← Book details A Dalilin Matar Uba Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 22 OF 28

Sashe 22

A Dalilin Matar Uba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

*​​​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​​*
_[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]_

*​​LIKES AND DROP YOUR COMMENTs​​*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/

```​​​​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​​​​```
*​​​​MARIAM TIJJANI ADAM​😍​​​*

💋💋Dedicated to All lovers of *UMAR M SHARIFF* wannan page din nakune Ku kadai.... 💋💋🤦

*PAGE 83...84*

Yana shiga pallow mum dinshi taga be cikin walwala mutuwar tsaye tayi Dan tasan meke damunshi, Isma'il Yana shiga daki gado ya fada yai rub da ciki ba abun da yake tinanin se Xeey, karar bude kofa yaji hade da Sallama, wai gowa yayi yace' aww mum! Wani numfashi taja tace" Isma'il bazaka cire ranka akan yarinyar nan ba ko? So kake muyi biyu babu ko?

Murmushi yayi yace" sweet mum ba komai fa, Tace" kar kaimun karya duk wani motsi ko chanji nagani a fuskarka nasan menene! Shuru yayi yace" To mum wannan ne karo na karshe da zaki k'ara mun magana muje dining inci abinci yunwa nakeji! Mum tace yauwa kokaifa..!
••••♪••••

Musaddiq ne yai parking a wani babban plaza dake cikin Kaduna, dukansu fitowa sukai, su Afrah ana tafiya majestically zuciyarta cike da farin ciki abun da takeso kenan, wani shago suka shiga, Suka fara dakko dogayen riguna masu kyau kala kala, bayan sun gama da nan ne ma suka shiga shagon takalma nan ma suka zab'a kala uku_Uku, sannan suka shiga shagon gyaluluka suka zab'a nan ma, Daganan shagon wayoyi suka shiga aka sai musu iPhone dukansu kala daya, bakuga murna wajensu ba ballema Afrah, haka suka gama siyayya komai masha Allah..

" Suna hanyane suka shiga ostrich suka siyo snacks suna tafe sunaci har suka dawo gida!

Suna shugowa Afrah Allah Allah, take su shiga ciki dan dadi, aiko yana parking ta dasauri ta sauka zata tafi da sauri, Musaddiq yace" kee me kike nufi waye zai daukan miki kayan? Afrah tace oh sorry bro! Yayin da Xeey ita kuma ta bude boot tana sakko da kayan, jidan kayan sukai suka shiga ciki, musaddiq bin Afrah yai da kallo yace" this girl gaba daya ta chanza but I'll fix her ass right... Lolx

Suna shiga Mum tai musu oyoyo sannan suka baje a falo nan suka fara fito da kayan, mum tace masha Allah, gaskiya kun iya zaban kaya masu kyau! Nan su Afrah Da Xeey suka k'ara mata godiya sosai Xeey harda kuka wai suna dawai niya da ita sosai, mum ta rungumeta tace" haba ai ke ta muce har abada insha Allah, sannan suka kwashe kayan suka kai cikin dakinsu suka bude phones dinsu sukai pluging a charji, sannn suka wuce kitchen Dan daura dinner!

Suna aikinsu suna dariya, Musaddiq Yana zaune yai dialing number Isma'il yake sanar dashi sun dawo ya zaizo dinne? Isma'il yace nop till we meet tomorrow akwai talk din da nakeso mui discussing, Musaddiq yace" alright sai mun hadu, Isma'il yace okay!

Misalin karfe 8 na dare time din kowa yaci abinci nan suka bude wata sabuwar hira! Musaddiq yace" mum ya ka mata wa ennan yaran su fito da miji girma suka karaya! Mum ta kalleshi tace to babban yaya ai ko kai ka musu zabi na gari, Suna maganan gaban Xeey ne yai mugun fadi tace" shikkenan i missed him cikin ranta! Nan dai suketa hira har dare yayi yace" bari na shiga room dina na kwanta gobe Monday! Mum tace gaskiyafa good night!

Su Afrah sun shiga daki, Xeey na kwance, Afrah ta dakko wayoyinsu ta mik'a wa Xeey nata tasa sim dinta, Afrah kam har ta shiga play store tai downloading whatsapp, tai installing ta fara chat! Ita kam Xeey tai shuru se tinani tinani take barkatai!

Afrah tace" what's wrong? Xeey tace" bakomai wlhi, Afrah ta ce bani wayarki nai miki sending whatsapp ki bude, Xeey tce" uhm dama kin barshi, kona bude dawa zanyi chat? Banda kowa fa! Afrah tace" karki damu zansa ai adding dinki cikin groups harda na NOVELS, Xeey tace" okay

Hope kuna enjoying? Kuci gaba da biyoni.....tnx all my lovers I heart you

Ummiey Xeey
[1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR​​​​*
*UBA​​​​*
*_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛

```​​​​​​​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​​​​​​​```
*​​​​Ummiey_Xeey Abakson​💋​​​*

*​​​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​​*
_[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]_

*​​LIKES AND DROP YOUR COMMENTs​​*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/

```​​​​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​​​​```
*​​​​MARIAM TIJJANI ADAM​😍​​​*

*Where is Juwairiyya @mrs Danja* your page is here..thanks for the love and support I hrt you🌹🌹

*PAGE 85__86*

Xeey tace" Banda kowa fa! Afrah tace" karki damu zansa ai adding dinki cikin groups harda na NOVELS, Xeey tace" ok nan ta amsa ta bude mata ta bada numbernta akai adding din Xeey...Xeey na shiga taci karo da novels masu dadi nan ta fara karantawa, chan taga am mata message ta PC ta bude, Sallama akayi tare da cewa ni sunana *Real Khady* hope zamu iya zama friends? Xeey tace" Waalaikumus Salam, yeah why not nan suka fara chat kamar dama sunsan juna!
"Xeey tace sister Afrah har nayi frnd daga hawana! Afrah tace" JJC whatsapp da dadi balle ma kayi dace da friends na gari, Xeey tace" tabbas hakane, Allah yasa mu dace! Amin Afrah ta amsa" kowa juyawa yayi yaci gaba da chat dinshi har bacci ya kwashesu.

Bangaren hajiya Sa'adatu kuma alhaji gaba daya ya juya mata baya, ya fara dawowa hayyacinsa saboda karfin addua da duk wani Wanda yasan labarin su yakeyi, dan duniya gaba daya yanzu ya dauka Sa'adatu ta rabashi da y'arshi, dad'in dad'awa Yan aikin gidan da suke shirin tona mata asiri ta koresu suma duk Inda suka zauna se sunce" Allah ya saka wa Xeey, kuma Alhamdulillah addua ba karya bace, duk Wanda ya rik'e addua zaiga haske... Wannan kenan muje zuwa!

*°°°WASHE GARI°°°*
Isma'il ne ya tashi da wuri ya kintsa tsab ya kama hanyar zuwa hospital yazo bada dad'ewa ba musaddiq shima yazo nan suka gaisa sannan suka shiga ward round tare Dan duba marasa lafiya, sungama sannan suka dawo office dinsu suka zauna, nan musaddiq yace" yauwa kace akwai magana ko? Let's talk now! Okay, Isma'il yace" ohh ka share maganar ma kawai mum tace" na hakura, musaddiq yace" ok amma akan meye? Isma'il yace about that girl ne da nake nemanta tun ina school kasan up till now banji labarinta ba!

Musaddiq yai shuru a mind inshi yace" kodai Xeey din da take gidansune, wani mind din yace kai this is impossible Dan kawai itama ta bce bazai zama ita yake nema ba Dan haka musaddiq yace" Oh Allah, Allah kai mana jagora a al'amuranmu, Isma'il yace" Ameen nan suka ci gaba da wani hiran kuma!

Suna zaune aka kawo wata patient (mara lafiya) nan suka tashi da azama aka kaita emergency room suka dubata accident tayi, kan kace meye sunyi Sauri sun mata abun da ya kamata harta sama bacci nan suka kira nurses sukace su zasu tafi gida inda wani matsalan su kira one of them! amma aci gaba da monitoring BP dinta yadan hau su zasu tafi, nurse *Emnoor Ahmad da BK* sukace" insha Allah, mu Isma'il sukai hanyar wajen da yai parking
__Sun fito musaddiq ya bude kofa na car din kenan yace" kai bazan hau bama, Isma'il yace why? Musaddiq yace kullun sedai ka saukeni amma har yanzu ka kasa shuguwa ka gaishe da hajiyarmu! Isma'il yace to malan yi hakuri abun na raina muje to yanzu ko?

Musaddiq yace" kokaifa? Suna tafe suna hirarsu har suka iso bakin gate din su musaddiq, musaddiq sauka yayi yai sauri ya shiga fallow din ya sama Xeey zaune da wata Yar memo a hannunta tana shirin updating status na love word dake cikin memo din, "Musaddiq shi kwata kwata bema lura da me ke hannun Xeey ba, shi dai kawai CE" mata yayi ta shiga daki zaiyi bako! Dan haka ta ajiye memo din samar kujera ta shiga daki abunta, musaddiq ne ya leka dakin mum yace" mum ki fito ga abokina nan yazo! Be jira ta bashi amsa ba yai maza ya fita yai ma Isma'il iso har pallow din,
Suna shuguwa Mum suka iske a pallow din nan suka gaisa itama ta kara ja musu kunne akan su rikewa juna amana banda fada! Isma'il yace insha Allah mum

Dago kan..........! Ku jira next page dan jin ya abun zai kasance I heart you All

Ummieyn kuce
[1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR​​​​*
*UBA​​​​*
*_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛

```​​​​​​​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​​​​​​​```
*​​​​Ummiey_Xeey Abakson​💋​​​*

*​​​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​​*
_[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]_

*​​LIKES AND DROP YOUR COMMENTs​​*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/

```​​​​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​​​​```
*​​​​MARIAM TIJJANI ADAM*

*Dedicated to Momiyn twince, Maryam Aliyu Ahmad and Nasbash* I love you plenty💋💋💋

*PAGE 87__88*

D'ago kan da Isma'il zaiyi yai wa hajiyarsu musaddiq sallama kawai idonshi yai arba da *MEMO* Wani Abu yaji ra ratsa kwakwalwarshi, kasa mik'ewa yayi don a zatonshi kannan musaddiq sun gama kallon abun dake cikin memo din Nan take zuciyarshi ta fara bugawa, brain dinshi ya fara tinanin taya akai memo dinshi ma yazo gidan? Ko musaddiq ne ya dakkomai? Mum dai taga kamar Isma'il a takure, tace" Lafiya dai ko? Ko ruwa ba'a kawo maka ma sannan ta kwallawa Afrah kira ta kawo mai, Afrah najin an kirata ta fara wani yatsine yatsinan fuska wai tana Chating an wani kirata! _(Lols haka fa mata da yawa suke Idan suna chat basa so ai musu magana ko ace zo kimun kaza)_ Isma'il kamar yana ganin abun da Afrah keyi yace" uhm bakomai wlhi tafiyama zanyi nayi mantuwa a gida an aikeni ban dauka sakon ba tun safe _(wayince dan kar su gane halin da yake ciki)_

"Mum tace" ah ah gaskiyane dole ka damu, Musaddiq kuma yace" kai bro wallahi da abun dariya kke Aiken su hajiya ka manta ko? Sai na fada mata, Isma'il yace" rufamun asiri, ya mik'e kenan zai tafi sega Afrah ta taho da ruwa me sanyi a gora hade da five alive, tana kallonshi tace wow ammafa guy dinnan ya hadu sosai!

"Musaddiq ne ya kalleshi yace" to ga ruwan ka tafi dashi, kallo ya watsa ma Afrah da take ta wani iyayi yace" nop thanks! Wani haushi Afrah taji tace" mtsww dama kyawawan maza akwai wulakanci _Meelat tace" hahah dama yace Yana sonkine???_
Chapter 22 · 0% Book details