Sashe 21
Hamdah Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ina sauke wayar number Ukhtee na kira yayi ta ringing ba'a É—aga ba,nakuma mai da kiran shima har yakusa yanke wa kafin ta É—aga, da sallama.
na amsa cikin harshen larabci nace
"Oh kai Ukhtee ina kika aje wayar haka ina ta kiranki baki É—aga ba?, ko yanga kike min an ce miki ni saurayin kine."
dariya tayi tare da faÉ—in
"Saurayi kuma haba dai kedai wayar tana bedroom ne nikuma ina parlour, nama shigo É—aukar abune cikin É—akin naji wayar tana ring, ai da haka zaki ta kira ma ban sani ba, ya kuke ina yarana suke?."
"Lafiya lau duk muna lafiya, yaran ki suna can gurin Bappa sunki biyo ni suna can suna damin sa da surutu, ni nagaji da hirar ne nadawo side É—ina naÉ—an huta suna can."
larabcin nake ina ta haryaÉ—a shi.
dariya tayi jin yan da nake ta kwamusa larabcin, tace
"Oh kin dawo kasar ku yaren kasar ku yana so ya korar miki da yaren kasar muko?."
nima dariyar nayi tare da faÉ—in
"Ashe kin gane inata yi da kyar amma fa su Naseem sunanan da shi a bakin su domin makarantar isilamiyyar su larabci zalla ake, shi yasa yake nan zaune a bakin su."
tace "Kai naji daɗi wlh gara ai su zauna da larabcin a bakin su, ke kizauna da yaren kasar ku tun da shi kika zaɓa."
nace "To ya zanyi mahaifa ta dole naso yare na ke ma ba kina son yaren kiba?."
tace "Sosai ma."
"Oh to shine nima baki so naso nawa yaren."
mukayi dariya. hira kukayi tayi sosai da Ukhtee wani maganar idan nayi ita zata gyara min shi dan larabcin bai gama nuna baki na ba.
sai can da jinawa mukayi sallama.
Yau Monday kamar yan da nasa ba na rako su Nasmah gun mota, Yakubu dake goge motar yayi saurin buÉ—e motar nasaka su ciki,bayani na yiwa yakubu kamar yan da mukayi da shugaban makarantar su idan sun je za'a haÉ—a su da wani domin yayi musu jagora zuwa É—aya makarantar.
ina tsaye ina É—aga musu hannu har suka fita...
Kai tsaye Yakubu yaÉ—au hanyar makarantar, kamar koda yaushe hira yake da yaran yanata washewa da dariya kamar yan da suma suke ta washe baki.
suna isa bakin get É—in makarantar yayi parking yafito, kana ya buÉ—e musu suka fito, suna fita suka shige cikin makarantar direct office suka nufa daga nan aka haÉ—a su da wani malami da zai kai su É—aya makarantar, suka fito tare.
suna fita bakin get É—in school É—in,
wata lafiyayyi zazzafar mota tayi parking a gefe, tun kan motar ta kakarasa parking Naseem yafara murna yana faÉ—in
"Laa ga Daddy yazo laa ga Daddy yazo."
Nasmah ma kuwa ihun murna ta sake tare da sa gudu sukayi gurin motar.
da sauri ya buÉ—e motar ya fito yaware hannayen sa ai ko da gudu suka shige jikin sa ya rungume su, duk suka saki dariya har dashi, kana ya mike yashiga É—aga su yana cillasu sama sai kya-kya ta dariya suke.
sai da yayi wa kowannen su haka har sau uku kana yadire su kasa,
Yakubu ya karaso in da suke yana washe baki da faÉ—in
"Ranka shi daÉ—i barka da war haka."
amsa wa yayi fuska a sake sai dai gaba É—aya hankalin sa na kan su Nasnah da suke ta zuba masa surutu.
shima wannan malamin da aka haÉ—o su da shi ya karaso yana faÉ—in
"Barka da zuwa yellaɓoi."
yace "Yau wa, yaya ji da É—aliban?."
malamin yawashe baki tare da faÉ—in
"Muna kai kam."
yace "Masha Allah."
malamin ne ya dubi yakubu da kuma yaran yace
"To muje ko."
yayi maganar yana duban motar su.
sai a lokacin Ahmad ya É—ago da kallon sa kan yaran yadawo da shi kan su Yakubu kana yace
"Ina kuma za'a je ba makaranta za'a shiga ba?".
yayi maganar yana shafa kan su Naseem.
malamin yace "A'a zamu tafi da sune É—aya makarantar mu."
duban sa Ahmad ya kuma da alamun tabbayoyi É—auke a fuskar sa,
kana yace "Wacce makarantar kuma?."
yace "ÆŠaya daga cikin makarantar mu ne za'a mai da su."
da fuskantar mamaki Ahmad yace
"Har sun gama wannan makarantar ne da za'a tura su wata makarantar daban?."
kai malamin ya girgiza tare da faÉ—in
"A'a ai za'a sauya musu makarantar ne anyi musu transfer can ne."
É—an shiru Ahmad yayi kana yace
"Malam É—in yana ciki?."
kai malamin ya gyaÉ—a tare da faÉ—in
"Eh yana ciki." yace
"Okay to muna zuwa." yafaÉ—a tare da gyara rukon Naseem da Nasmah a kowani hannun sa guda, ya janyo su suka shige cikin makarantar.
Malamin ya dubi Yakubu dake ta washe baki yace
"Wai nikam da ma Æ´aÆ´an Ahmad Tijjaji Sabil ne kake kawowa makaranta?."
Yakubu ya daÉ—a washe baki yace "A'a Æ´aÆ´an me *HAM'NAS* Company ne fa."
"Au Æ´aÆ´an mai *HAM'NAS* Company ne to shi Ahmad Sabil dangin su ne? lallai Allah mai yin yan da yaso yahaÉ—a family guda da tarin dukiya."
Yakubu yace "Eh Æ´an uwa ne."
yafaÉ—i hakan ne kawai dan bashi da amsar bashi, dan shi kansa bai isa yace suna da dangan taka ko basu da shi ba, a matsayin sa na mai ai kin gidan ba lallai dole yasan dan gin gidan ba, san nan kuma baya so ya disga kan sa gaban malamin, ko ba komai shi ma za'a rika yi masa kallon wani...
suna nan tsaye
zuwa can Ahmad yafito shi kaÉ—ai batare da yaran ba.
ido suka zuba masa ganin yafito shi kaÉ—ai, yakaraso in da suke, duban malamin yayi tare da faÉ—in
"Ka koma kacigaba da koyar da É—aliban ka, kai kuma ka koma gida ka dawo da wuri ka É—au ke su."
yakara she maganar da duban Yakubu.
Yakubu yace
"Ranka shi daÉ—e hajiya tace na tsaya sai mun kai su kafin na komo gida."
Yace "Kar ka damu kaje ka abin ka."
yace To. yashiga mota in da tuni malamin ma yakoma cikin makarantar.
shiko Ahmad a hankali ya isa jikin motar sa ya shige ciki...
Da misalin karfe 12
a hankali na mike na shige bayi wanka nayi haÉ—e da É—auro al'wala nafito,nashirya cikin wani doguwar rigar atamfa pauda da man lip kawai na goga sai turare dana fesa a jikina,
a hankali na isa jikin window labulen window'n naÉ—an janye shi gefe tare da zuge glass.
ido na kurawa furannin da suke ta kaÉ—a wa gwanin ban shawa,
idanuna na sauke can bakin get jin karar buÉ—e get É—in, da murmushi nake kallon kofar,
dan nasan su Naseem ne suka dawo, É—an gimtse annurin fuska ta nayi ganin ba motar kai su makaranta bane wata motar ne daban ta shigo.
a sannu motar ta isa ta gyara parking a gefen farfajiyar gidan,
an É—au tsawon minti 10 kafin aka buÉ—e motar,
ido na waro cikin tsananin mamaki da shiga shoc ganin wan da yafito daga cikin motar, cikin matukar kufula nake kallon sa yayin da yazaga É—aya gefen ya buÉ—e, sai ganin Naseem da Nasmah nayi sun fito daga cikin motar suna ta washe ba ki.
"What! me nake gani haka, yaran da nasa a canza musu makaranta domin sa wai bin su yakuma yi?."
cikin matukar ɓacin rai nasaki labulen da sauri na juya nafita a ɗakin na nufi kasa,
da sauri na ke sauka har ina haÉ—a step cikin hanzari nakarasa sauka nayi waje da sauri.
Suna tsate jikin mota sai zuba masa surutu suke shiko sai binsu da murmushi mai haÉ—e da dariya yake,
tun kan na karaso in da suke nashiga faÉ—in
"Kai malam wai meye hakan ne, wai meye gamin ka da yaran nan ne kam?!."
dai-dai lokacin na iso in da suke, kugu na rike cikin masifa nacigaba da faÉ—in
"Meye da lilin ka na wani shishige musu da kake kana ta wani cusa musu
wani ra'ayi meye nufin ka da su?."
maganar nake a tsai-tsaiye kuma cikin É—aga murya cikin masifa nakuma faÉ—in
"Bana bukatar wani ya raɓe su da manufa irin naka kagane ko malam?."
tun da na fara maganar ido kawai ya zuba min batare da yace komai ba, idanun sa kan lip É—ina, a sannu yaÉ—an yi baya ya jin gina bayan sa jikin mota hannayen sa ya sarkafe a kirjin sa, harshen sa yaÉ—an zuro waje yalashi pink lip É—in sa,
har lokacin fuskar sa na É—auke da murmushi wan da dimple suka daÉ—a kawata annurin fuskar sa.
cikin kuma É—aga murya na dubi su Naseem nace
"Idan baku wuce kun shiga ciki ba na rantse sai na ɓaɓɓala yaro anan gurin ku wuce mutafi nace!."
nafaÉ—a ina nuna musu hanya.
Nasmah tace "Mommy ja mu jo."
ido na waro wato ma na jira su kenan sai sun gama abun da suke.
shiko wani murmuahi yakuma sakewa.
tsayuwar sa ya gyara tare da duban yaran kana ya mai da duban sa kai na sannan yafara magana
"Zaki ɓalla su?."
ya faÉ—a tare da kuma sakin wani murmushi kana ya É—an sun kuya yarage tsawon sa dai-dai tsawon yaran ya dubi ko wannen su yace
"Kuje ciki ayi muku wanka kuci abinci ku kwanta ku huta kuyi bacci idan kun tashi kuyi karatu gobe zan tambaye ku karan tun da kukayi kun ji ko?."
kai suka gyaÉ—a masa suna faÉ—in
"Tom." yace "Yauwa to maza a je ciki."
Naseem yace "Daddy dakajo anjima?."
kai yagyaÉ—a yana mai cigaba da wannan murmishi wan da kamar da shi aka gina fuskar sa yace
"Sosai ma zan zo mana."
na amsa cikin harshen larabci nace
"Oh kai Ukhtee ina kika aje wayar haka ina ta kiranki baki É—aga ba?, ko yanga kike min an ce miki ni saurayin kine."
dariya tayi tare da faÉ—in
"Saurayi kuma haba dai kedai wayar tana bedroom ne nikuma ina parlour, nama shigo É—aukar abune cikin É—akin naji wayar tana ring, ai da haka zaki ta kira ma ban sani ba, ya kuke ina yarana suke?."
"Lafiya lau duk muna lafiya, yaran ki suna can gurin Bappa sunki biyo ni suna can suna damin sa da surutu, ni nagaji da hirar ne nadawo side É—ina naÉ—an huta suna can."
larabcin nake ina ta haryaÉ—a shi.
dariya tayi jin yan da nake ta kwamusa larabcin, tace
"Oh kin dawo kasar ku yaren kasar ku yana so ya korar miki da yaren kasar muko?."
nima dariyar nayi tare da faÉ—in
"Ashe kin gane inata yi da kyar amma fa su Naseem sunanan da shi a bakin su domin makarantar isilamiyyar su larabci zalla ake, shi yasa yake nan zaune a bakin su."
tace "Kai naji daɗi wlh gara ai su zauna da larabcin a bakin su, ke kizauna da yaren kasar ku tun da shi kika zaɓa."
nace "To ya zanyi mahaifa ta dole naso yare na ke ma ba kina son yaren kiba?."
tace "Sosai ma."
"Oh to shine nima baki so naso nawa yaren."
mukayi dariya. hira kukayi tayi sosai da Ukhtee wani maganar idan nayi ita zata gyara min shi dan larabcin bai gama nuna baki na ba.
sai can da jinawa mukayi sallama.
Yau Monday kamar yan da nasa ba na rako su Nasmah gun mota, Yakubu dake goge motar yayi saurin buÉ—e motar nasaka su ciki,bayani na yiwa yakubu kamar yan da mukayi da shugaban makarantar su idan sun je za'a haÉ—a su da wani domin yayi musu jagora zuwa É—aya makarantar.
ina tsaye ina É—aga musu hannu har suka fita...
Kai tsaye Yakubu yaÉ—au hanyar makarantar, kamar koda yaushe hira yake da yaran yanata washewa da dariya kamar yan da suma suke ta washe baki.
suna isa bakin get É—in makarantar yayi parking yafito, kana ya buÉ—e musu suka fito, suna fita suka shige cikin makarantar direct office suka nufa daga nan aka haÉ—a su da wani malami da zai kai su É—aya makarantar, suka fito tare.
suna fita bakin get É—in school É—in,
wata lafiyayyi zazzafar mota tayi parking a gefe, tun kan motar ta kakarasa parking Naseem yafara murna yana faÉ—in
"Laa ga Daddy yazo laa ga Daddy yazo."
Nasmah ma kuwa ihun murna ta sake tare da sa gudu sukayi gurin motar.
da sauri ya buÉ—e motar ya fito yaware hannayen sa ai ko da gudu suka shige jikin sa ya rungume su, duk suka saki dariya har dashi, kana ya mike yashiga É—aga su yana cillasu sama sai kya-kya ta dariya suke.
sai da yayi wa kowannen su haka har sau uku kana yadire su kasa,
Yakubu ya karaso in da suke yana washe baki da faÉ—in
"Ranka shi daÉ—i barka da war haka."
amsa wa yayi fuska a sake sai dai gaba É—aya hankalin sa na kan su Nasnah da suke ta zuba masa surutu.
shima wannan malamin da aka haÉ—o su da shi ya karaso yana faÉ—in
"Barka da zuwa yellaɓoi."
yace "Yau wa, yaya ji da É—aliban?."
malamin yawashe baki tare da faÉ—in
"Muna kai kam."
yace "Masha Allah."
malamin ne ya dubi yakubu da kuma yaran yace
"To muje ko."
yayi maganar yana duban motar su.
sai a lokacin Ahmad ya É—ago da kallon sa kan yaran yadawo da shi kan su Yakubu kana yace
"Ina kuma za'a je ba makaranta za'a shiga ba?".
yayi maganar yana shafa kan su Naseem.
malamin yace "A'a zamu tafi da sune É—aya makarantar mu."
duban sa Ahmad ya kuma da alamun tabbayoyi É—auke a fuskar sa,
kana yace "Wacce makarantar kuma?."
yace "ÆŠaya daga cikin makarantar mu ne za'a mai da su."
da fuskantar mamaki Ahmad yace
"Har sun gama wannan makarantar ne da za'a tura su wata makarantar daban?."
kai malamin ya girgiza tare da faÉ—in
"A'a ai za'a sauya musu makarantar ne anyi musu transfer can ne."
É—an shiru Ahmad yayi kana yace
"Malam É—in yana ciki?."
kai malamin ya gyaÉ—a tare da faÉ—in
"Eh yana ciki." yace
"Okay to muna zuwa." yafaÉ—a tare da gyara rukon Naseem da Nasmah a kowani hannun sa guda, ya janyo su suka shige cikin makarantar.
Malamin ya dubi Yakubu dake ta washe baki yace
"Wai nikam da ma Æ´aÆ´an Ahmad Tijjaji Sabil ne kake kawowa makaranta?."
Yakubu ya daÉ—a washe baki yace "A'a Æ´aÆ´an me *HAM'NAS* Company ne fa."
"Au Æ´aÆ´an mai *HAM'NAS* Company ne to shi Ahmad Sabil dangin su ne? lallai Allah mai yin yan da yaso yahaÉ—a family guda da tarin dukiya."
Yakubu yace "Eh Æ´an uwa ne."
yafaÉ—i hakan ne kawai dan bashi da amsar bashi, dan shi kansa bai isa yace suna da dangan taka ko basu da shi ba, a matsayin sa na mai ai kin gidan ba lallai dole yasan dan gin gidan ba, san nan kuma baya so ya disga kan sa gaban malamin, ko ba komai shi ma za'a rika yi masa kallon wani...
suna nan tsaye
zuwa can Ahmad yafito shi kaÉ—ai batare da yaran ba.
ido suka zuba masa ganin yafito shi kaÉ—ai, yakaraso in da suke, duban malamin yayi tare da faÉ—in
"Ka koma kacigaba da koyar da É—aliban ka, kai kuma ka koma gida ka dawo da wuri ka É—au ke su."
yakara she maganar da duban Yakubu.
Yakubu yace
"Ranka shi daÉ—e hajiya tace na tsaya sai mun kai su kafin na komo gida."
Yace "Kar ka damu kaje ka abin ka."
yace To. yashiga mota in da tuni malamin ma yakoma cikin makarantar.
shiko Ahmad a hankali ya isa jikin motar sa ya shige ciki...
Da misalin karfe 12
a hankali na mike na shige bayi wanka nayi haÉ—e da É—auro al'wala nafito,nashirya cikin wani doguwar rigar atamfa pauda da man lip kawai na goga sai turare dana fesa a jikina,
a hankali na isa jikin window labulen window'n naÉ—an janye shi gefe tare da zuge glass.
ido na kurawa furannin da suke ta kaÉ—a wa gwanin ban shawa,
idanuna na sauke can bakin get jin karar buÉ—e get É—in, da murmushi nake kallon kofar,
dan nasan su Naseem ne suka dawo, É—an gimtse annurin fuska ta nayi ganin ba motar kai su makaranta bane wata motar ne daban ta shigo.
a sannu motar ta isa ta gyara parking a gefen farfajiyar gidan,
an É—au tsawon minti 10 kafin aka buÉ—e motar,
ido na waro cikin tsananin mamaki da shiga shoc ganin wan da yafito daga cikin motar, cikin matukar kufula nake kallon sa yayin da yazaga É—aya gefen ya buÉ—e, sai ganin Naseem da Nasmah nayi sun fito daga cikin motar suna ta washe ba ki.
"What! me nake gani haka, yaran da nasa a canza musu makaranta domin sa wai bin su yakuma yi?."
cikin matukar ɓacin rai nasaki labulen da sauri na juya nafita a ɗakin na nufi kasa,
da sauri na ke sauka har ina haÉ—a step cikin hanzari nakarasa sauka nayi waje da sauri.
Suna tsate jikin mota sai zuba masa surutu suke shiko sai binsu da murmushi mai haÉ—e da dariya yake,
tun kan na karaso in da suke nashiga faÉ—in
"Kai malam wai meye hakan ne, wai meye gamin ka da yaran nan ne kam?!."
dai-dai lokacin na iso in da suke, kugu na rike cikin masifa nacigaba da faÉ—in
"Meye da lilin ka na wani shishige musu da kake kana ta wani cusa musu
wani ra'ayi meye nufin ka da su?."
maganar nake a tsai-tsaiye kuma cikin É—aga murya cikin masifa nakuma faÉ—in
"Bana bukatar wani ya raɓe su da manufa irin naka kagane ko malam?."
tun da na fara maganar ido kawai ya zuba min batare da yace komai ba, idanun sa kan lip É—ina, a sannu yaÉ—an yi baya ya jin gina bayan sa jikin mota hannayen sa ya sarkafe a kirjin sa, harshen sa yaÉ—an zuro waje yalashi pink lip É—in sa,
har lokacin fuskar sa na É—auke da murmushi wan da dimple suka daÉ—a kawata annurin fuskar sa.
cikin kuma É—aga murya na dubi su Naseem nace
"Idan baku wuce kun shiga ciki ba na rantse sai na ɓaɓɓala yaro anan gurin ku wuce mutafi nace!."
nafaÉ—a ina nuna musu hanya.
Nasmah tace "Mommy ja mu jo."
ido na waro wato ma na jira su kenan sai sun gama abun da suke.
shiko wani murmuahi yakuma sakewa.
tsayuwar sa ya gyara tare da duban yaran kana ya mai da duban sa kai na sannan yafara magana
"Zaki ɓalla su?."
ya faÉ—a tare da kuma sakin wani murmushi kana ya É—an sun kuya yarage tsawon sa dai-dai tsawon yaran ya dubi ko wannen su yace
"Kuje ciki ayi muku wanka kuci abinci ku kwanta ku huta kuyi bacci idan kun tashi kuyi karatu gobe zan tambaye ku karan tun da kukayi kun ji ko?."
kai suka gyaÉ—a masa suna faÉ—in
"Tom." yace "Yauwa to maza a je ciki."
Naseem yace "Daddy dakajo anjima?."
kai yagyaÉ—a yana mai cigaba da wannan murmishi wan da kamar da shi aka gina fuskar sa yace
"Sosai ma zan zo mana."