← Book details A Dalilin Matar Uba Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 26 OF 28

Sashe 26

A Dalilin Matar Uba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Nan take musaddiq ya kira Zeey yace" suzo su sameshi gidan su Isma'il, shida Afrah Xeeyy tace" okay nan suka sanar da Mummy tace sai sun dawo amma karsu Dade! Suna fitowa suka sama me adaidata har kofar gidan su Isma'il ya saukesu! Suna shiga basuga kowa a pallow dinbba Dan haka direct dakin Isma'il suka wuce! Suna shiga sukaga Isma'il na numfashi sama sama kuka Xeey ta fara tace please Sweethrt karka mutu!

Bane! Wani tsawa ya daka mata _this is the first time da musaddiq ya taba mata tsawa ko fada kenan_ Dan yaka tai shuru! Musaddiq wurgo mata wayan Isma'il yayi yace" read waye yai wannan reply din? Ashe da Wanda kikeso ko? Very good! Tana karantawa wani hawaye masu zafi suka zubo mata tace" I'm Sorry wallahi bansan shi bane! Kuma ni banda kowa sai shi, banda number dinshine please ka yafemun Isma'il! Musaddiq yai zuru zuru yace" tabbas na tina, kuma ni ma nayi saurin hassala kema kiyi hakuru! Afrah tace" Allah sarki sorry Xeey bro musaddiq be sani bne wallahi, Isma'il daya dago kai Yana kallon Xeey datai tsugunne a gabansu yace" Xeey kiyi hakuri duk laifinane da banjira kin bni number dakankiba, kuma danai miki text ban sanar dake kowaye ba kiyi hakuri kinji!
Xeey ta share hawayenta tace" bakomai nagode sosai! Musaddiq yace" to kuma maganar an barta anan kenan ba sai kowa yajiba sukace insha Allah, nan Isma'il ya sake shiryawa kamar ba shiba maganarshi ta dawo normal heart beat din shi ya ragu suka mike sukai waje nan musaddiq yai driving suka sauke su Xeey da Afrah su kuma suka wuce wajen aikinsu
••••••••••••••

Alhaji Abdullahi (baban Xeey) tun ranar yaje wajen yan uwanshi sunyi murna sosai, da suga ganshi kuma sukaimai murnar rabuwa da wannan matsiyaciyar mata, suka tambayeshi INA XEEY din yace tananan Gidan da aka riketa suke Neman mata magani har ta warke yanzu haka ma ansa bikinta, masha Allah sukace game da sakawa marik'anta da alheri, tabbas sunyi namijin kokari suma Allah ya kara tsare yaransu Alhaji yace Ameen....Suka kara da cewa ya kamata muje mu ganta ko? Alhaji yace insha Allah, nan ya koma kusa da yan uwanshi yasai gida aka gyaramai, kasancewar shekaru sunja mai nan yasama wata mata takai 35 bata bata aureba ga ibada ya aureta.....wannan kenan

*Hajiya Sa'adatu kuwa*
Duniya ta dauka, muguntar da tayi wa xeey ya koma kanta, ko daga ina zuwa ake ana kallonta, harda aminiyarta hajiya yalwa, koda hanya ya biyo da ita sedai ta kalleta ta girgiza kai tace" muma ya Allah ka yafe mana tabbasa karshen mutun kenan mugu me asiri indai be gyara halinsaba to komun Daren dad'ewa abun zai dawo kanshi! Yanzu abun hajiya Sa'adatu ya kara yawa idan taga mutun tai ta binshi da gudu idan kuma shago ne ko wani Abu me amfani tai ta fasawa ko ta dauka dutse tai ta jifa, a unguwar ganin illan da takewa mutane yasa Aka dauketa aka kaita gidan mahaukata a kulle ta achan zata kare rayuwarta kenan, labarin Sa'adatu ya kare!!!! Allah ya kyauta yasa mui kyakkyawan k'arshe

Ummiey Xeey
[1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR​​​​*
*UBA​​​​*
*_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛

```​​​​​​​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​​​​​​​```
*​​​​Ummiey_Xeey Abakson​💋​​​*

*​​​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​​*
_[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]_

*​​LIKES AND DROP YOUR COMMENTs​​*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/

```​​​​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​​​​```
*​​​​MARIAM TIJJANI ADAM​*

Dedicated to *♡R̥ͦE̥ͦḀͦL̥ͦ M̥ͦE̥ͦ D̥ͦḀͦM̥ͦB̥ͦU̥ͦ C̥ͦE̥ͦ🥗​* tnx for the love # ana tare

*PAGE 99...100*

Isma'il ya shiga har falon su Xeey ya kirata! Wani sanyi a zuciyarta taji Dan yaushe rabon da ta tsaya gata ga Isma'il suyi hira, Dan haka hijab dinta ta dakko tadan fesa tirare bame karfi ba tasa lipstick a labenta ta fito cikin compound din gidan! Tana waige waige ta INA zataga Isma'il, jin muryanshi taji cikin natsuwa yace" Sweetlove I'm here, kallonshi tayi tana murmushi ta karasa inda yake!
Kujeru ne guda biyu awajen suka zauna suna fuskantar juna! Gaisheshi ta fara yi tana kallon wani gefe! Isma'il yace'' Sweetlove kove kallona nakeso kiyi bawai kindinga kallon wani side ba! Rufe idonta tayi da hannu tace" I can't, wani kunyrka fa nkeji! Isma'il yace" okay tunda kunyata kikeji bari na tafi duk randa kika shirya magana dani sai ki nemeni! Yana magana irin soyayyar nan ta dabaibayeshi! Mikewa yayi tai maza ta janyo riganshi tace" Sweethrt I'm sorry, don't go itama tana magana amarai
raice kamar mejin bacci

Nan fa suka fara hira kowa na fadin yanda yakeji da yai missing din Dan uwanshi, Isma'il yace nafasha missing dinki har hrt problem nasamu, Xeey tai murmushi tace" lol nasan yanzu zaka sama sauk'i insha Allah, Isma'il yace ai tun randa naganki naji hrt dina ya dena mun zafi, Yana magana seda yakai k'arshe yai kasa kasa da murya yace" I LOVE You! Wani ajiyar zuciya taji Dan tabbas tayi missing din Isma'il dinta, nan dai suketa hirarsu har Afrah ta dawo itama daga tadin ta gansu tace" a mind dinta wato dama missing din junane yasa dukansu suka fita daga hayyacinsu ji yanda sukai kyau, tana wannan tinanin ne har ta shiga daki abunta,
Sunata hira har 10:30 Xeey tace" Sweethrt kazo ka tafi gida fa dare nayi! Isma'il yace" ai nan gidan mune idan naga damar kwana anan zan kwana tace" uhm nasani amma ai kar su Hajiya sui tinanin wani Abu ko? Isma'il yace" See you yanzu ai zan ma tafi amma in tina maki wani Abu? Tace" eh yace kin tuna kina karama kizo dakina INA bacci sedai in ganki a kan gado lokacin yarinta na damunki ko? Ai bata jira ta bashi amsa ba guduu tayi ta shige fallo, shikam binta da kallo yayi Dan komai tayi burgeshi takeyi kuma tabbas ba wanda Xeey ta dace dashi sai Shi, Dan haka ya girgiza kai yai smiling ya tafi, ya fito daga gatey din kenan sukaci karo da musaddiq shima ya dawo daga zance wajen Fatima! Shan hannu sukai musaddiq yace" dakyau abokina sai mun hadu gobe nan sukai sallama, Isma'il ya wuce gida, musaddiq kuma ya shiga gida

Bayan Isma'il ya shiga gidane seya manta be amsa number din Xeey ba Dan haka ya kira musaddiq yace" ya turomai da number din Xeey, musaddiq yace bazan turo ba, abokina lalle na lura Xeey dinnan seta saka ka manta da komai ae Isma'il yace hahaha Eh din naji nidai ina jira! Ya katse wayar, ba ai minti 2 be sega number nan musaddiq ya turo mai, Yana ganin number Isma'il ya kirashi yace" Nagani thanks ka cece rayuwar abokinka da yau bazan iya bacci ba! Musaddiq yai dariya yace se yanzu nagane Ashe dai duk xeey dinnan ne ta sa abokina Rashin walwala, Isma'il yace" oho dai sai gobe, katse waya Isma'il din yayi ya jefa gado sannan ya shiga toilet yayi wanka ya bude firij ya dauko lemon yasha sannan ya fara tura ma xeey din text Dan gani yake 11:20 tayi bacci...text din kamar haka!

_If I could chose between loving you and breathing I would use my last breathe to say I LOVE YOU._

_You are the sun in my day, the wind in my sky, the waves in my ocean, and the beat in my heart. I Love you So Much._

_Everyone says you only fall in love once, but thats not true, because every time I see you, I fall in love all over again._

Seda ya tura mata texts guda uku yace bari nabarki haka sweet dreams, ya kashe phone dinshi shima yai bacci
Chan darene Xeey ta farka zatai nafila seta duba wayarta taga karfe nawa! Tana bubawa taga texts Dan karamin tsaki tayi tace" to waye wannan seda taga ma karanta tsab, ta kara yin tsaki tace" mtsww sai yasa na tsana whatsap dinnan ba dama ai adding dinka a grp wasu mazan sun dinga biyoka kenan _a tinaninta wanine a GRP chat batasan Isma'il bane_ dan Haka tai reply kamar haka!
_Malan sai kayi hakuri inada Wanda nakeso, kawai kaga number mutun ka wani mai text daga yau kar in sake gani, Wani ya rigaka tai sending, toofaa_ sannan ta shiga toilet tai alwala tai sallah ita kadai tunda Afrah tana off!

Bangaren Isma'il kuwa Yana tashi yai alwala yai sallah be komq bacci ba karatun qur'ani yayi, gari na waye yasa ruwa a heater, yai wanka ya shirya sannan ya kunna wayarshi! Yana kunnawa yaga text ya shugo karantawa ya farayi! Gabanshine yai mugun fadi, yaji duk bazai ma iya zuwa office din ba nan ya fada gado!!!........

Hope you're enjoying the story

Ummiey Xeey
[1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR​​​​*
*UBA​​​​*
*_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛

```​​​​​​​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​​​​​​​```
*​​​​Ummiey_Xeey Abakson​💋​​​*

*​​​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​​*
_[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]_

*​​LIKES AND DROP YOUR COMMENTs​​*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/

```​​​​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​​​​```
*​​​​MARIAM TIJJANI ADAM​*

*NABILANCY* Ina tayaki murnan kammala littafin ki me suna kallon kitse akema rogo, Allah ya kara Basira🤙🏼

*PAGE 105__106*

Ranar Daurin aure, gida cike da yan Uwa da abokan arziki, Kawayen amare ko ince yan uwa tunda ba wani kawayene da su balle ma Xeey, se kwalliya ake tayi, andaura Aure, Isma'il da Xeey, Musaddiq da Fatima, and Afrah da Abdulrasheed Alhamdulillah
Misalin Karfe 4 ne na yammacin jumma'a bayan andaura Aure aka tafi arewa House dake garin kaduna ,achan akai wani kyatattcen Party dasu Isma'il da Musaddiq suka hada tare Da Abdulrasheed cos sun mai magana ayi komai tare tunda yanzu anzama Kusan yan uwa Amince, Mutane Da dama Sunje, Ana zaune Sega amare da Angwaye, duka sunsha Kwalliya kaya iri daya Matayen sunsa kaya Milk se head maroon, mazan kuma sunsa shadda farare se hulunan Kansu Black, sunyi kyau matuka, Suka sama waje suka zauna nan aka shiga program din Da sui!

Around 6pm ne aka tashi duka akayo gida dan shirin kai amare ko wacce gidanta!

Hajiya Aisha matar Uban Xeey ba karamin kashe kudi tai ba dan ganin komai ya tafi cikin tsari, baban Xeey ma da dukkanin Su dasu ka aurar da yara kowa se Hamdala sukeyi akan wannan nauyi dasu sauke
Bayan sundawo daga wajen party ne nan kowanninsu akai musu fada har itama Fatima matar musaddiq cos ba waje daya sukeba!
Chapter 26 · 0% Book details