Sashe 16
A Dalilin Matar Uba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*Ummie Xeey CE*
[1/3, 8:30 AM] UⓂmiey Xeey👄: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]
*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM😍*
*so sorry dear fans for d delay nd long suspence,in shaa Allah it has come to an end,u will be seeing my updates regularly luv u oll.💙💚💛💗💞❤🖤*
*PAGE📄 57__58*
"kamar a mafarki ta ganta a dakin da bata san ya akayi ta shiga ba, lumshe idon ta tayi tana son recall din wani abu amma ta kasa mintsinin kanta tayi taji ko mafarki take amma ina, K'ara kallon dakin tayi dakyau sannan ta kwanta lamo a gado kamar me tinanin wani Abu, tasan dai nan ba gidansu bane, Mummy ce ta shugo dakin taganta a kwance, tana ganin mummy ta taso kamar zatace wani Abu amma setai shuru, rungume mummy tayi ta fara kuka,
"mummy CE tace ikon Allah, it seems like yarinyar nan ta sama sauki fa, phone dinta ta dauka tai dailing number dady, take sanar dashi ci gaba da aka samu na Xeey, "dady Alhamdulillah yace, sannan yace tana magana kuwa? Mummy tace a a batayi,
"Daddy yace alright zanma yaron nan magana (yayan afrah) kuje psychiatric a duba kwakwalwarta, nan sukai Sallama yace soon zaidawo
Wani saurayi nagani a office yana shingide yana kallon cilin, phone dinshi naji tayi k'ara naga yana dubawa yaga *Beloved Dad* jikinshi na rawa yai picking, yace hello dad, dad yace "my son kana lafiya, ya aikin? Yace Alhamdulillah dad, yace to madallah, dama inasone idan Kaje gida zakui magana da mummy akan wannan yarinyar, tana samun sauk'i, amma bata magana, may be matsalar daga kwakwalwartace
"Matashin yaron nan yace" wallahi dad kamar ka shiga zuciyata, insha Allah zamui kokari, duk yanda ake ciki zan sanar dakai, Dad yace " nagode my son Allah ya k'ara daukaka ya tsaremunku, Yace Ameen
Bangaren Isma'il kuwa tun da ya koma school ya cire wata XEEY a zuciyarshi, bawai be tinanin ta bane aa, kawai, beso ya sama problem a heart dinshi sai yasa kome yakeyi da yaji XEEY tayi crossing zuciyarshi sedai yaita innalillahi wa inna ilaihi rajiun, Ba laifi yanzu ya kusan 1 Month a school amma kana ganinshi kasan yayi kyau yayi kiba har Yar haske yayi lolx _Hahaha INA masoya Wai shin da gaske SO mugum abune ne???_
__Misalin karfe bakwai na dare ne yayan Afrah ya dawo daga wajen aiki, yana shuguwa ya sama su mummy da xeey a pallow, nan shima ya yada zango, ya gaishe da mahaifiyarsa sannan ya shiga kitchen ya dakko abincinsa yaci yasha, sannan suka fara magana da mummy akan cewa Gobe insha Allah Zasu tafi asibitin psychiatric aduba kwakwalwar Xeey, Mummy tace Alhamdulillah, Allah ya kaimu, nan ma suka kira Afrah suke sanar da ita duk halin da ake ciki
"Afrah taji dadi so sai, tace Allah ya temaka Yakuma rufa asiri, mummy tace Ameen
Bangaren Hajiya Sa'adatu kuwa, tun randa akafara ma xeey addu'o taji ajikinta karshenta ya kusan zuwa, Dan yanzu kome ta tambaya Alhaji setayi da gaske yake bata, kuma shi kanshi alhaji yanaji a jikinshi kamar he's missing something, se zaiyi magana kuma ya kasa
Yanzuma kwata kwata Hajiya yalwa sunyi fada da Sa'adatu Dan tun wani kudi da Alhaji ya bata, yalwa ta nema su raba tare, Sa'adatu tace itafa atafau bazasu rababa, ita da shan wuya
Sannan tace wani su raba kudi tab bazata yardaba, tun daga lokacin Sukai hannun Riga....
*WASHE GARI*
tun safiya suka tashi suka fara shiri, misalin karfe 8, yayan Afrah ya kintsa yace su fito, xeey ma ta shirya da mummy sannan suka fito harabar godin, yayan Afrah ya shiga mota sannan suka suka shiga, Ya kama hanya sai asibiti,
Sunje bada ddewaba, aka dubata aka bata magungunan, Dr din yace brain dinta ya sama problem sosai amma da temakon Allah insha Allah zatai magana, ya basu wasu magunguna sannan yace su dawo bayan sati biyu, sukai mai godiya sannan suka kamo hanya
__Suna hanyane kowa da abun da yake sakawa a zuciyarshi, "yayan Afrah yana driving kenan yaga kamar giftawar mutun nan ya tsaya da driving, da mummy da shi se Fadin *INNALILLAHI WA INNA ILAIHI RAJIUN SUKE*
"wani wawan birki yaja, mummy kam duk a rude take, Wani tsohu suka gani yana musu smiling, yace kar Ku tsorata, nima mutun ne kamar Ku, Amma Allah yamun baiwa in bazaku damuba kufito a motar, dukansu ba Wanda yaji tsoro suka fito a motar...
_Ku biyoni Dan jin yanda labarin zai kasance_
*Ummiey Xeey Abakson*
[1/3, 8:30 AM] UⓂmiey Xeey👄: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]
*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM😍*
*PAGE📄 59__60*
"Wani tsohu suka gani yana musu smiling, yace kar Ku tsorata, nima mutun ne kamar Ku, Amma Allah yamun baiwa in bazaku damuba kufito a motar, dukansu ba Wanda yaji tsoro suka fito a motar...
Gefen titi suka samu suka tsaya sannan tsohun nan yace " Kudena wahalar da kanku zuwa asibiti, wannan aikin bana asibiti bane, Asiri akai mata, So abun da nakeso daku shine, kuci gaba da turara mata habbatus saudah, Sannan suka Ku dinga yawan sadaka, yana yaye masifa da komai,
"Mummy CE tace insha Allah baba zamu ci gaba, mungode, tsohon nan " yace basai kun godemun ba, kuma Ku sama ruwan zamzam Ku bada ai mata rukiyya kullun kafin da asuba Ku dinga bata tanasha, kuma ki sama ruwa shima ki dinga karanta mata fatiha 1, ayatul kursiy 3, ahad 3, falagi3 da nasi 3, Sannan kiyi wannan adduan La'ila ha illallah, wahdahu lashari kalah, lahul mulku wa lahul hamd, wa huwa ala kulli shai in kadir 100* kullun safe da bayan sallan la'asar, kibata tanasha, insha Allah zata sama sauk'i,
Yayan Afrah yace" Masha Allah muna godiya malan, "tsohon yace karka damu, Ikon Allah ne yasa har muka hadu, zan temaka muku, nan sukaji dadi Mara misiltuwa a zuciyoyinsu sannan sukai mai Sallama, " yai musu Allah kiyaye hanya da fatan alheri...
Bayan sun kama hanyanyane, mum tai dialing number Dad take sanar dashi yanda sukai da wannan tsohon,
"Dad yace masha Allah, Allah ya temakemu, ya bamu sa'a, mum tace" Ameen
Sundawo gida duk sun gaji yayan Afrah ya kwanta bacci yai mafarkin xeey Wai gatanan ta fara magana, yaganta cikin jin dadi da walwala, firgigit ya tashi yaje wajen mummy yake sanar da ita, Tace Masha Allah, zamu sama nasara, yace insha Allah, Sannan Ya shiga wanka yasa kayan sport, ya nufa M² dake Kaduna yaje ya jijjiga jini
Bangaren Afrah kufa, itama a wannan yan k'wanakin tana yawan mafarkin Xeey, sedai ta ganta tana mata smiling, ko yanayi najin dadi Dan haka itama Afrah ta dage da addua sosai, Dan ba k'aramin tausayawa xeey takeyiba, ji take tamkar twins sis dinta ta jini,
********
Mummy kam itama adduan da wannan tsohon ya bata kullun setawa xeey koda na lokaci daya bata taba tsallakewa ba,
_akwana a tashi ba wuya yau kusan 3months kenan kullun se Ismail yayi mafarkin xeey amma seya batsar, gani yake kamar Dan yasata a zuciyarshi ce shaidan kemai yawo da hankali, yauma koda ya kwanta bacci ganinshi yayi tare da xeey a wani garden me kyau flowers sunyi Kore shar, suna zaune suna hiran masoya,
Wani flower ta dakko, ta mika mai tare da fadin _I Love you my Sweet special_
Farkawa yayi firgigit a tsorace yana fadin it's a lie, it's a lie _(Karyane, karyane)_
Wani frnd dinshi ne ya shugo yaga halin da yake ciki, Kamashi yayi ya fara karantomai ayatul kusiyu sannan ya samo yai bacci, frnd din tagomi yayi Dan duk yanda akai Ismail ba karamin cikin tashin hankali yake ba,
Ismail nata bacci, se kusan 4 na yamma ya farka, kasancewar yau Sunday, "yana farkawa, kallon friend dinshi yayi me Suna *Fahad*
Ismail ne yace "INA Xeey, INA xeey Dan Allah INA ka boyemun Xeey, ka temaka naganta kar na mutu,
*Fahad* kam sokoko yayi Dan tun da yafara maganar ido ya sakamai
Ismail ne ya k'ara da cewa Fahad Dan Allah INA Xeey??
"Fahad yace xeey kai mafarki hala? Ismail yace banganeba mafarki fa kace?
Fahad yace yes mafarki nake tinani kayi Dan ihunka naji, nima na shugo, Ismail ne yai narai narai da ido yace hmmm Ba mamaki amma Dan Allah ka tayani Neman xeey
"Fahad yace OK, amma zan kira su mummy na sanar dasu duk halin da kake ciki gaskiya
Ismail ne yace Huh ka rufamun asiri kar na bawata su mummy rai na musu alkawari bazan sake maganar xeey ba, Fahad yace" atoh wallahi ni har mamaki kake bani kan mace daya? Akwai abun Da zakai mata da wuce addua yanzu a halin da take ciki? Allah kadai ma yasan ko tana Raye kota mutu
"Ismail ne yadan bata rai Dan beji dadin maganar abokinshi ba amma hakanan ya daure yace uhm Hakane,
Amma Ina mai tabbatar maka da Xeey na Raye Dan kullun senayi mafarkinta
Fahad yace mutumina tabbas ka fada kogin soyayya ba abun da zance se Allah ya bayyana xeey musha biki, idan kuma ta kada ka ta zaba wani shikkenan sedai mu tayaka jaje _Fahad maganar yake amma cikin zolaya_
Ismail yace ba fariyaba nasan.....
*Ku Biyoni*
*Ummiey XEEY*
[1/3, 8:30 AM] UⓂmiey Xeey👄: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]
*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
SADAUKARWA GA____
*MARIAM TIJJANI ADAM😍*
_KUYI HAKURI INA MAKU TYPING BA YAWA, AIKINE YAYI YAWA A OFFICE...LOVE YOU ALL MY FANS_
*PAGE📄 61__62*
"Ismail yace ba fariyaba nhahaha xeey bazata taba kada Niba koda maza 1000 zasu taru
_Wani dariya Fahad ya saki yace kaji masoya nikam bari na fita na zaga gari Dan naga kai ka hau jirjin so
[1/3, 8:30 AM] UⓂmiey Xeey👄: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]
*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM😍*
*so sorry dear fans for d delay nd long suspence,in shaa Allah it has come to an end,u will be seeing my updates regularly luv u oll.💙💚💛💗💞❤🖤*
*PAGE📄 57__58*
"kamar a mafarki ta ganta a dakin da bata san ya akayi ta shiga ba, lumshe idon ta tayi tana son recall din wani abu amma ta kasa mintsinin kanta tayi taji ko mafarki take amma ina, K'ara kallon dakin tayi dakyau sannan ta kwanta lamo a gado kamar me tinanin wani Abu, tasan dai nan ba gidansu bane, Mummy ce ta shugo dakin taganta a kwance, tana ganin mummy ta taso kamar zatace wani Abu amma setai shuru, rungume mummy tayi ta fara kuka,
"mummy CE tace ikon Allah, it seems like yarinyar nan ta sama sauki fa, phone dinta ta dauka tai dailing number dady, take sanar dashi ci gaba da aka samu na Xeey, "dady Alhamdulillah yace, sannan yace tana magana kuwa? Mummy tace a a batayi,
"Daddy yace alright zanma yaron nan magana (yayan afrah) kuje psychiatric a duba kwakwalwarta, nan sukai Sallama yace soon zaidawo
Wani saurayi nagani a office yana shingide yana kallon cilin, phone dinshi naji tayi k'ara naga yana dubawa yaga *Beloved Dad* jikinshi na rawa yai picking, yace hello dad, dad yace "my son kana lafiya, ya aikin? Yace Alhamdulillah dad, yace to madallah, dama inasone idan Kaje gida zakui magana da mummy akan wannan yarinyar, tana samun sauk'i, amma bata magana, may be matsalar daga kwakwalwartace
"Matashin yaron nan yace" wallahi dad kamar ka shiga zuciyata, insha Allah zamui kokari, duk yanda ake ciki zan sanar dakai, Dad yace " nagode my son Allah ya k'ara daukaka ya tsaremunku, Yace Ameen
Bangaren Isma'il kuwa tun da ya koma school ya cire wata XEEY a zuciyarshi, bawai be tinanin ta bane aa, kawai, beso ya sama problem a heart dinshi sai yasa kome yakeyi da yaji XEEY tayi crossing zuciyarshi sedai yaita innalillahi wa inna ilaihi rajiun, Ba laifi yanzu ya kusan 1 Month a school amma kana ganinshi kasan yayi kyau yayi kiba har Yar haske yayi lolx _Hahaha INA masoya Wai shin da gaske SO mugum abune ne???_
__Misalin karfe bakwai na dare ne yayan Afrah ya dawo daga wajen aiki, yana shuguwa ya sama su mummy da xeey a pallow, nan shima ya yada zango, ya gaishe da mahaifiyarsa sannan ya shiga kitchen ya dakko abincinsa yaci yasha, sannan suka fara magana da mummy akan cewa Gobe insha Allah Zasu tafi asibitin psychiatric aduba kwakwalwar Xeey, Mummy tace Alhamdulillah, Allah ya kaimu, nan ma suka kira Afrah suke sanar da ita duk halin da ake ciki
"Afrah taji dadi so sai, tace Allah ya temaka Yakuma rufa asiri, mummy tace Ameen
Bangaren Hajiya Sa'adatu kuwa, tun randa akafara ma xeey addu'o taji ajikinta karshenta ya kusan zuwa, Dan yanzu kome ta tambaya Alhaji setayi da gaske yake bata, kuma shi kanshi alhaji yanaji a jikinshi kamar he's missing something, se zaiyi magana kuma ya kasa
Yanzuma kwata kwata Hajiya yalwa sunyi fada da Sa'adatu Dan tun wani kudi da Alhaji ya bata, yalwa ta nema su raba tare, Sa'adatu tace itafa atafau bazasu rababa, ita da shan wuya
Sannan tace wani su raba kudi tab bazata yardaba, tun daga lokacin Sukai hannun Riga....
*WASHE GARI*
tun safiya suka tashi suka fara shiri, misalin karfe 8, yayan Afrah ya kintsa yace su fito, xeey ma ta shirya da mummy sannan suka fito harabar godin, yayan Afrah ya shiga mota sannan suka suka shiga, Ya kama hanya sai asibiti,
Sunje bada ddewaba, aka dubata aka bata magungunan, Dr din yace brain dinta ya sama problem sosai amma da temakon Allah insha Allah zatai magana, ya basu wasu magunguna sannan yace su dawo bayan sati biyu, sukai mai godiya sannan suka kamo hanya
__Suna hanyane kowa da abun da yake sakawa a zuciyarshi, "yayan Afrah yana driving kenan yaga kamar giftawar mutun nan ya tsaya da driving, da mummy da shi se Fadin *INNALILLAHI WA INNA ILAIHI RAJIUN SUKE*
"wani wawan birki yaja, mummy kam duk a rude take, Wani tsohu suka gani yana musu smiling, yace kar Ku tsorata, nima mutun ne kamar Ku, Amma Allah yamun baiwa in bazaku damuba kufito a motar, dukansu ba Wanda yaji tsoro suka fito a motar...
_Ku biyoni Dan jin yanda labarin zai kasance_
*Ummiey Xeey Abakson*
[1/3, 8:30 AM] UⓂmiey Xeey👄: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]
*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM😍*
*PAGE📄 59__60*
"Wani tsohu suka gani yana musu smiling, yace kar Ku tsorata, nima mutun ne kamar Ku, Amma Allah yamun baiwa in bazaku damuba kufito a motar, dukansu ba Wanda yaji tsoro suka fito a motar...
Gefen titi suka samu suka tsaya sannan tsohun nan yace " Kudena wahalar da kanku zuwa asibiti, wannan aikin bana asibiti bane, Asiri akai mata, So abun da nakeso daku shine, kuci gaba da turara mata habbatus saudah, Sannan suka Ku dinga yawan sadaka, yana yaye masifa da komai,
"Mummy CE tace insha Allah baba zamu ci gaba, mungode, tsohon nan " yace basai kun godemun ba, kuma Ku sama ruwan zamzam Ku bada ai mata rukiyya kullun kafin da asuba Ku dinga bata tanasha, kuma ki sama ruwa shima ki dinga karanta mata fatiha 1, ayatul kursiy 3, ahad 3, falagi3 da nasi 3, Sannan kiyi wannan adduan La'ila ha illallah, wahdahu lashari kalah, lahul mulku wa lahul hamd, wa huwa ala kulli shai in kadir 100* kullun safe da bayan sallan la'asar, kibata tanasha, insha Allah zata sama sauk'i,
Yayan Afrah yace" Masha Allah muna godiya malan, "tsohon yace karka damu, Ikon Allah ne yasa har muka hadu, zan temaka muku, nan sukaji dadi Mara misiltuwa a zuciyoyinsu sannan sukai mai Sallama, " yai musu Allah kiyaye hanya da fatan alheri...
Bayan sun kama hanyanyane, mum tai dialing number Dad take sanar dashi yanda sukai da wannan tsohon,
"Dad yace masha Allah, Allah ya temakemu, ya bamu sa'a, mum tace" Ameen
Sundawo gida duk sun gaji yayan Afrah ya kwanta bacci yai mafarkin xeey Wai gatanan ta fara magana, yaganta cikin jin dadi da walwala, firgigit ya tashi yaje wajen mummy yake sanar da ita, Tace Masha Allah, zamu sama nasara, yace insha Allah, Sannan Ya shiga wanka yasa kayan sport, ya nufa M² dake Kaduna yaje ya jijjiga jini
Bangaren Afrah kufa, itama a wannan yan k'wanakin tana yawan mafarkin Xeey, sedai ta ganta tana mata smiling, ko yanayi najin dadi Dan haka itama Afrah ta dage da addua sosai, Dan ba k'aramin tausayawa xeey takeyiba, ji take tamkar twins sis dinta ta jini,
********
Mummy kam itama adduan da wannan tsohon ya bata kullun setawa xeey koda na lokaci daya bata taba tsallakewa ba,
_akwana a tashi ba wuya yau kusan 3months kenan kullun se Ismail yayi mafarkin xeey amma seya batsar, gani yake kamar Dan yasata a zuciyarshi ce shaidan kemai yawo da hankali, yauma koda ya kwanta bacci ganinshi yayi tare da xeey a wani garden me kyau flowers sunyi Kore shar, suna zaune suna hiran masoya,
Wani flower ta dakko, ta mika mai tare da fadin _I Love you my Sweet special_
Farkawa yayi firgigit a tsorace yana fadin it's a lie, it's a lie _(Karyane, karyane)_
Wani frnd dinshi ne ya shugo yaga halin da yake ciki, Kamashi yayi ya fara karantomai ayatul kusiyu sannan ya samo yai bacci, frnd din tagomi yayi Dan duk yanda akai Ismail ba karamin cikin tashin hankali yake ba,
Ismail nata bacci, se kusan 4 na yamma ya farka, kasancewar yau Sunday, "yana farkawa, kallon friend dinshi yayi me Suna *Fahad*
Ismail ne yace "INA Xeey, INA xeey Dan Allah INA ka boyemun Xeey, ka temaka naganta kar na mutu,
*Fahad* kam sokoko yayi Dan tun da yafara maganar ido ya sakamai
Ismail ne ya k'ara da cewa Fahad Dan Allah INA Xeey??
"Fahad yace xeey kai mafarki hala? Ismail yace banganeba mafarki fa kace?
Fahad yace yes mafarki nake tinani kayi Dan ihunka naji, nima na shugo, Ismail ne yai narai narai da ido yace hmmm Ba mamaki amma Dan Allah ka tayani Neman xeey
"Fahad yace OK, amma zan kira su mummy na sanar dasu duk halin da kake ciki gaskiya
Ismail ne yace Huh ka rufamun asiri kar na bawata su mummy rai na musu alkawari bazan sake maganar xeey ba, Fahad yace" atoh wallahi ni har mamaki kake bani kan mace daya? Akwai abun Da zakai mata da wuce addua yanzu a halin da take ciki? Allah kadai ma yasan ko tana Raye kota mutu
"Ismail ne yadan bata rai Dan beji dadin maganar abokinshi ba amma hakanan ya daure yace uhm Hakane,
Amma Ina mai tabbatar maka da Xeey na Raye Dan kullun senayi mafarkinta
Fahad yace mutumina tabbas ka fada kogin soyayya ba abun da zance se Allah ya bayyana xeey musha biki, idan kuma ta kada ka ta zaba wani shikkenan sedai mu tayaka jaje _Fahad maganar yake amma cikin zolaya_
Ismail yace ba fariyaba nasan.....
*Ku Biyoni*
*Ummiey XEEY*
[1/3, 8:30 AM] UⓂmiey Xeey👄: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]
*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
SADAUKARWA GA____
*MARIAM TIJJANI ADAM😍*
_KUYI HAKURI INA MAKU TYPING BA YAWA, AIKINE YAYI YAWA A OFFICE...LOVE YOU ALL MY FANS_
*PAGE📄 61__62*
"Ismail yace ba fariyaba nhahaha xeey bazata taba kada Niba koda maza 1000 zasu taru
_Wani dariya Fahad ya saki yace kaji masoya nikam bari na fita na zaga gari Dan naga kai ka hau jirjin so