Sashe 69
Bibiyata Akeyi Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
K'arfe takwas dai-dai *hanna* ta zumbula hijabinta tanufii shashin kilishii koda taje a palour tasameta, da fara'a, kilishii ta k'ar6eta sai riritata takeyii, itakuwa *hanna* taji dad'in hakan, kilishii ne tayi wata y'ar dariyar da kana kallonta kasan ta munafurcii ne tace, y'ata nashiga tashin hankali sosai, lokacin tafiyarsu yareema, gashi kuma kema kika shiga wani hali, ga baki d'aya hankalin mu atashe yake, mungaza sukunii, sunkuyarda kanta *hanna* tayi tace, ai gashi mundawo umma yanzu hankalin ku zai kwanta, wata dariyar kilishii tak'arayi tace ai kuwa y'arnan, yanzu munjii sanyii sosai." aff kinga na sha'afah tun d'azu nahad'a miki zobo akan zan aika miki tunda kinzo aisai ki tafii dashi tafad'a tana miqewa, wani irin kwad'ayine yazowa *hanna* gabaki d'aya yawunta ya tsinke, Allah Allah takeyi akawo zo6on tasamu tasha, Har wani had'iye miyau takeyii."
Da k'aton jug kilishii tadawo riqe ahannunta, ajiyewa tayi agaban *hanna*, cikin kunya *hanna* tace umma a'iina zan samu cup, inaso nasha ne," dasaurii kilishii takwala wa wata kuyanga kira, umarnii tamata data d'auko cup, bata dad'e ba kuwa tadawo hannunta riqeda cup, ajiyewa tayi agaban *hanna* sannan tanemi izini ta zuba mata, k'ar6a *hanna* tayi takafa bakin ta tahausha zuciyarta d'aya, sanda tashanye sannan tatshi zata fita, umarnii kilishii tayi da a d'auki jug d'in abita dashi, godiya tayi sosai sannan tafice."
Wata dariyar rainin hankali kilishii tayi tacce lallai wannan yarinya, shsshasha ce, kokad'an batasan mai sonta ba, inbanda abinki niceh zan miki zo6on? toko shi mijinnaki baikai wannan matsayinba, taja tsaki."
Itakuwa *hanna* tana komawa sashenta, da kad'an kad'an taringa shan zo6on harta shanye tass, dan wani irin kwadayin zo6onne yakamata."
Sanda tashanye kafin ta tuno bata ragewa Marshall ba, d'aga kafad'unta tayi🤷♀, sannan tace ohow, idan yazo zangaya masa." dan tunda yafita d'azu haryanzu bataga idanuwansa ba, shirye shirye bikkunan da za'ayi yasa Marshall baidawo gidaba Sai kusan 10:15pm." *hanna* na jiransa afalo dan yakanyii wuya ta iya bacci idan baikusada ita shiyasa take jiransa Yadawo." da sallama yashigo ta amsa masa tana murmushi, yana zuwa ya zauna kusada ita."
Sannu da dawowa yauwa cutie ya gidan?" Lafiya klau, ya ayyukan? klau cutie na, gaskiya yakamata abarmunkai ka huta haka, uhmm ainakusa fara hutuna, sai nayi months banfita ko nan da door ba, dariya *hanna* tayi sannan tace," kahuta Sai kayi wanka naga Kamar agajiye kake, kaman kinsani nagaji dayawa." yafii 30minute akwance a cinyanta, idanuwansa alumshe, amma Kuma ba bacci yakeyii ba." *hanna* na wasa da gashin giransa dake had'e waje d'aya, bud'e idanuwansa yayi yace dear nagama hutun zanyi wanka." ok tom tashi muje."
Bayan yafito awankane Har yayi shirin kwanciya, *hanna* ta dubeshi, afff namanta honey, naje nagaida umma, harta bani zo6o." gaban Marshall ne yayi mugun fad'uwa Jin ta ambacii zo6o, shikqnsa baisan dalilin fad'uwar gabanba." shiru yayi baice komaiba, Sai Bayan *hanna* takwanta Har bacci nashirin ebanta, cutie yakira sunanata, uhmm ta amsa alamun bacci yafara kamata." kinsha zo6onne?"
Uhmm nasha kayi hak'urii ban bar makaba amma gobe zanyi mana wani." I LOVE YOU, yafad'a tana k'ara gyara kwanciyarta, uhmm kawaii yace baik'arayin maganaba."
Kusan 3 nadare hanna ke kwance tana baccinta,
Shikuma Marshall Yana sallah, dan tunda *hanna* tafara way'annan irin abubuwan, bai iya bacci."
Bayan ya idarda sallan yazauna Yana addu'oii wani irin ihuu *hanna* takwala, tatashi tana ihuu tana riqe kanta, tana cewa honey zasu kashenii, gasuncan, wayyo Allah tak'ara sake wani ihunn, tana shirin sauk'a daga gadon, da gudu Marshall yayi kanta."
To be continued
Ur's
z33iiyybawa
*BIBIYATA AKEYI*
*بسم الله الرحمن الرحيم*
Writing by
*©zaynab bawa*
*(Z33iiyyb3rw3r)*
_Like my page on Facebook=zaynab BAWA novels_
_Join my group on Facebook= ZAYNAB BAWA NOVEL'S_
```Wani sahabi yace, rana mun kasance muna Sallah a bayan Manzon Allah (S.A.W) da Annabi ya dakko daga ruku'u sai ya ce Sami'Allahu Liman Hamidahu sai wani mutum daga cikin sahabbai yace Rabbana Walakal Hamdu, Handan Kasiran Dayyiban Mubarakan Fihi da aka gama sai Manzon Allah ya waiwayo sai ya ce Wanene ya fadi wannan sai mutumin yace Ni ne ya Manzon Allah sai Manzon Allah ya ce Naga Malaika talatin da "yan kai suna rigagato wazai rubuta wannan aiki yaje ya gayawa Allah.```
.
================
Page 83
*
Da k'aton jug kilishii tadawo riqe ahannunta, ajiyewa tayi agaban *hanna*, cikin kunya *hanna* tace umma a'iina zan samu cup, inaso nasha ne," dasaurii kilishii takwala wa wata kuyanga kira, umarnii tamata data d'auko cup, bata dad'e ba kuwa tadawo hannunta riqeda cup, ajiyewa tayi agaban *hanna* sannan tanemi izini ta zuba mata, k'ar6a *hanna* tayi takafa bakin ta tahausha zuciyarta d'aya, sanda tashanye sannan tatshi zata fita, umarnii kilishii tayi da a d'auki jug d'in abita dashi, godiya tayi sosai sannan tafice."
Wata dariyar rainin hankali kilishii tayi tacce lallai wannan yarinya, shsshasha ce, kokad'an batasan mai sonta ba, inbanda abinki niceh zan miki zo6on? toko shi mijinnaki baikai wannan matsayinba, taja tsaki."
Itakuwa *hanna* tana komawa sashenta, da kad'an kad'an taringa shan zo6on harta shanye tass, dan wani irin kwadayin zo6onne yakamata."
Sanda tashanye kafin ta tuno bata ragewa Marshall ba, d'aga kafad'unta tayi🤷♀, sannan tace ohow, idan yazo zangaya masa." dan tunda yafita d'azu haryanzu bataga idanuwansa ba, shirye shirye bikkunan da za'ayi yasa Marshall baidawo gidaba Sai kusan 10:15pm." *hanna* na jiransa afalo dan yakanyii wuya ta iya bacci idan baikusada ita shiyasa take jiransa Yadawo." da sallama yashigo ta amsa masa tana murmushi, yana zuwa ya zauna kusada ita."
Sannu da dawowa yauwa cutie ya gidan?" Lafiya klau, ya ayyukan? klau cutie na, gaskiya yakamata abarmunkai ka huta haka, uhmm ainakusa fara hutuna, sai nayi months banfita ko nan da door ba, dariya *hanna* tayi sannan tace," kahuta Sai kayi wanka naga Kamar agajiye kake, kaman kinsani nagaji dayawa." yafii 30minute akwance a cinyanta, idanuwansa alumshe, amma Kuma ba bacci yakeyii ba." *hanna* na wasa da gashin giransa dake had'e waje d'aya, bud'e idanuwansa yayi yace dear nagama hutun zanyi wanka." ok tom tashi muje."
Bayan yafito awankane Har yayi shirin kwanciya, *hanna* ta dubeshi, afff namanta honey, naje nagaida umma, harta bani zo6o." gaban Marshall ne yayi mugun fad'uwa Jin ta ambacii zo6o, shikqnsa baisan dalilin fad'uwar gabanba." shiru yayi baice komaiba, Sai Bayan *hanna* takwanta Har bacci nashirin ebanta, cutie yakira sunanata, uhmm ta amsa alamun bacci yafara kamata." kinsha zo6onne?"
Uhmm nasha kayi hak'urii ban bar makaba amma gobe zanyi mana wani." I LOVE YOU, yafad'a tana k'ara gyara kwanciyarta, uhmm kawaii yace baik'arayin maganaba."
Kusan 3 nadare hanna ke kwance tana baccinta,
Shikuma Marshall Yana sallah, dan tunda *hanna* tafara way'annan irin abubuwan, bai iya bacci."
Bayan ya idarda sallan yazauna Yana addu'oii wani irin ihuu *hanna* takwala, tatashi tana ihuu tana riqe kanta, tana cewa honey zasu kashenii, gasuncan, wayyo Allah tak'ara sake wani ihunn, tana shirin sauk'a daga gadon, da gudu Marshall yayi kanta."
To be continued
Ur's
z33iiyybawa
*BIBIYATA AKEYI*
*بسم الله الرحمن الرحيم*
Writing by
*©zaynab bawa*
*(Z33iiyyb3rw3r)*
_Like my page on Facebook=zaynab BAWA novels_
_Join my group on Facebook= ZAYNAB BAWA NOVEL'S_
```Wani sahabi yace, rana mun kasance muna Sallah a bayan Manzon Allah (S.A.W) da Annabi ya dakko daga ruku'u sai ya ce Sami'Allahu Liman Hamidahu sai wani mutum daga cikin sahabbai yace Rabbana Walakal Hamdu, Handan Kasiran Dayyiban Mubarakan Fihi da aka gama sai Manzon Allah ya waiwayo sai ya ce Wanene ya fadi wannan sai mutumin yace Ni ne ya Manzon Allah sai Manzon Allah ya ce Naga Malaika talatin da "yan kai suna rigagato wazai rubuta wannan aiki yaje ya gayawa Allah.```
.
================
Page 83
*