Sashe 75
Bibiyata Akeyi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yauma Marshall kamar kullum yana zaune, idanuwansa abud'e amma yanutsa cikin tunani, ummii ta dad'e akansa amma baisanda zuwanta ba, da d'an karfii Yanda zaijita, tace, yakamata karage tunani, dan zai k'ara haifar maka da wata illa ce, tashi yayi yakalleta sannan yace ummii ni tunanina d'aya yanzu awani hali take?"
Abun damuwar kenan ummii tace, sannan tace, amma in sha Allah tana kyyyawan hannu, Allah zai bayyana mana ita aduk yanda take."
Allah yayarda yace, sannan yakoma yakwanta, ya lumshe idanuwansa, ganin haka yasa, ummii tashi tashiga d'aki, dan tasan bawani abun zai k'ara cewa ba."
Tana shiga saiga intisar ban, kamar kullum, tazo tazauna akujeran dake facing nasa, tagaidashi dakyar ya amsa, sannan taci gaba da zaman kuramen da takeyi kullum, sanda yqjii kiran sallah yatashi yatashi, yabarta awajen sannan itama tatashi tafice. "
Kwance hanna take asaman carfet, ta danne cikinna ta, sosai kamar zaifashe, gashi dama cikin yafito sosai, sai murkususu takeyi, ahaka hussentu tashigo tasameta, dasaurii tak'arasa wajan ta, tana cewa haba bodd'i yanzu banhakanki kwanciya akan cikiinnan bane?"
Sokikeyi kiyiwa abunda ke cikinta illah?" sa hannu tayi tad'agota, amma firr *hanna* taqi d'aguwa, dan tayi nauyii cikinta yayi girma, juyawa tayi falo, tasamu, diddi tace, diddi bodd'i nanan tadanne cikinta, kuma zata iya yiwa abunda yake cikin illah, diddi tatasi tana cewa subhanallahi, kekuma baki d'agata ba? Diddi taki nefa, d'akin diddi da hussentu suka nufa."
Suna isa k'ofar tabud'e tashiga ihuu hussentu tasaka wanda yaja hankalin mutanen gidan, gabaki d'aya sukayi d'akin, jinine kebin *hanna* tako ina, ta fafasa glasses ta yayyanka jikinta, dasaurii ishaq yayi kanta tana ihuu, yariqota gamm, yad'auketa yayi hanyar mota da ita, duk mutanen gidan suka wuce hospital d'in."
Suna isa aka amsheta, treatment kawai aka mata, basu riqesuba, aka sallamosu, gida suka nufo dukansu."
Suna isowa Kuwa kowa yabud'e yafita inne ce takamo hannun *hanna* tana cewa, zonan er albarka, mutafii d'akina yanzu, acan zakina kwana, kin koma d'akina daga yau, kallo kawai sukabii inno dashi, basu ta6a Ganin taso wani mutum kamar yanda take nuna kulawarta akan *hanna* ba."
D'akinta tashiga da ita, tana zuwa tashiga da ita, taja hannun ta ta kwantarda ita kan bed, tana cewa, maza zonan er albarka, ki yi bacci ki huta kinjii."
Haka tayita buubbugata kamar k'aramar yarinya har sanda tayi bacci tukunna."
Da dare kuwa suna zaune dukansu afalo, ishaq yafito cikin shirin fita, yadubi ihsan yace, my girl zamuje anguwa ko, dasaurii ta tashi, ta nufo shii."
Juyawa yayi yqkalli *hanna* sannan yace mata itama, zo sutafii, kallonsa *hanna* tatsayayi, galala kamar mai son gano wani abun, hannu ya miqa mata had'eda d'aga mata kai, nan ma batasan maiyake fad'i ba."
D'an rusunawa yayi yakamo hannunta, yamiqar da ita, sannan yajuya yakalli, hussentu yace, tashi kije kid'auko mata hijab, da saurinta ta tashi, tashiga d'aki, tad'auko hijabin tazo tana k'okarin saka mata, tsayarda ita yayi yad'an rusuna, yasaukarda ihsan, yakarbi hijabin yasaka mata."
Sannan yad'auki ihsan yajuya yakalli iyayensa yace barii mufita, kowa da Murmushi dauke fuskarta, tace adawo lpy."
Kai tsaye wajan wani sha ice cream suka nufa, dasu duka suka shiga, amma hannunsa yana riqeda na *hanna*dan kada tayi musu barna, yasiya musu nasu itada ihsan, dakuma sauran mutanen gidan, itakuma inne fura da nono kawai yasaya mata, sannan yad'an zaga dasu suka nufii gida."
Suna zuwa yasauke ihsan yamiqawa *hanna* robar ice cream, yawuce d'aki."
Wajan inne taje tazauna, inne takar6i roban tasa d'an k'aramin cokalin cikin ice cream d'in, ta fara bata ahankali, tanayi tana goge mata baki, har tagama."
Tajawota jikinta, ta kwantarda da ita akan cinyarta, tana bubbuga bayanta, jefi-jefi kuma suna hira, wanda hakan yafaru ne ad'an kwanakinnan, nazuwan *hanna* har inne kesakewa tana hirada su."
Haka sukaci gaba da kulawa da *hanna* sosai har cikin ta yakai 7month, tacika 6month da 6acewa kenan, yanzu yakasance awannan dangi bbu maijin haushin wani kokuma wani yak'i kula d'an uwansa hira sukeyi sosai, ta shiga ransu, itama Kuwa tasaba dasu sosai."
Dan koda batasan mai suke fad'aba idan sukayi magana tasheke da dariya suma Haka zasu bita suyita dariyan."
Wani lokaci kuma idan anyii magana sai ta amsa da kayi kamar wanda tajii mai suka fad'a."
Kuma alamun ma yanuna cewa ta fahimta."
To be continued
Ur's
Z33iiyyb3rw3r
*BIBIYATA AKEYI*
*بسم الله الرحمن الرحيم*
Writing by
*©zaynab bawa*
*(Z33iiyyb3rw3r)*
_Like my page on Facebook=zaynab BAWA novels_
_Join my group on Facebook= ZAYNAB BAWA NOVEL'S_
.
================
Page 91
*
Labba ce zaune sai dube-dube takeyi, Marshall dake kusa da ita, duk tabi tadameshi, da k'aran paper's, tsaki yaja yadubeta yace, wai mekike nemane?"
Bata d'ago ba tace wallhy yaya wai takardan asibiti na affan ne da anty afeeya tazota ta manta, zasu koma ne, tsaki yaja kawai yatashi, yashige d'akin ummii nan ma ganii yayi tafito da takrdu duk ak'asa, tsaki yaja yakwanta akan bed, ya lumshe idanuwansa shi dai ba bacci yakeyibaa."
Juyi yayi idanuwansa sukakai kan takardar dake cikin paper's data futo dasu, ganin anrubuta Aminu kano hospital, yasa yayi tunani Ko itace takardan, kamar wanda baiso yakira Labba, Labba, amma bata amsaba, dan baiyi maganar yanda zatajishi bama, ganin Ko kad'an batajii ba, dama kuma bawai yayi maganar yadda zataji bane, tsaki yaja akaro bila adadin, yatashi yak'arasa har gaban takardan yasaka hannu yad'auka."
Fita yayi zuwa falo batareda yadubaba ya miqa mata yajuya, k'arban takardar tayi tafara dubawa, zaro ido tayi, arazane tace yaya, tsayawa yayi batareda da juyo ba, bata damu da hakanba, tak'ara cewa yaya, wannan takardan *hanna* nefa, dasaurii yajuyo tacigaba dacewa, kuma yaya gani nayi kamar takardan da take nuna tana d'auke da cik,,,, bata k'arasaba yayi saurin karasowa yafauce takardan, ahannunta, kafin en secouns idanuwansa sun kad'a sunyii jajirr, idan ba idanuwansa gizo suke masa ba, gani yayi kamar takardan tana nuna *hanna* nad'aukeda ciki na 1month ba kenan, dasaurii yafice da takardan ahannunsa yanufii shahsin mai martaba."
Afalo yasamu ummii ta abbansa suna zaune, Ko k'arasawa bai iyayiba, zuciyarsa na masa k'una yace, ummii yanzu dama *hanna* nad'aukeda ciki baki gayamun ba, ummii menene amfanin b'oyemun dakikayi, alhali kinsan duk daran dad'ewa zan sani." bai kara cewa komai ba yajuya yafice, ummii tatashi dasaurii zata bishi mai martaba yayi saurin tsaida ita yace, rabuu dashi, kada kije kusadashi, dan yanzu yana cikin zafin zuciya, abun yaronnan yafarayin yawa, narasa maiyasa yakasa d'aukan k'addara, komawa ummii tayi ta zauna, tausayin d'anta fall aranta, dubanta mai martaba yayi yace, toke menene dalilinki na b'oye masa matarsa tanada juna biyu?"
Dakyar ummii ta iya cewa ina tunanin halinda zai shigane idan yasanii, damuwar sa ta yanzu zatafii tadah. Niasawa mai martaba yayi, yana tausayin kansu dan dukansu abun rausayine, yana tausayin *hanna* Ko yanzu wani hali take da juna biyu."
D'aga hannu mai martaba yayi sama yace ya Allah kaga irin jarabawar da ka jarbci bayinka dasu, Allah ina roqonka da ka bayyana mana wannan yarinya, Allah kakare baiwarka cikin kowani irin hali take." Allah kasada ta akykkyawan hannu. Amin ummii ta amsa dashi."
Marshall yana fita shahainsu yawuce kai tsaye, mukarrabansa na biyedashi abaya, shahin yayi k'ura sosai tunda *hanna* ta6ata bbu wanda yak'ara shigansa."
Zama yayi akan carfet dirsham bai damu da dattinsa ba yace, hava *hanna* yaya zakimun haka?" mena miki haka, zataki tafii kibar zuciya ta cikin kunci? ashe duk maganganun da kike fad'a da gaskene? ashe dama tafiya zakiyi ki barni yasa kike fad'amun irin wannan maganar?
Hawaye ne yabiyo kuncinsa, wanda rabonsa dasu tun yana yaro, yana yaronma bazai iya recalling lokacin ba."
Baidamu daya goge hawayen ba, dan koya goge wasu zasu biyo baya, kuma aganinsa hawayen dake zuba a idanuwansa, sune sassauci agareshi, zaiso sufii haka yawa ma, zaiso ace yayita kuka, har indai hakanne zaisama masa sauki,
Lokacii d'aya kansa yasara yahau ciwo, cikin ransa yana tunani yanzu awani hali, *hanna* ke ciki da juna biyu."
Sunbatu kawai yafarayi,
Hawayen na zuba yak'ara cewa meyasa zakimun haka, kinyi alqawari bazaki bazaki fad'amun irin magan ganunda ke sani cikin damuwa ba, balle yaje ga tafiya ki barni."
Yanda kasan wani zaucecce yaketa maganganu , wasun kanma koya fad'i bazaka gane meyake nufii ba."
Marshall yakai 3day's bbu wanda yakalli kwayar idanuwansa, yana cikin shashinsu, koda anzo ana bugawa baya kula kowa, yanaji yake sharewa, mai martaba yakira baba yasanarda shi abunda ake ciki."
Sosai baba yaji bbu dad'i aranar yakamo hanya yazo garin, yana isa ya wuce fada, dake shikad'ai yazo Ko driver bai d'auko ba."
Sosai mai martaba yaji dad'in ganinsa, bayan sun gaisa ne mai martaba yasa aka kira masa ummii, takai 15minute kafin ta iso, duk tarame gabaki d'aya ta lalalce, bayan sun gaisa ne, baba yad'an nisa kafin yace, shawara ce nakawo, wanda ina tunanin shine mafita dashi damu kuma baki d'aya, mai martaba ne yace, muna jinka, dan yanzu dolen mafita muka zauna nema, baba yacigaba da cewa, ni aganina abunda zai zama maslaha damu dakuma yaronnan shine kawai, ak'ara masa aure, gaban ummii ne yayi wani mummunan fad'uwa, tace haba da Allah, wai ce muku akayi *hanna* baxata dawo bane Ko kuma?" girgiza kai kawai baba yayi yace Ko d'aya ba'ace *hanna* bazata dawoba, kuma shi ai mijin mace hud'u ne, koda tadawo saidai tayi hak'uri, amma Ganin wata kusada shi zai rage masa damuwa,zai rage yazauna yana tunani, mai martaba baice komai ba juya maganar kawai yakeyi, sai dayaji kowa yayi shiru sannan yace, amma kana ganin hakan shine mafita bbu wata hanya? Girgiza kai baba yayi sannan yace gaskiya idanma da'akwai wata hanyar nidai bansanta ba."
Mai martaba yace, toh Allah yaza6ar mana mafii alkairi, da ameen baba ya amsa, sannna yacigaba da cewa, baka ganin er k'aninka, naga kusan kamarsu d'aya da ita *hanna* d'in ai sai ka tambaya masa ita, dasaurii ummii tacafe, tace wah wai hameeda kuke nufii, amma wannan babban cin amana ne, er uwartata xaku aurawa mijinta dan bbu idonta, wallhy Allah bada yawuna za'ayi wannan auranba, tatashi tafice tana sharar kwalla."
Binta da kallo sukayi su dukansu, sannan mai martaba yace, kasan halin mata da wani irin abuu, abunda Allah ya halasta su zasu nemi haramta maka shii."
Nan sukayi sallama suka tashi akan baba zai wuce su zauna suji yadda za'ayi shida, abba."
Abun damuwar kenan ummii tace, sannan tace, amma in sha Allah tana kyyyawan hannu, Allah zai bayyana mana ita aduk yanda take."
Allah yayarda yace, sannan yakoma yakwanta, ya lumshe idanuwansa, ganin haka yasa, ummii tashi tashiga d'aki, dan tasan bawani abun zai k'ara cewa ba."
Tana shiga saiga intisar ban, kamar kullum, tazo tazauna akujeran dake facing nasa, tagaidashi dakyar ya amsa, sannan taci gaba da zaman kuramen da takeyi kullum, sanda yqjii kiran sallah yatashi yatashi, yabarta awajen sannan itama tatashi tafice. "
Kwance hanna take asaman carfet, ta danne cikinna ta, sosai kamar zaifashe, gashi dama cikin yafito sosai, sai murkususu takeyi, ahaka hussentu tashigo tasameta, dasaurii tak'arasa wajan ta, tana cewa haba bodd'i yanzu banhakanki kwanciya akan cikiinnan bane?"
Sokikeyi kiyiwa abunda ke cikinta illah?" sa hannu tayi tad'agota, amma firr *hanna* taqi d'aguwa, dan tayi nauyii cikinta yayi girma, juyawa tayi falo, tasamu, diddi tace, diddi bodd'i nanan tadanne cikinta, kuma zata iya yiwa abunda yake cikin illah, diddi tatasi tana cewa subhanallahi, kekuma baki d'agata ba? Diddi taki nefa, d'akin diddi da hussentu suka nufa."
Suna isa k'ofar tabud'e tashiga ihuu hussentu tasaka wanda yaja hankalin mutanen gidan, gabaki d'aya sukayi d'akin, jinine kebin *hanna* tako ina, ta fafasa glasses ta yayyanka jikinta, dasaurii ishaq yayi kanta tana ihuu, yariqota gamm, yad'auketa yayi hanyar mota da ita, duk mutanen gidan suka wuce hospital d'in."
Suna isa aka amsheta, treatment kawai aka mata, basu riqesuba, aka sallamosu, gida suka nufo dukansu."
Suna isowa Kuwa kowa yabud'e yafita inne ce takamo hannun *hanna* tana cewa, zonan er albarka, mutafii d'akina yanzu, acan zakina kwana, kin koma d'akina daga yau, kallo kawai sukabii inno dashi, basu ta6a Ganin taso wani mutum kamar yanda take nuna kulawarta akan *hanna* ba."
D'akinta tashiga da ita, tana zuwa tashiga da ita, taja hannun ta ta kwantarda ita kan bed, tana cewa, maza zonan er albarka, ki yi bacci ki huta kinjii."
Haka tayita buubbugata kamar k'aramar yarinya har sanda tayi bacci tukunna."
Da dare kuwa suna zaune dukansu afalo, ishaq yafito cikin shirin fita, yadubi ihsan yace, my girl zamuje anguwa ko, dasaurii ta tashi, ta nufo shii."
Juyawa yayi yqkalli *hanna* sannan yace mata itama, zo sutafii, kallonsa *hanna* tatsayayi, galala kamar mai son gano wani abun, hannu ya miqa mata had'eda d'aga mata kai, nan ma batasan maiyake fad'i ba."
D'an rusunawa yayi yakamo hannunta, yamiqar da ita, sannan yajuya yakalli, hussentu yace, tashi kije kid'auko mata hijab, da saurinta ta tashi, tashiga d'aki, tad'auko hijabin tazo tana k'okarin saka mata, tsayarda ita yayi yad'an rusuna, yasaukarda ihsan, yakarbi hijabin yasaka mata."
Sannan yad'auki ihsan yajuya yakalli iyayensa yace barii mufita, kowa da Murmushi dauke fuskarta, tace adawo lpy."
Kai tsaye wajan wani sha ice cream suka nufa, dasu duka suka shiga, amma hannunsa yana riqeda na *hanna*dan kada tayi musu barna, yasiya musu nasu itada ihsan, dakuma sauran mutanen gidan, itakuma inne fura da nono kawai yasaya mata, sannan yad'an zaga dasu suka nufii gida."
Suna zuwa yasauke ihsan yamiqawa *hanna* robar ice cream, yawuce d'aki."
Wajan inne taje tazauna, inne takar6i roban tasa d'an k'aramin cokalin cikin ice cream d'in, ta fara bata ahankali, tanayi tana goge mata baki, har tagama."
Tajawota jikinta, ta kwantarda da ita akan cinyarta, tana bubbuga bayanta, jefi-jefi kuma suna hira, wanda hakan yafaru ne ad'an kwanakinnan, nazuwan *hanna* har inne kesakewa tana hirada su."
Haka sukaci gaba da kulawa da *hanna* sosai har cikin ta yakai 7month, tacika 6month da 6acewa kenan, yanzu yakasance awannan dangi bbu maijin haushin wani kokuma wani yak'i kula d'an uwansa hira sukeyi sosai, ta shiga ransu, itama Kuwa tasaba dasu sosai."
Dan koda batasan mai suke fad'aba idan sukayi magana tasheke da dariya suma Haka zasu bita suyita dariyan."
Wani lokaci kuma idan anyii magana sai ta amsa da kayi kamar wanda tajii mai suka fad'a."
Kuma alamun ma yanuna cewa ta fahimta."
To be continued
Ur's
Z33iiyyb3rw3r
*BIBIYATA AKEYI*
*بسم الله الرحمن الرحيم*
Writing by
*©zaynab bawa*
*(Z33iiyyb3rw3r)*
_Like my page on Facebook=zaynab BAWA novels_
_Join my group on Facebook= ZAYNAB BAWA NOVEL'S_
.
================
Page 91
*
Labba ce zaune sai dube-dube takeyi, Marshall dake kusa da ita, duk tabi tadameshi, da k'aran paper's, tsaki yaja yadubeta yace, wai mekike nemane?"
Bata d'ago ba tace wallhy yaya wai takardan asibiti na affan ne da anty afeeya tazota ta manta, zasu koma ne, tsaki yaja kawai yatashi, yashige d'akin ummii nan ma ganii yayi tafito da takrdu duk ak'asa, tsaki yaja yakwanta akan bed, ya lumshe idanuwansa shi dai ba bacci yakeyibaa."
Juyi yayi idanuwansa sukakai kan takardar dake cikin paper's data futo dasu, ganin anrubuta Aminu kano hospital, yasa yayi tunani Ko itace takardan, kamar wanda baiso yakira Labba, Labba, amma bata amsaba, dan baiyi maganar yanda zatajishi bama, ganin Ko kad'an batajii ba, dama kuma bawai yayi maganar yadda zataji bane, tsaki yaja akaro bila adadin, yatashi yak'arasa har gaban takardan yasaka hannu yad'auka."
Fita yayi zuwa falo batareda yadubaba ya miqa mata yajuya, k'arban takardar tayi tafara dubawa, zaro ido tayi, arazane tace yaya, tsayawa yayi batareda da juyo ba, bata damu da hakanba, tak'ara cewa yaya, wannan takardan *hanna* nefa, dasaurii yajuyo tacigaba dacewa, kuma yaya gani nayi kamar takardan da take nuna tana d'auke da cik,,,, bata k'arasaba yayi saurin karasowa yafauce takardan, ahannunta, kafin en secouns idanuwansa sun kad'a sunyii jajirr, idan ba idanuwansa gizo suke masa ba, gani yayi kamar takardan tana nuna *hanna* nad'aukeda ciki na 1month ba kenan, dasaurii yafice da takardan ahannunsa yanufii shahsin mai martaba."
Afalo yasamu ummii ta abbansa suna zaune, Ko k'arasawa bai iyayiba, zuciyarsa na masa k'una yace, ummii yanzu dama *hanna* nad'aukeda ciki baki gayamun ba, ummii menene amfanin b'oyemun dakikayi, alhali kinsan duk daran dad'ewa zan sani." bai kara cewa komai ba yajuya yafice, ummii tatashi dasaurii zata bishi mai martaba yayi saurin tsaida ita yace, rabuu dashi, kada kije kusadashi, dan yanzu yana cikin zafin zuciya, abun yaronnan yafarayin yawa, narasa maiyasa yakasa d'aukan k'addara, komawa ummii tayi ta zauna, tausayin d'anta fall aranta, dubanta mai martaba yayi yace, toke menene dalilinki na b'oye masa matarsa tanada juna biyu?"
Dakyar ummii ta iya cewa ina tunanin halinda zai shigane idan yasanii, damuwar sa ta yanzu zatafii tadah. Niasawa mai martaba yayi, yana tausayin kansu dan dukansu abun rausayine, yana tausayin *hanna* Ko yanzu wani hali take da juna biyu."
D'aga hannu mai martaba yayi sama yace ya Allah kaga irin jarabawar da ka jarbci bayinka dasu, Allah ina roqonka da ka bayyana mana wannan yarinya, Allah kakare baiwarka cikin kowani irin hali take." Allah kasada ta akykkyawan hannu. Amin ummii ta amsa dashi."
Marshall yana fita shahainsu yawuce kai tsaye, mukarrabansa na biyedashi abaya, shahin yayi k'ura sosai tunda *hanna* ta6ata bbu wanda yak'ara shigansa."
Zama yayi akan carfet dirsham bai damu da dattinsa ba yace, hava *hanna* yaya zakimun haka?" mena miki haka, zataki tafii kibar zuciya ta cikin kunci? ashe duk maganganun da kike fad'a da gaskene? ashe dama tafiya zakiyi ki barni yasa kike fad'amun irin wannan maganar?
Hawaye ne yabiyo kuncinsa, wanda rabonsa dasu tun yana yaro, yana yaronma bazai iya recalling lokacin ba."
Baidamu daya goge hawayen ba, dan koya goge wasu zasu biyo baya, kuma aganinsa hawayen dake zuba a idanuwansa, sune sassauci agareshi, zaiso sufii haka yawa ma, zaiso ace yayita kuka, har indai hakanne zaisama masa sauki,
Lokacii d'aya kansa yasara yahau ciwo, cikin ransa yana tunani yanzu awani hali, *hanna* ke ciki da juna biyu."
Sunbatu kawai yafarayi,
Hawayen na zuba yak'ara cewa meyasa zakimun haka, kinyi alqawari bazaki bazaki fad'amun irin magan ganunda ke sani cikin damuwa ba, balle yaje ga tafiya ki barni."
Yanda kasan wani zaucecce yaketa maganganu , wasun kanma koya fad'i bazaka gane meyake nufii ba."
Marshall yakai 3day's bbu wanda yakalli kwayar idanuwansa, yana cikin shashinsu, koda anzo ana bugawa baya kula kowa, yanaji yake sharewa, mai martaba yakira baba yasanarda shi abunda ake ciki."
Sosai baba yaji bbu dad'i aranar yakamo hanya yazo garin, yana isa ya wuce fada, dake shikad'ai yazo Ko driver bai d'auko ba."
Sosai mai martaba yaji dad'in ganinsa, bayan sun gaisa ne mai martaba yasa aka kira masa ummii, takai 15minute kafin ta iso, duk tarame gabaki d'aya ta lalalce, bayan sun gaisa ne, baba yad'an nisa kafin yace, shawara ce nakawo, wanda ina tunanin shine mafita dashi damu kuma baki d'aya, mai martaba ne yace, muna jinka, dan yanzu dolen mafita muka zauna nema, baba yacigaba da cewa, ni aganina abunda zai zama maslaha damu dakuma yaronnan shine kawai, ak'ara masa aure, gaban ummii ne yayi wani mummunan fad'uwa, tace haba da Allah, wai ce muku akayi *hanna* baxata dawo bane Ko kuma?" girgiza kai kawai baba yayi yace Ko d'aya ba'ace *hanna* bazata dawoba, kuma shi ai mijin mace hud'u ne, koda tadawo saidai tayi hak'uri, amma Ganin wata kusada shi zai rage masa damuwa,zai rage yazauna yana tunani, mai martaba baice komai ba juya maganar kawai yakeyi, sai dayaji kowa yayi shiru sannan yace, amma kana ganin hakan shine mafita bbu wata hanya? Girgiza kai baba yayi sannan yace gaskiya idanma da'akwai wata hanyar nidai bansanta ba."
Mai martaba yace, toh Allah yaza6ar mana mafii alkairi, da ameen baba ya amsa, sannna yacigaba da cewa, baka ganin er k'aninka, naga kusan kamarsu d'aya da ita *hanna* d'in ai sai ka tambaya masa ita, dasaurii ummii tacafe, tace wah wai hameeda kuke nufii, amma wannan babban cin amana ne, er uwartata xaku aurawa mijinta dan bbu idonta, wallhy Allah bada yawuna za'ayi wannan auranba, tatashi tafice tana sharar kwalla."
Binta da kallo sukayi su dukansu, sannan mai martaba yace, kasan halin mata da wani irin abuu, abunda Allah ya halasta su zasu nemi haramta maka shii."
Nan sukayi sallama suka tashi akan baba zai wuce su zauna suji yadda za'ayi shida, abba."