Sashe 14
A Dalilin Matar Uba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Momma kam duk tausayinta ya kamata se Allah sarki take tacewa... Pallow din shuru yayi Afrah da mummy kowa se sak'a abu yakeyi a Mind Dinshi dan Tausayin *Xeey*, "Momma ce tace Afrah Tunda ta Gama Cin abinci maza ki kaita Daki ki temaka mata da wayau ta chanza kaya dan wannan dakyar zata yarda Ai mata Wanka, Haka ko Akai Xeey ce ta kamo hannunta suka Shiga Daki Tai mata dibara ta chanza mata kaya, aka fitar da na jikinta chan waje akasa a bola, D'an chanza kayan datai har tai kyau Sosai kamar ba itaba, Xeey kam ba un ba um um se kallon dakin dai take tayi abunka Da Mara magana,
__"Bangaren ismail kuwa tun randa Su musaddiq yabar school din yajishi unconfortable, dan yayi missing dinshi sosai yace inama nine naje naija da wallahi ko zan salwantar da rayuwatace Se Naga Xeey, Allah sarki Memo dinnan ya dakko Ya fara Dubawa, yana ganin tinaninta zai dameshi yai maza ya ajiye memo din ya fara wani abu daban dan kawar da hankalinshi daga tinanin Xeey, dan inba haka yayi ba to yau akwai Kasa Bacci lolx...
"Da daddarene Wani Matashin Saurayi da bazai wuce 29years ba sanye da wata Yar Polo shirt da Wando se lapcot a Rataye a kafadarsa, hannunsa rike da wasu books na doctors, Shuguwa pallow din yayi daidai Lokacin da Xeey ta Fito daga room dinsu, Hada ido sukai da wannan guy din xeey ta koma daki da gudu ta fada Kan Afrah,
"Afrah mikewa tayi ta fito pallow dan ganin waye, yayanta tagani a tsaye ya kura mata ido Yace Sist waye wanchan ta shige dakinki kamarfa mahaukaciyan da nake Gani A chan Bola, "Afrah tace Bro wlhi she's The One ni nace mummy a dakkota dan tausayi take Bani Wallahi,
"Bro din Afrah ya taba baki yace to manya, iyayen tausayi ke kin ciki iyayi wallahi, idan ba mutun bace kuma fa? "Afrah Tace seta cinyemu,
"Bro yace tab ta cinyeki dai naga har dakin ki kika sata, Yana magana yasama waje ya Zauna, ya kara da cewa Please my sist get some water for me, "Afrah tace ok, Taje frigde ta dakko mai ruwa me Sanyi ta bashi, zata tafi kenan Yace Sist Wait! "Afrah ta dawo ta zauna Yace Look Dont be a victim fa *DAGA TAIMAKO* Ki jawowa kanki bala'i *LITTAFIN SISTER SADNAF* Nan Afrah tadanyi shock dai tace na shiga Uku!
"Bro yai dariyar mugunta Yace no Ki tsayar da xuciyarki waje daya Allah zai temakeki, "Nan hankalinta Yadan kwanta suna hira Kenan sega Momma ta fito itama tai joining dinsu suka ci gaba da hira, BRO NE yace mum naga munyi bakuwa Allah Yasa alheri ne dan ni tsoron irin mutanan nan nakeyi wallahi "Momma tace uhm Ameen dai Afrah nima dazu nake tinani tayi karambani amma Allah ya shiga tsakanin nagari da mugu sukace ameen nan dai Bro yaci yasha ya koshi sannan ya koma Part dinshi, Around 10 ya kwanta dan ya gaji yau sosai sunyi aiki a hospital dinsu,
"Afrah kam tun Maganar da Bro dinta Ya fada mata Kar tasama VICtim din *DAGA TAIMAKO*
Ummiey XEEY
[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey Abakson💋: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]
*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM😍*
*📄PAGE 49__50*
"Afrah Kam tun maganar da Bro dinta ya fada mata karta Zama Victim din *DAGA TAIMAKO* Yasa Data Shiga Daki Phone dinta Ta dauka ta shiga cikin Audio Tai Playing Din Suratul Baqra dan neman kariya daga sharrin mutun da Aljan, Tun tana bin karatun har bacci ya kwasheta ita ma Xeey taji d'omin bargo tuni tai bacci....
*WASHE GARI*
"Afrah ta tashi da wuri tai wanka ta maida ma y'ayanta Ruwa a kettle Din shima yayi sannan taje ta hada mai breakfast dan yace yau Sunada aiki da yawa a hospital dinsu dan haka yana gama cin breakfast Ya fita yayi Office.. "Afrah kuma bayan tafiyarshi ne Ta karasa wani ruwan a kettle Bayan yayi Zafi ne ta juye takai toilet, Sannan tazo ta lallaba Xeey har ta kaita toilet ta wanke mata kai duk a dunkule dama a tsefe yake, Tai mata wanka sosai sosai sannan ta kamo hannunta suka fito daga toilet din, nan dai Ta samu ta shafa mata Mai sannan ta gyara mata Gashi, ta sama mata wata doguwar Riga then Ta kawo mata abinci taci sannan ta rike hannunta sukai dakin mummy,
"da Shigar su mummy tace Lalle Afrah Yar albarka sannu da kokari ji yanda kika gyarata kai amma Allah ya saka miki da Alheri sweet heart tace ameen momma, Itadai Xeey ba abun da take in banda KALLON mutane....
*B*angaren Hajiya Sa'adatu kuwa yanzu da karfin Asiri mijinta ya manta da komai nashi tun daga kan dukiya, da wata xeey balle matarshi da abba, Da yan uwanshi, Tasashi a gaba se yanda tai dashi, hatta Dan fitan da yake dan dai Karta rasa na kashewane kuma Idan ya samo ita zai kawomawa amma da tuni na hanashi Yi, Yanzu duniya na mata dadi se abun da tace harta yan aiki duk ta koresu wasu ta kawo masu goya mata baya, dan Sauran Bazasu yarda da abubuwan da takeyiba sai yasa,
"Alhaji Dai Ya Zama Mijin Hajiya na Gaske dan Jan akalarshi take yanda Takeso bama yanda ya kamata ba.....
"Alhaji Ma'aruf kuma Mahaifin su Afrah ya dawo yaga Xeey bece Komai ba shima Illa tausaya mata dayai, Haka suketa rayuwa dukkansu sun dauka Xeey tamkar yar cikinsu, Dan kome Zai siyo tare yake siyo musu.... Akwana a tashi ba Wuya Wata shakuwace ta kullu tsakanin Afrah Da Xeey duk da bata Magana amma Har cikin Ran Xeey tana Son Afrah, Bro kuma Xeey ta maidashi tamkar abokin wasanta idan benan Kofar dakinshi Take Zuwa har se ya dawo ya bude mata kofar ta shiga Sometimes ma idan yana Bacci ta shugo sedai Ya barta a dakin ta karace watsawarta dan na farko ba barna zatai mai ba, Kuma ba sata zatai mai ba, dan haka be damuwa, Ko frnds dinshi idan sunzo suka ganta kowa sedai ya tausaya mata dan kana ganinta Kasan da walakin goro a miya....
"Akwai wata ranane Bro Ya dawo daga Hospital ga ba kowa a gidan Afrah na Exams momma kuma bata nan tana gidan biki, Bro.... Ne ya shugo yaga Xeey a kofar dakinshi ta kwanta yace Allah sarki, Tsallekata yayi yaje dakinshi Ya kwanta yaji yunwa, Tuni ya fito Ya shiga kitchen ya fara dafa indomie, Be ddeba ya gama Yasa a plate ya dawo daki ya zauna kenan Yaga Xeey a gabanshi har tasa hannu ta fara ci, Tsayawa yayi yaga yanda take cin indomi din da Sauri, "tausayinta ya kamashi har da yar kwallanshi, nan take ya fara tinanin Wai anyama taci abincin rana? Gashi har yamma tayi, Phone Dinshi ya dauka ya fara dialing din number Afrah... Ringing biyu ta dauka, tana gaisheshi be amsaba yace Rabonki da gida tun yaushe? Tai kasa kasa da murya tace since morning muna exams ne fa Bro,
"Daka mata tsawa yayi yace Kuna exams kinsan zaki wahalar da yarinyar mutane meye na dakkota
Kin barta da yunwa, me yasa kike hakane?
"Afrah Tace i'm sorry bro ba haka bane bansan zan dadeba ba wallahi yace shiiiii..ya kashe waya, Afrah kam gabanta se fadi yakeyi tana tashiga Uku, "Yana gama call din K'ura ma Xeey ido yayi se loma take tayi abun tausayi Indomie dakwai2 amma har ta cinyeshi befe loma ukuba, Tana gamawa Ta sama waje A dakin tai kwanciyarta, Shima Tinani ya fara Dan yunwar ma gaba daya ya nemeta Ya rasa dan tausayin Xeey....
"Yana kwance akan gado Xeey na kasa yai yar karamar tsaki yace mtsww wannan ma ba tsari bane bari na Fita dan shaidan nanan yana yawo, wata Zuciyar tace to me zakai da mahaukaciya wata zuciyan tace kayya Kaidai kawai ka fita dan haka Ya dauka phone dinshi da mukullun bike (Mashin) dinshi ya fita zaga gari yau nace BOSS ba a son fita da Mota ne Lolx.....
Wajen shakatawa ya nufa achan ya sama abu Yaci sosai but hankalinshi na wajen Xeey.. "Afrah tana hanya se tinanin fadar Bro dinta dazata tadda take tajin tsoro, tinani takeyi har ta Karasa gida, tana shiga taga Kofar Shi a bude wani tsoro taji amma ta daure ta shiga tana zuwa taga Xeey akwance, kiran yayanta tayi taji shuru, nan ta dauka waya ta kirashi tace bro gani a gida..
"Yace harkindawo ya exams din tace alhmd, yace nadan fitane tunda barin mutane da yunwa kukeyi, Tadan wayince tace no kayi hakuri, "yace is Ok. Da sauri ta nufa kitchin itama dan dafa Musu abinci gaba daya gidan, Taliya ta daura sannan taje tai wanka ta fito, time din ya daho ta zobo a plate ta kawo ma Xeey dakin Bro ta tasheta zata bata Taga xeey takice, tai tai da ita ta bata ina Xeey taki ci,
"Afrah tafara tinanin ko zatayi xuciyane, dan batasaN Bro din ta ya bata ba...
Xeey kam tak'i ci,
"Afrah kam zama tayi ta shara taliyarta me dadi nan itama ta baje a wajen se baccin Gajiya, "Bro dinta kuma yaje ya dawo ya gansu duka a dakin, Afrah ya tasa, ita kuma ta tashe xeey nan dai suka bar mai Dakin Se mamakin Afrah yake, Yace kai mata se ahankali wata sa'in da me hankalin wato Afrah da mara hankalin Wato Xeey duk Sun Wani zo sun kwanta maka a daki yanzu da da abokina nazo fa? Yace Allah ya kyauta...
Koda suka Koma part dinsu duka bacci suke tayi se gab da magrib Mummy ta dawo ta gansu duka akwance har gabanta yafadi seda ta tabasu taga suna nunfashi Sannan tace Alhamdulillah ku tashi magriba yayi nan Afrah ta tashi ta tashe xeey, ita taje tai Alwala tai Sallah xeey kam nanan Zaune ba un ba un um,
"momma da xeey basu suka tashi daga kan sallayaba har seda Akai ishai sukai addu'o insu sannan
Mummy ce tace wa Afrah ta dauko mata goran ruwa da cup
*Muje zuwa*
__"Bangaren ismail kuwa tun randa Su musaddiq yabar school din yajishi unconfortable, dan yayi missing dinshi sosai yace inama nine naje naija da wallahi ko zan salwantar da rayuwatace Se Naga Xeey, Allah sarki Memo dinnan ya dakko Ya fara Dubawa, yana ganin tinaninta zai dameshi yai maza ya ajiye memo din ya fara wani abu daban dan kawar da hankalinshi daga tinanin Xeey, dan inba haka yayi ba to yau akwai Kasa Bacci lolx...
"Da daddarene Wani Matashin Saurayi da bazai wuce 29years ba sanye da wata Yar Polo shirt da Wando se lapcot a Rataye a kafadarsa, hannunsa rike da wasu books na doctors, Shuguwa pallow din yayi daidai Lokacin da Xeey ta Fito daga room dinsu, Hada ido sukai da wannan guy din xeey ta koma daki da gudu ta fada Kan Afrah,
"Afrah mikewa tayi ta fito pallow dan ganin waye, yayanta tagani a tsaye ya kura mata ido Yace Sist waye wanchan ta shige dakinki kamarfa mahaukaciyan da nake Gani A chan Bola, "Afrah tace Bro wlhi she's The One ni nace mummy a dakkota dan tausayi take Bani Wallahi,
"Bro din Afrah ya taba baki yace to manya, iyayen tausayi ke kin ciki iyayi wallahi, idan ba mutun bace kuma fa? "Afrah Tace seta cinyemu,
"Bro yace tab ta cinyeki dai naga har dakin ki kika sata, Yana magana yasama waje ya Zauna, ya kara da cewa Please my sist get some water for me, "Afrah tace ok, Taje frigde ta dakko mai ruwa me Sanyi ta bashi, zata tafi kenan Yace Sist Wait! "Afrah ta dawo ta zauna Yace Look Dont be a victim fa *DAGA TAIMAKO* Ki jawowa kanki bala'i *LITTAFIN SISTER SADNAF* Nan Afrah tadanyi shock dai tace na shiga Uku!
"Bro yai dariyar mugunta Yace no Ki tsayar da xuciyarki waje daya Allah zai temakeki, "Nan hankalinta Yadan kwanta suna hira Kenan sega Momma ta fito itama tai joining dinsu suka ci gaba da hira, BRO NE yace mum naga munyi bakuwa Allah Yasa alheri ne dan ni tsoron irin mutanan nan nakeyi wallahi "Momma tace uhm Ameen dai Afrah nima dazu nake tinani tayi karambani amma Allah ya shiga tsakanin nagari da mugu sukace ameen nan dai Bro yaci yasha ya koshi sannan ya koma Part dinshi, Around 10 ya kwanta dan ya gaji yau sosai sunyi aiki a hospital dinsu,
"Afrah kam tun Maganar da Bro dinta Ya fada mata Kar tasama VICtim din *DAGA TAIMAKO*
Ummiey XEEY
[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey Abakson💋: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]
*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM😍*
*📄PAGE 49__50*
"Afrah Kam tun maganar da Bro dinta ya fada mata karta Zama Victim din *DAGA TAIMAKO* Yasa Data Shiga Daki Phone dinta Ta dauka ta shiga cikin Audio Tai Playing Din Suratul Baqra dan neman kariya daga sharrin mutun da Aljan, Tun tana bin karatun har bacci ya kwasheta ita ma Xeey taji d'omin bargo tuni tai bacci....
*WASHE GARI*
"Afrah ta tashi da wuri tai wanka ta maida ma y'ayanta Ruwa a kettle Din shima yayi sannan taje ta hada mai breakfast dan yace yau Sunada aiki da yawa a hospital dinsu dan haka yana gama cin breakfast Ya fita yayi Office.. "Afrah kuma bayan tafiyarshi ne Ta karasa wani ruwan a kettle Bayan yayi Zafi ne ta juye takai toilet, Sannan tazo ta lallaba Xeey har ta kaita toilet ta wanke mata kai duk a dunkule dama a tsefe yake, Tai mata wanka sosai sosai sannan ta kamo hannunta suka fito daga toilet din, nan dai Ta samu ta shafa mata Mai sannan ta gyara mata Gashi, ta sama mata wata doguwar Riga then Ta kawo mata abinci taci sannan ta rike hannunta sukai dakin mummy,
"da Shigar su mummy tace Lalle Afrah Yar albarka sannu da kokari ji yanda kika gyarata kai amma Allah ya saka miki da Alheri sweet heart tace ameen momma, Itadai Xeey ba abun da take in banda KALLON mutane....
*B*angaren Hajiya Sa'adatu kuwa yanzu da karfin Asiri mijinta ya manta da komai nashi tun daga kan dukiya, da wata xeey balle matarshi da abba, Da yan uwanshi, Tasashi a gaba se yanda tai dashi, hatta Dan fitan da yake dan dai Karta rasa na kashewane kuma Idan ya samo ita zai kawomawa amma da tuni na hanashi Yi, Yanzu duniya na mata dadi se abun da tace harta yan aiki duk ta koresu wasu ta kawo masu goya mata baya, dan Sauran Bazasu yarda da abubuwan da takeyiba sai yasa,
"Alhaji Dai Ya Zama Mijin Hajiya na Gaske dan Jan akalarshi take yanda Takeso bama yanda ya kamata ba.....
"Alhaji Ma'aruf kuma Mahaifin su Afrah ya dawo yaga Xeey bece Komai ba shima Illa tausaya mata dayai, Haka suketa rayuwa dukkansu sun dauka Xeey tamkar yar cikinsu, Dan kome Zai siyo tare yake siyo musu.... Akwana a tashi ba Wuya Wata shakuwace ta kullu tsakanin Afrah Da Xeey duk da bata Magana amma Har cikin Ran Xeey tana Son Afrah, Bro kuma Xeey ta maidashi tamkar abokin wasanta idan benan Kofar dakinshi Take Zuwa har se ya dawo ya bude mata kofar ta shiga Sometimes ma idan yana Bacci ta shugo sedai Ya barta a dakin ta karace watsawarta dan na farko ba barna zatai mai ba, Kuma ba sata zatai mai ba, dan haka be damuwa, Ko frnds dinshi idan sunzo suka ganta kowa sedai ya tausaya mata dan kana ganinta Kasan da walakin goro a miya....
"Akwai wata ranane Bro Ya dawo daga Hospital ga ba kowa a gidan Afrah na Exams momma kuma bata nan tana gidan biki, Bro.... Ne ya shugo yaga Xeey a kofar dakinshi ta kwanta yace Allah sarki, Tsallekata yayi yaje dakinshi Ya kwanta yaji yunwa, Tuni ya fito Ya shiga kitchen ya fara dafa indomie, Be ddeba ya gama Yasa a plate ya dawo daki ya zauna kenan Yaga Xeey a gabanshi har tasa hannu ta fara ci, Tsayawa yayi yaga yanda take cin indomi din da Sauri, "tausayinta ya kamashi har da yar kwallanshi, nan take ya fara tinanin Wai anyama taci abincin rana? Gashi har yamma tayi, Phone Dinshi ya dauka ya fara dialing din number Afrah... Ringing biyu ta dauka, tana gaisheshi be amsaba yace Rabonki da gida tun yaushe? Tai kasa kasa da murya tace since morning muna exams ne fa Bro,
"Daka mata tsawa yayi yace Kuna exams kinsan zaki wahalar da yarinyar mutane meye na dakkota
Kin barta da yunwa, me yasa kike hakane?
"Afrah Tace i'm sorry bro ba haka bane bansan zan dadeba ba wallahi yace shiiiii..ya kashe waya, Afrah kam gabanta se fadi yakeyi tana tashiga Uku, "Yana gama call din K'ura ma Xeey ido yayi se loma take tayi abun tausayi Indomie dakwai2 amma har ta cinyeshi befe loma ukuba, Tana gamawa Ta sama waje A dakin tai kwanciyarta, Shima Tinani ya fara Dan yunwar ma gaba daya ya nemeta Ya rasa dan tausayin Xeey....
"Yana kwance akan gado Xeey na kasa yai yar karamar tsaki yace mtsww wannan ma ba tsari bane bari na Fita dan shaidan nanan yana yawo, wata Zuciyar tace to me zakai da mahaukaciya wata zuciyan tace kayya Kaidai kawai ka fita dan haka Ya dauka phone dinshi da mukullun bike (Mashin) dinshi ya fita zaga gari yau nace BOSS ba a son fita da Mota ne Lolx.....
Wajen shakatawa ya nufa achan ya sama abu Yaci sosai but hankalinshi na wajen Xeey.. "Afrah tana hanya se tinanin fadar Bro dinta dazata tadda take tajin tsoro, tinani takeyi har ta Karasa gida, tana shiga taga Kofar Shi a bude wani tsoro taji amma ta daure ta shiga tana zuwa taga Xeey akwance, kiran yayanta tayi taji shuru, nan ta dauka waya ta kirashi tace bro gani a gida..
"Yace harkindawo ya exams din tace alhmd, yace nadan fitane tunda barin mutane da yunwa kukeyi, Tadan wayince tace no kayi hakuri, "yace is Ok. Da sauri ta nufa kitchin itama dan dafa Musu abinci gaba daya gidan, Taliya ta daura sannan taje tai wanka ta fito, time din ya daho ta zobo a plate ta kawo ma Xeey dakin Bro ta tasheta zata bata Taga xeey takice, tai tai da ita ta bata ina Xeey taki ci,
"Afrah tafara tinanin ko zatayi xuciyane, dan batasaN Bro din ta ya bata ba...
Xeey kam tak'i ci,
"Afrah kam zama tayi ta shara taliyarta me dadi nan itama ta baje a wajen se baccin Gajiya, "Bro dinta kuma yaje ya dawo ya gansu duka a dakin, Afrah ya tasa, ita kuma ta tashe xeey nan dai suka bar mai Dakin Se mamakin Afrah yake, Yace kai mata se ahankali wata sa'in da me hankalin wato Afrah da mara hankalin Wato Xeey duk Sun Wani zo sun kwanta maka a daki yanzu da da abokina nazo fa? Yace Allah ya kyauta...
Koda suka Koma part dinsu duka bacci suke tayi se gab da magrib Mummy ta dawo ta gansu duka akwance har gabanta yafadi seda ta tabasu taga suna nunfashi Sannan tace Alhamdulillah ku tashi magriba yayi nan Afrah ta tashi ta tashe xeey, ita taje tai Alwala tai Sallah xeey kam nanan Zaune ba un ba un um,
"momma da xeey basu suka tashi daga kan sallayaba har seda Akai ishai sukai addu'o insu sannan
Mummy ce tace wa Afrah ta dauko mata goran ruwa da cup
*Muje zuwa*