨𝐤𝐬 @𝐤𝐡𝐚𝐝𝐞𝐞𝐣𝐚𝐜𝐚𝐧𝐝𝐲
𝐏𝐚𝐠𝐞 1️⃣8⃣
Hajiya Binta dake aikin dama shuwaka ta dago ya kalli Hurriya wanda shigowarta kenan da kaya niki niki.
“Subhanallahi Hurriya lafiya”
“Appa ya koreni Hajiya”
“Kora? Kora fa kika ce Hurriya”
Ta daga kai idonta na zubar da hawayen da bata son zubarsu, sai dai kuma bata isa ta hana su zuba ba.
“Me kika masa?”
“Kawata ce ta yi”
“Kuma a gidan aka rasa wanda zai yi wani abu har kika fito?”
“Hajiya Mai Napep yana waje yana jira”
Hajiya ta sauke ajiyar zuciya.
“Shiga dakins ki dauko kudi a jaka ki ba shi”
Hurriya ta nufi dakin, bata dade ba ta fito rike da one thousand ta fice ta sallami mai Napep din sannan ta dawo ta zauna kusa da Hajiya Binta.
“Hajiya yanzu kowa baya so na gidan nan, ban san me na yi ba, kowa ya tsane ni”
Hajiya Binta ta bude robar gishi ta diba kadan ta zuba a cikin shuwakar data dama ta dauka ta sha sannan ta kalli Hurriya ta ce.
“Nasara ce take tare da ke jikata, duk gurin da kika ga tsanani yayi yawa, to wani alherin ne babba zai taho, wata kila nan gaba sai kin zama wata abar kwatance a cikin familynku, duk sai kin fi su daukaka da nasarar rayuwa Hurriya karki ji komai a ranki, kar wannan abun ya dame ki”
A lokacin ne wani kukan shagwaba ya rufe Hurriya ta tabe baki tana kallon kakarta abar kaunarta.
“Hajiya ai yace ba zan yi karatu ba, wai ba da yawun bakinsa ba”