← Book details Bibiyata Akeyi Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 85 OF 87

Sashe 85

Bibiyata Akeyi Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read

Marsahall har shashinsu ya zarce da hannunsa riqeda na *hanna*," zaunarda ita yayi bakin gado sannan ya canja kayansa daga na sojiji zuwa, ainihin shadda geznah, jamfanne amma batayi girma sosai ba, links yad'auko yana k'okarin sakawa *hanna* tataso takar6a sannan taaaka masa, bud'e wadrop d'in tayi tad'auko hula tasaka masa, juyawa yayi yakoma kan gado yakwanta, kallonsa tayi tace ba futa zakayi ba, girgiza kai yayi sannan yace," nikam bbu yanda zanje, ina zaune dake agida, karasowa tayi sannan ta kwanta agefensa tace," duk wannan kwalliyar tawace kenan?" ke kad'anki ma kuwa yataba amsa." murmushi tayi, ba'a dad'eba kiran labba yashigo wayan marshall yana d'auka ko sallama batayiba tace ya yareema plz kafad'am sis tadawo, dariya tabashi yace labba ko gaisuwa bbu rabonki raki nemeni tun yaushe, fushi kikeyi dani kenan?" toh bazan fad'a ba, tunda yaune kikasan amfanina, dariya tayi sannan tace aii bama saika fad'aba yanayin yadda kake magana yanunamin, tana fad'in haka takashe wayarta tafita neman visa."
Karima ne zaune awani garden, tun d'azu take jiransa, bai isoba gashi yanzu bataso sutafii batareda tatafi tasanar dashi yadda zaai sameta, ba gashi ta tabbata yanzukam anata jiranta, ranta bbu dad'i tatashi zata tafii," hango motarsa tayi yayi parking nufota yayi tayi, bata tsaya ya k'araso wajanta ba tayi saurin ajiye masa wata farar takarda, tashige adai-daita dinda yake jiranta." bai bitaba dan yasan ba tsayawa zatayi ba, k'arasawa yayi yad'auki takardan data ajiye, d'in sannan yajuya tana zuwa kuwa tasamuu ita kad'ai ake jira dasaurii tashiga, taduko abunda zata buk'ata tafito abida kam ta dad'e da shiga mota itada twins, da kabir, karima itama tashiga motar suka, nufiii airport, duk saita kejin bbu dad'i, batajin zata iya rabuwa da mama, jitakeyi yanzu basuda mahaifanda suka fisu ita kanta tasan cewa bbu wanda, zairiqesu kwatankwacin yadda mama ea sauran mutanen gidan suka riqesu, ashe ba ita kad'ai take wannan zullumin ba, su kansu y'an uwanta Abunda ke cinsu arai kenan," haka suka isa airport, ran karima cike fall da tunanin mutumin da batasan koshi wayeba, bata ta6a bashi damarda ko sau d'aya zaiyi magana da itaba,"
Amma wannan sak'onda tabar masa ta tabbata, har indai dagaske yadda yake fad'in yansonta akullum saidai bata fitaba yana bibiyar rayuwarta, to tabbas idon son gaskiyane zai nemeta."
Daganan jirginsu yad'aga zuwa kano."

Kilishi ta firgici tadawo gida, ad'aki tasamu intisar ta kulle k'ofa, bugawa tahauyi kamar zata 6alla kofar, dasaurii intisar tataso ta bud'e kofar, ganin kilishi ahaka yasata tsorata tun daga kofa tafara tambayarta kan cewa lpy kuwa taganta haka, kilishi tace ina kuwa lpy er nan zama tayi bakin gado ta lalu6o number din hajiya hadiza takira, tana d'auko ko sallama bbu tace hajiya komai ya6aci, kinaji sharad'in daya bani cewa idan yayi aiiki har indai aikin bai tafii dai-dai ba to tabbas zanmutu, idan kuma ba'ayi aikin ba to tabbas zan haukace, nikuma bazan iya daukab risking haukacewa ba," ya tabbata har indai banaso nayi hauka sainaje nafad'a musu duk wani abunda na aikata kafinnan da gobe," ta cikin wayar hajiya hadiza tace toh nikuma meye nawa aciki kafin ayi aikin ainafad'a miki cewa akwai sharad'i kikace kinji kin dauka dan haka zaiki za6a acikin uku diff takashe wayanta."
Cire kwalin kanta tayi, intisar dake gefenta tace na shiga uku umma yaya zamuyi nimaa bansaniba, tabata amsa atakaice,"

Wajen k'arfe uku su ammah dasu karima suka iso, kai tsaye shashin ummii aka wuce dasu, zuba idanuwa sukeyi kawai koda cewa zasuga *hanna* amma shiru sai jaririn dake hannun afeeya, amma ne bakinta yakayin shiru tace, nikam ina d'iyata, idanuwana suna bidar ganinta, bakina yakasayin shiru karimace tace wallhy nima tun d'azu nake zuba idon ganinta, murmushi ummii tayi sannan tace, barina kirata d'aga wayanata tayi takira layin marshall," karar wayane tatashesu daga bacci mqi.nauyi daya daukesu, daukan wayan yayi ganin ummi yasashi saurin miqewa ya amsa," katuro *hanna* yanzu ammanta tazota." dama wayar a speaker take hanna tanaji da gudu tamiqe tayi waje, girgizakai marshall kawai yayi yana murmushi,"
*Hanna* tana isa da gudu tafad'a jikin ammma murna kamar tayi yaya, haka tayi farin cikin ganinsu karima sosai."
Nan aka shiga jajanta maiyafaru, kowa sai alhini yakeyi, kowannen cikinsu yakwana da zullumin abunda zai faruu gobe mafii yawancinsu basuyi bacci ba, sun kwana sunakai kukansu wajan ubangijinsu,"

Washe gari da sassafe *hanna* dasu karima suka wuce court tareda marshalll" anan sukarima suka kalli yayarsu rauda wacce take kasar waje tana aure," marshall ne yasanarda itaa cewa k'annenta suna raye."
Sosai tayi murnar ganin k'annenta hadda kukan murna."
Bawata shari'a mai tsayi akayiba kasancewar marshall yad'ade da gabatarda shaida, basuda wani abunda zasu kare kansu," Mafii ywancinsu an yanke musu hukuncin kisa yayinda wasu daga ciki aka d'auresu rai da raii, ayau su karima sunyi farin ciki duk da kasancewar bawai angabatarda sharia akan mahaifansu da aka kashe bane tunda bawai sunada wat kwararriyar shaida bane, amma hakan yayi mata dad'ii tunda sunga, wanda sukeson gani awulakance."
Haka suka tattaro suka dawo gida kowannensu cikeda farinciki."

Kilishi ce zaune ad'aki tarasa wacce shawara zatabi, tarasa mekeyi mata dad'ii." shin tatashi taje tasanar dasune komai zai biyo baya ya biyo kokuma tajira tagani koda gaske boka yakeyi mata."

To be continued

Ur's
Z33iiyyb3rw3r
[25/10, 01:50] Zaynab M Bawa Fbk: *BIBIYATA AKEYI*

*بسم الله الرحمن الرحيم*

Writing by
*©zaynab bawa*
*(Z33iiyyb3rw3r)*

_Like my page on Facebook=zaynab BAWA novels_

الحمدالله

*Alhamdulillah en uwa barkanmu da sallah, Allah ya mai-maita mana* عيد مبارك

*Page 100*
Chapter 85 · 0% Book details