← Book details Bibiyata Akeyi Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 5 OF 87

Sashe 5

Bibiyata Akeyi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Juyowa tayi itama cikin farin ciki takara hugging dinta,,,,,,,,,,,,,,,,, Koda ba'a fada bah kallo daya zakayi musu ka gwano farin cikin dake tattare dasu,,,,,,,,,,,,,

Gyaran muryan baba ne yadawo dasu cikin hankulansu,,,,,,,,,,,,
To yaran mama sun hadu Sai wani farinciki da annashuwa kukeyi koh daga zuwanki Kinga yar uwarki,,,,,,,, koh azo agaishe da baba gashi Yana shirin Fita office,,,,,, mama ce ta amshe maganan da cewa au danma bakaji meh jiya tacemun ba,,,,,,,,,,,,
Wai meshiga tsakanin Yaya da kanwa zaiji Kunya,,,,,,,,, Dariya duka suka saka daga baban Har anty hajja da zuwanta kenan,,,,,,,,,,,,,,,,, toh nidai nafita sai nadawo tukunna ma gaisa cewar baba sannan yasakai yafice,,,,,,,,,,,,

Daki suka nufa dukansu,,,,,,,,,,,,,, sai farin ciki sukeyi
Sai da suka shiga ne mama tarufe ta da fada,,,,,,,, kancewa menene dalilinta nakin fada musu tana hanya aiko ba komai ma tayaki da addu'a wannan tafiya Bata wasa ba ga Yara aiko abincii matana dar Miki,,,,,,,,,,,,, mama aitoh bebaci bah tunda Ga wannan beb din kawae tashiga kitchen tadafa mana,,,,,,,,,,,,,,,,,

Cikin farin ciki *Hanna* tatashi da niyar zuwa ta daura musu abinci ,,,,,,,,,,,,,, kitchen da nufa tafara girka musu abinci cikin dan kankanin lokaci,,,,,,,,,,,,,, tagama hada musu breakfast,,,,,,,,, domin itama bawae tayi Karin kumallon bane,,,,,,,,,,,

Gama kimtsa komai tayi sannan takai musu falo ta ajiye musu komai,,,,,,,,,,,,,
Sannan tadawo tazauna,,,,,,,,,,, jawo yarinyar anty hajja tayi tazaunar da ita bisa Kan cinyarta,,,,,,,, duk da bawani sabawa sukayi da yaran anty hajja sosai ba sakamokon nisan wurin rayuwa dasukee,,,,,,,,, Amma tasan dasu ebe Mata wata kyawar,,,,,,,,,,,, Dan anty hajja takan Dan dade kafin takoma,,,,,,,,

Zama sukayi sukaci abinci sukayi nakk Kamar babu wata damuwa atattare da dasu,,,,,,,,,,,,,,,
Sai Bayan sungamacin abinci ne anti take tambayan cewa koh suna tattare dawata damuwa née????? Mama ne tafara Bata labarin abinda yake faruwa Dan kokadan bataji zata iya boyewa yarta damuwar taba,,,,,,,,,,,,,,,,

Tashi *hanna* tayi tashige Daki tabar mama tana Bawa Yaya hajja labarin,,,,,,,,,,,,,,

Wajan wayarta tanufa dake Kan bed side drawer,,,,,,,,,,,,,,,
Daukan Wayan tayi missed calls tagani bbu adadi wadda duk yawancinsu na Amira neh sai 3 miss calls na najeeb,,,,,,,

Zama tayi agefen Gadon tana tunani shin Kota kirashi ne kokuma tafasa,,,,,,,, Bata Gama yanke shawara ba,,,,,,,,,,, taji muryan antyy tana kwala Mata Kira,,,,,,,,,,,,

Tashi tayi cikin nutsuwa ta nufi falo,,,,,,,,,, wurin anty tanufa tazauna,,,,,,,,,,, hanunta anty tarike sannan tafara magana cikin murya medauke da tashin hankali acikinta,,,,,,,,,,

*Hanna* meyasa Daki boye mana wannan lamari kinsan wannan ba karamar matsala bane,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,
Shin kina yawan mafarki na tsoro ne *Hanna* da kanta ke sunkuye tana wasa ta yatsun hannunta ta girgiza Mata Kai,,,,,,,,,,,,,,,, toh kokuma kina mafarkin kin haihu Kara girgiza Kai *hanna* tayi,,,,,,,,,,,,, baki taba mafarkin ana saduwa dake ba,,,,,, anty takara ce Mata jefo Mata wata tambayar,,,,,,,,,,,,, cikin Jin kunya takara girgixa Kai,,,,,,,,, kifadamana gaskiya domin samun mafita dagowa tayi,,,,,,,, ta kalli anty sannan tace Allah duk abinda nafada gaskiya ne,,,,,,,,,,,,,,,,,,,

Shiru mama da anty sukayi Dan sunkasa fahimtar yadda wannan lamari ya dosa,,,,,,,,,,,,,,,,,,

Anty ne tayi karfin halin cewa wannan lamari da daure Kai yake,,,,,,,,,,,,,,, Amma bbu abinda yafi karfin Allah muci gaba da Addu'a in Sha Allah zamuci wannan jarabawar danna tabba ta wannan jarab tace da ubangiji,,,,,,,,,,, Kuma in Sha Allah damu cinye wannan jarabawar

Numfashi mama tasauke sannan tace in Sha Allah da Allah muka dogara kuma damu dage daga neman tsari daga wajansa,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,

Rurin da wayar Hanna tadauka ne yasasu saurin juyawa suna kallon ta shiru tayi Kamar baxata dauka ba Dan warning din da aka Mata cikin mafarki Har yanxu Yana yawo akwakwal warta,,,,,,,,,,,,,,,,

Kallon ta anty tayi tamata alamu da idoh kancewa ta amsa wayar,,,,,,,,,,,,,,,, amsawa tayi hadeda karawa akunnen ta,,,,,,,,,,,,

To be continued

Ur's z33iiyyb3rw3r

BIBIYATA AKEYI

Bismillahirahmanirrahim

Writting by
Zaynab Bawa (z33iiyyb3rw3r)

My first novel

Page 10

*
Alamu anty tamata da idoh Akan tadauki wayar,,,,,,,,,,,,,,,,,,
Dauka tayi hadeda karawa akunnenta,,,,,,,,
Sansanyar muryarsa ne tadaki dodon kunnenta,,,,,,,,,,,, sanda ta lumshe idoh Dan wani sanyi ne yaratsa zuciyarta jitayi kaman Wanda tashekara bataji muryan saba,,,,,,,,,,,,,,,,,,
Wani irin sonsa ne yakara shiga zuciyarta,,,,,,,,,,,
Jitakeyi Idan aka rabasu kaman ana shirin rabata da rayuwar ta NE,,,,,, ,,,,,,,,,,, Dan haka takeji
Bazata taba Bari ayi nasara akansu ba
Hello,,,,,, Hello,,,,,,, saida yayi sau biyu kafin yadaawo da ita daga tunanin data Lula,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,

Kallon anty hajja tayi sannan takalli mama,,,,,,,,,,,,,,,,,, duk sun zuba Mata idoh jira sukeyi suji mai za ta fada,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,da gudu tatashi tashige daki tana kyalkyale Dariyah ,,,,,,,,,,,, tana shiga daki tayi saurin Kara wayar akunnenta Dan azatonta ma wayar ta yankeh,,,,,,,,,,,,,,,,, sallama tayi ajiyar zuciya yasauke,,,,,,, sweety namiki laipy ne nayi ta Kiran wayanki baki daukaba kuma yanxu nakira kinki magana,,,,,,,,,,,,,,,,,,, wani dadi ne ya maimayeta Sai hamdala take yiwah ubangiji,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,, dama akwae ranan da Allah zai nuna Mata randa za'akirata da suna mai dadi haka,,,,,,,,,,,,,, domin itah harta cire rai amma dayake ba'acire rai da rahamar Allah Sai gashi yamata zabi nagari,,,,,,,,,,,,,,

Masu karatu kada kuyi zaton waiko *hanna* tadade bbu aure ne,,,, ah ah,,, Dan kwata kwata Baza tafi shekaru Sha Tara bah,,,,,,,,,,,, Amma ku kiyasta yanda mace dataji ace tuntasowar ta ace bbu Wanda yataba zuwa wajanta da Susan Yana santa,,,,,,,,,,,,,,

Abinda mugun mamaki duk munin mace bata rasa masoyi,,,,,,,,,,,,, ballanta ita *hanna* datana da kyawunta dole abin zaida meta daga itah Har mahaifanta kuwa,,,,,,,,,,

Kara katseta yayi sweety bakya ji nana,,,,,,,, um inaji mah,,,,,, huh,,,,, shine kika kyaleni,,,,,,, sorry toh,,,,, OK yawuce amma meyasa dazu kika ki daukan kiran,,,,,,,,, farko nadau kina school kuma naje wata Amira Wai tace ita friend dinki ne tashaida min baki zoba so shine hankali na ya tashi,,,,,,,,,,,, hope komai lafiya,,,,,,,, lafiya klau kawae Dai anty ne tazo ninama manta da phone Dina,,,,,,,,,, haba shiyasa naji gabaki daya kina cikin farin ciki,,,,,,,,,,,
Toh yanzu kawae ni danzo anjima kibani address,,,,,,,,,,, lahhh rufamin asiri Dan Allah,,,,,,,,,,,,,,,,, batarai yayi kaman Wanda take ganinsa,,,,,,,,, dalilin ba kyasona shiyasa bakiso nazo yanda kike koh????? Marai raice murya tayi,,,,,,,,, No bafa haka nake nufi ba,,,,,,,,,,, to me kike nufi in ba haka bah,,,,,,,,,, Allah baban mu zaiyi fada,,,, me yasa zaiyi fada toh?????? Aishi se'an tambayeshi kafin afara zuwa hira wajen yarsa,,,,,,, mehakan yake nufi kenan,,,,,,,, cikin fargaba da zullumin abinda zaije yazo Dan batasan ya zai dauki lamarin ba,,,,,,, Ina nufin saida izininsa ake hira da yarsa,,,,,,,,,,,, wani dadi ne yamaimaye masa rai donko ba komai shi bada wasa yazobahh,,,,,,,,,,, kuwa yanaso,,,,,,,, manya sushiiga maganar tunda wuri,,,, Kara matse fulon dake kirjin sa yayi,,,,,,,,,,,,,

Da mamakinta cikin farin ciki taji Yana cewa,,,,,,,,,, barin je insamu Abba yanzu Dan ABARI YA HUCE SHIKE KAWO RABON WANI littafin (sumayya Abdulkadir),,,,,,,,,, nikuma bazan Bari kizama rabon wani bahh,,,,,,,,,,,, kantayi magana diff,,,,,,,,, yakashe Wayan,,,,,,,,, dago wayan tayi sannan tabita da kyaya taccen murmushi,,,,,,,,,,,,,,

================

MASARAUTAR
KANO

Kiliishii,,,,,,,,,, ne ta kishin Akan wani tuntu dakagan shi kasan na Gidan sarauta ne Dan bako wani irin tuntu bane da'ake samu ako'inah,,,,,,,,,,,, kishin gideh take,,,,,,,,,,,,,,, wata budurwace Wanda Baza tafi kimanin shekaru ashirin da hudu ba 24 kykkawace sosae fara sol ga dara daran idanuwanta Masu rikita mutane tanada tsayi sosai Ga hips boobs dinta kamar wanda suke shirin fasa yar yaloluwar rigar dake jikinta,,,,,,,,,,,,,,

Magana takeyi cikin tashin hankali,,,,,,,,,,, wallahy momy Idan ban aureshi ba bazan Bari wata ta aure shi ba,,,,,,,,,,,,, idanu wanta ne yacicciko taci gaba da cewa,,,,,, inason sa inasonsa mumy kitaima min yanzu ko wayansa nakira baya dauka,,,,,,,,,, tun kafin nayi hauka kawae ku aura min shi,,,,,,,,,,, aiba shi ya haifi kansa zebi umarninku,,,,, ,,, na tabba ta idanna aure shi zansashi yasoni,,,,,,,,,,, duk wani girman Kai dayake ji dashi sayya sauke shi,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,, Kai niko bazai Soni ba Allah sanda nake masa ya ishemu rayuwa,,,,,,,,,,, magana takeyi kamar me tabin hankali,,,,,,,,,,,,,,,

Kiliishii,,,,,,,,,,,, Wanda randa ke kuna zuciyarta kamar tafito kasa tafado haka take jinta,,,,,,,,,, Dan taki jinin abinda zai bata ran tilon yar yar uwartata ,,,,,,,,,,,,,

Kiyi shiru intyy nah Sai nasan yadda nayi mai martaba ya amince da auranku,,,,,,,,,,,, Danni ma hankali na zaifi kwanciya bazanso ace wannan dumbin mulki da dukiya yafita ahannun mu ba,,,,,,,,,,, ki kyale komai a hannu na Abdallah Dani yake zancehhh,,,,,,,,, Bai Isa ya wulakanta ki nabarshi bah,,,,,,,,,,, nide narufo musu kofa nace ta Allah bata Kuba Dan duk sharrin ku Abdallah yafi karfinku danshi da Allah yadogara,,,,,,,,,,

===============

Bayan wayan ta katse neh takira Amira sukasha hira,,,,,,,,,,
Wanda Har yasa amira yin mamaki,,,,,,,,,,,, Dan tadade rabon da taji tana farin ciki haka,,,,,,,,, beb wai wani albishir ne haka najiki cikin farinciki,,,,,,,,, um akwae labarae dayawa kede daga school kibiyo gidanmu,,,,,,,,,,,,,,,,,
Kisha story,,,,,, OK beb ganinan zuwa,,,,,,, toh saikin zo,,,,,,,,,,,,,,,,, sallama sukayi,,,,,,,,,,, sannan taci gaba da yin game awayanta (cooking fever) tanasan game din sosai Dan Yana ebeh Mata kewa,,,,,,,,,, kasancewar duk yayyun ta Wanda suka fito ciki daya sunyi aure,,,,,,,,,,,,,,

Babban Yaron anty hajja ne yashigo Dan kimanin shekaru Sha daya,,,,,,,,,,,,, ummah wai kizo inji mamin mu tana falo,,,,,,,, toh cemata ganinan zuwa,,,,,,,,,,,,,,,,,

To be continued

Ur's
Z33iiyyb3rw3r

BIBIYATA AKEYI

Bismillahirahmanirrahim

Writting by
© _zaynab_ _bawa_
( _z33yyb3rw3r_ )

.

6s Maryam where are u???? Ga page dinki ya danno❤😊

Dedicated to u Maryam bawa luv u so much

Page 11

*
Fitah tayi tanufi falo,,,,,, Dan amsa kiran da anty take Mata,,,,,,,,,,,
Yawwa,,,,,,,,, zoki tayani cire wannan kayan gwamma in cirewa kowa nasa tun yanzu nahuta,,,,,,,

A'a anty gaskiya kibari kawae ba yanxu ba Danni bawani aikin da zanyi nagaji yanzu fah nagama yin break fast,,,,,,,
Juyawa anty tayi da mamaki takalli mama,,,,,,,
Mama yanzu haka kike barin yarinyar nan tayita zuba San jiki san ranta,,,,,,,,, Idan tayi aure to waye zairinga Mata aiki,,,,,,,,
Turo baki gaba tayi Allah ni Sai indauki mai aiki,,,,,,,,, mai aiki??? Anty ta maimaita da mamaki dauke a fuskar ta,,,,,,,,
ehh aini ba yar aiki akakai masa ba,,,,,,,, saurin katseta Anty hajja tayi,,,,,,,
Kulll karna karaji kinyi zancen yar aiki Dan bakisan hatsarin dake dauke da daukan yar aiki bane,,,,,,,,,,
Kirufawa kanki asiri daga ke Sai mijinki aiki ba gagaranki zaiyi ba,,,,,
Kehh to in takaice miki,,,, wannan yar aikin ta gidansu,,,, ogan abbansu Mamii (yar Anty hajja )aita aureshi daga hajiya tatafi umrah tadawo tasamu ya aure yar aiki,,,,,,,,

Tabb aikuwa da anyi tsiya Dan bazan yarda ba saidai yazaba,,,, koni ko itahh,,,,,,,,,,, Kehh da Allah ai maganin Bari Kar afara ai sayya rabu dake Idan idansa ya rufe akanta,,,,,,,,,,,
Chapter 5 · 0% Book details