Sashe 27
A Dalilin Matar Uba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Akace" su zauna da mazajensu Lafiya, sannan duk abun da sukasan mazanso basaso to karsu kuskura suyi, Nan fa Su Afrah da Xeey aka shiga gefen kuka, wai zasui missing din gida
Dare nayi aka kai ko wanninsu gidanshi, Afrah badikko aka kaita, Fatima kuma da Xeey Ung dosa aka kaisu, layinsu daya but ko wanninsu gidanshi dadan, gidan kowa ya hadu amma na Afrah yafi kyau dan babban gidane.
Tofa angwaye ankai musu amare zo kuga farin ciki ballema Isma'il, da ya shiga gidanshi musamman Alwala yyi yazo yai raka'a biyu na godewa Allah daya cika mai burinshi!
Bayan ya idar da Sallah ne yazo gefen gado yacewa Zeey ta tashi taje tayi alwala tazo su godewa Allah daya nuna musu wannan rana! Tai kamar bataji ba! Ya bude mata fuska yace" madam I'm talking to you! Tace" uhm bana Sallane yace" ohh Duk randa kika gama please ki sanar dani, tace" Alright nan ta sake jikinta sukai hira dan dama ba wani kunya tsakaninsu sun Riga sun sama tuntuni, daga hira kowa ya juya yai bacci abinshi
°°°°°°°°°°°°
Musaddiq kam Dare nayi bayan sunyi abun Da Addini yace" a Daren ya samu ya kashe arna tun Fatima na kuka yai banza da ita, Itama Afrah ranar Abdulrasheed ba kyaleta yai ba dukda tana kukan missing din Xeey yace" shifa bazai hakura ba seda ya cimma burinsa! Hankalinshi sannan ya kwanta
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
Kwana biyu musaddiq da Isma'il suna hutun angoncin da aka basu a asibiti, Kwana biyu basu haduba! Musaddiq ya kira Isma'il Yana cemai ya angwanci? Isma'il yai murmushi yace" batada Lafiya ae kaidai zan tambaya ya angwancin? Musaddiq yai dariya yace" alhamdulillah munanan munasha, Isma'il yai dariya yace" dakyau Nan Sukai cutting din Call! Suna gamawa Isma'il yace" yau kwananmu biyu bari naje gida na gaishe dasu hajiya! Xeey tasa kuka wai zata bishi dakyar ya lallasheta ta hakura, bayan ya fitane, Xeey ta shiga toilet tai wanka sannan ta hada musu abinci koda ya dawo yau basai ya kashe kudinshi ba yaje ya siyo musu a ostrich! Dan haka tai mai abinci lafiyayeyye!
Isma'il yaje gida ya gaishe da iyayanshi suka kara jamai kunne dai akan yanzu sedai ya kara hakuri, banda zaurin fushi da Fada! Yace" insha Allah, sun taba hira kadan mamanshi tace" ya koma gida yq barta ita kadai yace" OK dan haka ya koma gida!
_Bangaren iyayan kowa, hankalinsu a kwance se adduan samun zaman Lafiya suke musu!_
Isma'il na komawa gida yaji wani kamshin abinci ya dokar mai hanci, knocking din dakin yayi, tazo ta bude, Sanya take da wata Riga da wando tree quarter, rungumeshi tayi tace oyoyo, Isma'il Kiss yai mata a kumatu yace" I'm so happy to have you kinyi kyau sosai my love! Tace uhm tana rik'e da hannunshi, direct dakinshi suka wuce ta ciremai Riga ta bashi towel tace" yaje yai wanka, Smiling yayi yace" bazakimun ba? Tace" uhnm No, ya wuce yai wankarshi ya fito shima ya sa Riga da wando tree quarter, sukai match dukansu!!!
Rik'e mata hannu yayi suka fito pallow yace" zo mui kallo, tace" okay nan ya kunna TV tana zaune, Yana zuwa ya kwanta kusa da ita yasa kanshi a cinyarta Yana kallonta! Duk tajita wani iri dan tsoro takeji, Look at my eyes yace" rufe idonta tayi tace" uhm namanta fa bakaci abinci sweetheart Yace" naki wayon so kike in cire kai na, in abincine Naci gidan mama amma zanci naki anjuma kinji hope dai kinci naki? Tace yap naci Sosai
Hira suke sosai but ba abun da ya shiga tsakaninsu up till now Yana so ya tambaya ko tagama period but Yana tsoro kar ya bata mata rai dan hka ya kyaleta!
Suna Zaune Har aka kira magrib.........
_Hope kunajin dadin novel din....muje zuwa!!_
Ummiey Xeey
[1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
_[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]_
*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM*
```Masu kirana na gode sosai, Allah ya saka da alheri, ku sani Ummiey Xeey na yinku irin totally dinnan```
*PAGE 103...104*
Xeey na zaune Mum su Afrah tace" Xeey ya kikai shuru? Xeey tace" mum inasone naje naga dangin mahaifina Dana uwata na Dade bangansuba! Mum tai murmushi tace kaman kinsan abun da nake sakawa a zuciyata karki damu cikin yau ko gobe zamuje gaba dayanmu kinji, Xeey tai murmushi tace" nagode Hajiya!
°°°°°°°°°°°°°
Soyayya tsakanin Xeey da Isma'il ya sake kulluwa kullun sukai waya shidai a matso da auran Dan gani yake kamar baze aureta ba, 2months din da ya rage gani yake kamar shekara ne Dan haka yanzu Isma'il yamaida gidan su Musaddiq tamkar nashi! Afrah ma da saurinta Abdulrasheed soyayya ruwa ruwa kamar su Hadiye Juna! Musaddiq ma da Fatima zarah suma wani rawan kai suke Dan sun kosa su zama mata da miji.
Bayan kwana biyune su Xeey da mummy da Afrah suka shirya suka kai Xeey dangin mahaifinta, kowa da yaga Xeey be gane taba, yanda tai kyau fatarta se kyalli yake, dama bayan wuya sai dadi, nan dangin Alhaji Abdallahi sukaiwa mum Afrah godiya sosai bisa kokarin da tai musu, tace" bakomai ai yiwa kai ne, kaima bakasan waye zai temake kaba wata rana sukace" maganarki hakane game tinani, seda suka gama gaisawa sunci sunsha sannan akai musu jagora gidan *MAHAIFIN XEEY*
Suna shiga da Sallama sabuwar *matar ubanta* hajiya Aisha ta amsheshu hannu bibbiyu Nan, tana ganin Xeey taji yarinyar ta kwanta mata arai! Nan Xeey ta gaisheta itama Xeey taji a jikinta tabbas Wannan matar uban NATA tanada kirki Dan haka ta rungume Xeey tace" zan share miki hawaye insha Allah, kiyi hakuri ki manta komai kinji? Tace bakomai nagode sosai, _matar ubanta Hajiya Aisha tace"_ Ashe ansa bikinki ko? Xeey tana rufe ido tace" eh wlhi, hajiya Aisha tace" ikon Allah rana daya Da za ai da na yarinyar yayata, Sunanta fatima! itama ta sama miji sunanshi musaddiq! Mum Afrah tace" doctor musaddiq? Hjiya Aisha tace" eh tabbas shi, Mman Su Afrah tai murmushi tace" Ai yaronane, duka abun ya basu mamaki sukace Ikon Allah kenan, abun Yama kowa dadi nan Hajiya Aisha ta kira wayar yayanta tace" ai ga mahaifiyar musaddiq nan, Ashe ita ta rik'e yarinyar mijina! Maman Fatima Kabbara tayi tace" Allahu Akbar, Allah kenan me yin yanda yaso! kan kace meye lbari duk ya kaurad'a dangi mum din musaddiq ita ta rik'e Xeey, Xeey kuma matar ubanta kanwar Maman Fatimane Wanda musaddiq zai aura..
Hajiya Aisha tace" abarmata su Afrah su kwana biyu mana! Mum musaddiq tace" bakomai ai ana tare Allah ya saka da alheri, tace" Ameen, musaddiq yamma yayi yazo daukar su yaji wannan labarin me dadi nan ya kira Isma'il shima kwarai yayi murna yace Allah ya albarkace mu gaba daya, nan akabar su Xeey sedai sukai kwana biyu sannan suka koma!
Hajia Aisha ba karamin tsaraba tai musu ba na kayan mata, tace tunda bikinsu ya kusa ba zama zasui ba, su dage su temakawa Kansu, yanzu ba lokacin wasa bane
Akwana atashi ba wuya saura *kwana uku* bikinsu, kowa anmai kaya na gani na fada musaddiq da Isma'il iri daya sukai akwatinansu da kayan ciki, yyin da Abdulrasheed kuma shima yai kayanshi daidai gwargwado bana karyaba.
*Agurguje* ana saura kwana biyu yan uwan mahaifiyar su Xeey su Mariam Tijjani tazo, kunsan kanuri ne Dan haka itama ta zo musu da kayan gyaran jiki da sauransu....Masha Allah, Amare kam sunyi kyau matuka sai ma ranar!
Ranar bik!, Gida cike da yan uwa da abokan arziki
Ummiey Xeey
[1/21, 10:35 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
_[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]_
*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM*
*PAGE 107...108*
Suna Zaune har aka kira magrib, ya tashi yaje yasa jallabiya ya tafi masjid, be dawoba ya tsaya tare da musaddiq suka danyi magana da su kadai kukasan me suka cewa, suna tare har aka kira issha'i sannn suka je sukai sallah, ana idarwa kowa ya tafi gidanshi
Musaddiq na shiga fatimanshi tace" INA ka tsaya tun dazu inata jiranka? Musaddiq yace my love na tsaya tare da mijin Yar uwarkice fa! Tace" aww hope suna Lafiya yace" Alhamdulillah nan nidai na barsu nayo gidan su Isma'il
Isma'il na shiga shiga yai knocking yaga
Bata budewa dan haka yasa hannu ya murna kofar ya shiga, yana shiga ya hangota ta tashi daga kan sallaya tai sauri ta jifa sallayar daki a tinaninta be gantaba, Ya share yace" Sweetlove ina kike? Tace" uhm sanyi nakeji nasha hijab, yai Smiling yace" Okay! Nan ya zauna a pallow, ta dakko mai abincinshi, yace" sedai tai feeding dinshi tace" A a bazata iyaba! Ya kalleta yace" Sweetlove you Can't fa kikace? Ina soyayyar da kikace kinamun Ashe a baki ne ko? Da sauri tace" uhm nop dear, ta dauka spoon ta fara bashi kamar wani baby, seda ta gama bashi, yaci ya koshi sannan ta kwashe kanukan, takai kitchen ta dawo ta zau na, Sundau minti biyu kowa shuru, yace" Sweetlove har yanzu bamu gama period din bane? Gaban tane ya tadi dan a tininta ya ganta _haha batasan ma ya gantaba_ Tace" uhm Nagama dazu nai wanka dama inaso na fada maka, tana magana kamar zatai kuka! Dariya yayi" ya lakaci hancinta yace" ai dazu kamar naga kinyi sallah inasha yanzu zaki mun karyane! Alhamdulillah tace" a zuciyarta da be sameta da karya ba! Tace Uhm Nan sukaci gaba da hira Around 10 yace" su je sui sallah, gabantane y fadi dan tasan me afkuwa yau ze afku! Shiru tamai yace" babyyyyyyy Why the silent? Tace" uhm bakomai let's go, kashe kayan wutan fallo din yayi sannan suka shiga daki, alwala sukai, sannan sukazo sukai sallah,
Dare nayi aka kai ko wanninsu gidanshi, Afrah badikko aka kaita, Fatima kuma da Xeey Ung dosa aka kaisu, layinsu daya but ko wanninsu gidanshi dadan, gidan kowa ya hadu amma na Afrah yafi kyau dan babban gidane.
Tofa angwaye ankai musu amare zo kuga farin ciki ballema Isma'il, da ya shiga gidanshi musamman Alwala yyi yazo yai raka'a biyu na godewa Allah daya cika mai burinshi!
Bayan ya idar da Sallah ne yazo gefen gado yacewa Zeey ta tashi taje tayi alwala tazo su godewa Allah daya nuna musu wannan rana! Tai kamar bataji ba! Ya bude mata fuska yace" madam I'm talking to you! Tace" uhm bana Sallane yace" ohh Duk randa kika gama please ki sanar dani, tace" Alright nan ta sake jikinta sukai hira dan dama ba wani kunya tsakaninsu sun Riga sun sama tuntuni, daga hira kowa ya juya yai bacci abinshi
°°°°°°°°°°°°
Musaddiq kam Dare nayi bayan sunyi abun Da Addini yace" a Daren ya samu ya kashe arna tun Fatima na kuka yai banza da ita, Itama Afrah ranar Abdulrasheed ba kyaleta yai ba dukda tana kukan missing din Xeey yace" shifa bazai hakura ba seda ya cimma burinsa! Hankalinshi sannan ya kwanta
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
Kwana biyu musaddiq da Isma'il suna hutun angoncin da aka basu a asibiti, Kwana biyu basu haduba! Musaddiq ya kira Isma'il Yana cemai ya angwanci? Isma'il yai murmushi yace" batada Lafiya ae kaidai zan tambaya ya angwancin? Musaddiq yai dariya yace" alhamdulillah munanan munasha, Isma'il yai dariya yace" dakyau Nan Sukai cutting din Call! Suna gamawa Isma'il yace" yau kwananmu biyu bari naje gida na gaishe dasu hajiya! Xeey tasa kuka wai zata bishi dakyar ya lallasheta ta hakura, bayan ya fitane, Xeey ta shiga toilet tai wanka sannan ta hada musu abinci koda ya dawo yau basai ya kashe kudinshi ba yaje ya siyo musu a ostrich! Dan haka tai mai abinci lafiyayeyye!
Isma'il yaje gida ya gaishe da iyayanshi suka kara jamai kunne dai akan yanzu sedai ya kara hakuri, banda zaurin fushi da Fada! Yace" insha Allah, sun taba hira kadan mamanshi tace" ya koma gida yq barta ita kadai yace" OK dan haka ya koma gida!
_Bangaren iyayan kowa, hankalinsu a kwance se adduan samun zaman Lafiya suke musu!_
Isma'il na komawa gida yaji wani kamshin abinci ya dokar mai hanci, knocking din dakin yayi, tazo ta bude, Sanya take da wata Riga da wando tree quarter, rungumeshi tayi tace oyoyo, Isma'il Kiss yai mata a kumatu yace" I'm so happy to have you kinyi kyau sosai my love! Tace uhm tana rik'e da hannunshi, direct dakinshi suka wuce ta ciremai Riga ta bashi towel tace" yaje yai wanka, Smiling yayi yace" bazakimun ba? Tace" uhnm No, ya wuce yai wankarshi ya fito shima ya sa Riga da wando tree quarter, sukai match dukansu!!!
Rik'e mata hannu yayi suka fito pallow yace" zo mui kallo, tace" okay nan ya kunna TV tana zaune, Yana zuwa ya kwanta kusa da ita yasa kanshi a cinyarta Yana kallonta! Duk tajita wani iri dan tsoro takeji, Look at my eyes yace" rufe idonta tayi tace" uhm namanta fa bakaci abinci sweetheart Yace" naki wayon so kike in cire kai na, in abincine Naci gidan mama amma zanci naki anjuma kinji hope dai kinci naki? Tace yap naci Sosai
Hira suke sosai but ba abun da ya shiga tsakaninsu up till now Yana so ya tambaya ko tagama period but Yana tsoro kar ya bata mata rai dan hka ya kyaleta!
Suna Zaune Har aka kira magrib.........
_Hope kunajin dadin novel din....muje zuwa!!_
Ummiey Xeey
[1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
_[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]_
*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM*
```Masu kirana na gode sosai, Allah ya saka da alheri, ku sani Ummiey Xeey na yinku irin totally dinnan```
*PAGE 103...104*
Xeey na zaune Mum su Afrah tace" Xeey ya kikai shuru? Xeey tace" mum inasone naje naga dangin mahaifina Dana uwata na Dade bangansuba! Mum tai murmushi tace kaman kinsan abun da nake sakawa a zuciyata karki damu cikin yau ko gobe zamuje gaba dayanmu kinji, Xeey tai murmushi tace" nagode Hajiya!
°°°°°°°°°°°°°
Soyayya tsakanin Xeey da Isma'il ya sake kulluwa kullun sukai waya shidai a matso da auran Dan gani yake kamar baze aureta ba, 2months din da ya rage gani yake kamar shekara ne Dan haka yanzu Isma'il yamaida gidan su Musaddiq tamkar nashi! Afrah ma da saurinta Abdulrasheed soyayya ruwa ruwa kamar su Hadiye Juna! Musaddiq ma da Fatima zarah suma wani rawan kai suke Dan sun kosa su zama mata da miji.
Bayan kwana biyune su Xeey da mummy da Afrah suka shirya suka kai Xeey dangin mahaifinta, kowa da yaga Xeey be gane taba, yanda tai kyau fatarta se kyalli yake, dama bayan wuya sai dadi, nan dangin Alhaji Abdallahi sukaiwa mum Afrah godiya sosai bisa kokarin da tai musu, tace" bakomai ai yiwa kai ne, kaima bakasan waye zai temake kaba wata rana sukace" maganarki hakane game tinani, seda suka gama gaisawa sunci sunsha sannan akai musu jagora gidan *MAHAIFIN XEEY*
Suna shiga da Sallama sabuwar *matar ubanta* hajiya Aisha ta amsheshu hannu bibbiyu Nan, tana ganin Xeey taji yarinyar ta kwanta mata arai! Nan Xeey ta gaisheta itama Xeey taji a jikinta tabbas Wannan matar uban NATA tanada kirki Dan haka ta rungume Xeey tace" zan share miki hawaye insha Allah, kiyi hakuri ki manta komai kinji? Tace bakomai nagode sosai, _matar ubanta Hajiya Aisha tace"_ Ashe ansa bikinki ko? Xeey tana rufe ido tace" eh wlhi, hajiya Aisha tace" ikon Allah rana daya Da za ai da na yarinyar yayata, Sunanta fatima! itama ta sama miji sunanshi musaddiq! Mum Afrah tace" doctor musaddiq? Hjiya Aisha tace" eh tabbas shi, Mman Su Afrah tai murmushi tace" Ai yaronane, duka abun ya basu mamaki sukace Ikon Allah kenan, abun Yama kowa dadi nan Hajiya Aisha ta kira wayar yayanta tace" ai ga mahaifiyar musaddiq nan, Ashe ita ta rik'e yarinyar mijina! Maman Fatima Kabbara tayi tace" Allahu Akbar, Allah kenan me yin yanda yaso! kan kace meye lbari duk ya kaurad'a dangi mum din musaddiq ita ta rik'e Xeey, Xeey kuma matar ubanta kanwar Maman Fatimane Wanda musaddiq zai aura..
Hajiya Aisha tace" abarmata su Afrah su kwana biyu mana! Mum musaddiq tace" bakomai ai ana tare Allah ya saka da alheri, tace" Ameen, musaddiq yamma yayi yazo daukar su yaji wannan labarin me dadi nan ya kira Isma'il shima kwarai yayi murna yace Allah ya albarkace mu gaba daya, nan akabar su Xeey sedai sukai kwana biyu sannan suka koma!
Hajia Aisha ba karamin tsaraba tai musu ba na kayan mata, tace tunda bikinsu ya kusa ba zama zasui ba, su dage su temakawa Kansu, yanzu ba lokacin wasa bane
Akwana atashi ba wuya saura *kwana uku* bikinsu, kowa anmai kaya na gani na fada musaddiq da Isma'il iri daya sukai akwatinansu da kayan ciki, yyin da Abdulrasheed kuma shima yai kayanshi daidai gwargwado bana karyaba.
*Agurguje* ana saura kwana biyu yan uwan mahaifiyar su Xeey su Mariam Tijjani tazo, kunsan kanuri ne Dan haka itama ta zo musu da kayan gyaran jiki da sauransu....Masha Allah, Amare kam sunyi kyau matuka sai ma ranar!
Ranar bik!, Gida cike da yan uwa da abokan arziki
Ummiey Xeey
[1/21, 10:35 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
_[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]_
*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM*
*PAGE 107...108*
Suna Zaune har aka kira magrib, ya tashi yaje yasa jallabiya ya tafi masjid, be dawoba ya tsaya tare da musaddiq suka danyi magana da su kadai kukasan me suka cewa, suna tare har aka kira issha'i sannn suka je sukai sallah, ana idarwa kowa ya tafi gidanshi
Musaddiq na shiga fatimanshi tace" INA ka tsaya tun dazu inata jiranka? Musaddiq yace my love na tsaya tare da mijin Yar uwarkice fa! Tace" aww hope suna Lafiya yace" Alhamdulillah nan nidai na barsu nayo gidan su Isma'il
Isma'il na shiga shiga yai knocking yaga
Bata budewa dan haka yasa hannu ya murna kofar ya shiga, yana shiga ya hangota ta tashi daga kan sallaya tai sauri ta jifa sallayar daki a tinaninta be gantaba, Ya share yace" Sweetlove ina kike? Tace" uhm sanyi nakeji nasha hijab, yai Smiling yace" Okay! Nan ya zauna a pallow, ta dakko mai abincinshi, yace" sedai tai feeding dinshi tace" A a bazata iyaba! Ya kalleta yace" Sweetlove you Can't fa kikace? Ina soyayyar da kikace kinamun Ashe a baki ne ko? Da sauri tace" uhm nop dear, ta dauka spoon ta fara bashi kamar wani baby, seda ta gama bashi, yaci ya koshi sannan ta kwashe kanukan, takai kitchen ta dawo ta zau na, Sundau minti biyu kowa shuru, yace" Sweetlove har yanzu bamu gama period din bane? Gaban tane ya tadi dan a tininta ya ganta _haha batasan ma ya gantaba_ Tace" uhm Nagama dazu nai wanka dama inaso na fada maka, tana magana kamar zatai kuka! Dariya yayi" ya lakaci hancinta yace" ai dazu kamar naga kinyi sallah inasha yanzu zaki mun karyane! Alhamdulillah tace" a zuciyarta da be sameta da karya ba! Tace Uhm Nan sukaci gaba da hira Around 10 yace" su je sui sallah, gabantane y fadi dan tasan me afkuwa yau ze afku! Shiru tamai yace" babyyyyyyy Why the silent? Tace" uhm bakomai let's go, kashe kayan wutan fallo din yayi sannan suka shiga daki, alwala sukai, sannan sukazo sukai sallah,