Sashe 2
A Dalilin Matar Uba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Xeexee ta kalleta tace haaa what's wrng with my dress kaifa ka cika sa ido ko incema ustaz, komai akai ba daidai ba nikam bye sai mun hadu gobe a school ta juya tai shigewarta Daki,
Shikam girgiza kai yayi yace tabbas hankalin mace da namiji ba dayaba, yai ficewarsa ya shiga gidansu
*Yours Ummiey Xeey*
[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey Abakson💋: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY &✍🏼WRITTEN BY```
*©Ummiey_Xeey Abakson*💋
*♻ EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]
*OCTOBER 2017*
_SHORT STORY_
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM*😍
_Dedicated This Page to you my dear Sweet Hearts_ *Aisha's*💋💋
*Aishan Umma and Aisha A Muhd* _I love you Guy's zama daku Akwai Sweet Irin sosai dinnan infact if am with you Guy's I forget my worries... Allah ya kara daukaku yasa Ku gama da duniya lfiya..._ *ummieyxeey* _cares a lots irin Ku kadai kuka sani dinnan😘_
*📄 PAGE 5_____6*
Shikam girgiza kai yayi yace tabbas hankalin mace da namiji ba dayaba, yai ficewarsa ya shiga gidansu
Ya na shiga room dinsa ya shige ya zauna abakin bed, se a time din Ya tuno wai fa dazu xee taso tai hugging dinshi ha'a whats wrng with this pretty girl ya fada a mind dinshi,
"Wata zuciya kuma tace mai Kasan wasu haka suke Tarbiya kowanne da irin tasu, yace dai Allah ya shiryamu kawai Ya bude assignment din ya Fara dubawa
Haka ya duba tsab yai musu assignment din Tare Yasa a school bag dinshi sannan ya dakko kayanshi yai iroing bayan ya gamane Ya zauna ya rasa ina zaije then ya tafi wajen mamanshi Tunda dama Shi Kadai ta haifa.. Yace Mum kinki samomin aboki ni kadai banajin dadin zama nan gidan ba abokin wasa
"Mum tace ina kawarka *xeey* take? "Yace oops daga gidan ma nake hajiyama tace in gaishe dake, tace dan Albarka se yanzu kke fadamun yace mum na mantane tace ina amsawa...
Chan kowa yai shuru sannan yace Mum Yauwa wani abu na damuna wlhi
"mamanshi Hajiya Maryam Tace zo sweet heart dina ka fadamun banaso abu na damunka menene relax and tell me "ismail Yace mum Wlhi inason frnd da xeexee amma halayenta basui mun ba setai ta abu kamar Ba hausa fulani ba as I'm yanayim dressing dinta
"Hajiya maryam tai smiling tace come on babyboy Just pray for her, Kasan an sangarta Ta kuma kasan first born ne so dole zakaga ba daidai ba and her father is a rich man kowa yasansa a kasan nan ba ruwanka
"ismail yace Rich man fa mum? Nima ai muna da kudi but why banyin Behaving Haka
"hajiya tace my Beloved Son It's okay zakazo ka cikani da surutu i said just pray for her ba shikkenan Ba "yace ok mum
Suka Fara wani hiran, misalin 9 pm Dad dinshi ya dawo yamai sannu Da zuwa mum dinshi ta kawomai abinci then sukaci gaba da hiran suna su uku Dan ba karamin soyayya suke nunawa Son dinsu ba se kusan 11 dad yace yaje yai bacci tomorrow is Monday............
Washe gari monday Tun asuba Hajiya Halima ta tashi ta fara aiki ta hada musu break fast
Ta shiryasu tsab sannan driver yazo Ya kaisu School, Bayan sun tafine ta shirya Gidan tsab ta daura abincin rana before su dawo...
*Xeexee* ne A class tare da sit mate dinta ismail,
Class teacher sune ya shugo yace ai summiting assignment, Sannan ismail ya Fito mata dashi sukaje sukai summiting, Tamai godiya dan dama in ta itace sedai a doketa, gata da kokari shap brain but matsalarta rashin Concentrating Wasa yai mata Yawa, She's lucky ma ta hadu da frnd din kirki..
Around 10am ne akai ringing Break Female friends dinta se Kiranta suke suje sui break but taki ta makalewa Isma'il hakanan suka barta suka tafi kowa se gulmarta yakeyi wai bata da frnd se Namiji, Ta fito da food flask dinta Tace mai yazo suci abinci yace Bazaici ba wai me yasa take hakane? Yace mata Why can't you go for your female frnds Dan taga yana biye mata ko?
Nan danan tasa kuka wai yana mata shouting itafa batason haka, Yana tsaye ya rasa me zaiyi just rungune hannuwansa yayi Yana kallonta yace Ikon Allah ahaka har Aka dawo break yan Class ganin zee na kuka ismail kuma na tsaye aka cika se ihu akeyi wai *Xeexee is In Love Lolz....*
"ismail ne ya hada Rai yace bafa haka bane ba wanda yasan abun dake faruwa kan kace meye har Romours Ya kai staff room haka aka kirasu staff room aka zanesu wai tun basu tafasaba zasu Kone,
Xee tayi kuka kamar ranta zai fita Duk tabi ta Kosa Ai closing taje ta fadawa mum dinta after sun dawo class ne, English teacher din daya basu assignment yace yaga hand writing iri daya ya bada names din aje a kirasu, suwa zasu gani Again *xee ce da ismail* nan dai aka kara tabbatar da soyayya Sukeyi alhalin karyane....
Ismail yaji duk school din gaba daya ya tsana balle kuma Ita Zee, tana ganin kamar dan dad dinta bayanan ne Ake mata haka anya ma sunsan waye ita da zasu dinga bata wahala,
after sun dawo class ne all eyes on them Ismail yake bata hakuri dukda dukansu sunsan kwata kwata ba haka zancen yakeba, tace bakomai karya damu... Haka dai suka Wuni a class dukansu basa wani Jin dadi
Anayin closing Abba brother dinta Yazo wajenta yaga her eyes looked Red alamun tayi kuka sosai yake tambayanta meke faruwa tace muje gida kawai bro, suna nufuwa bakin gate suka hango driver Dinsu sukaje suka Shiga shima yana son tambayar meya faru amma yana tsoro sbd yasan ba mai magana takeyiba.....
"Abba ne yace baka lura da xeexee bane, Se a time din yace meya Faru, nan ta kara fashewa da Kuka take bashi labarin Komai, ya bata hakuri Tace ai ba komai Allah yasan komai to ma in soyayya mukeyi ina ruwansu Damu tai kwafa, shidai driver se bata hakuri yakeyi har suka iso gida....suna shiga gida ta kwallawa Mummy kira mummmmyyyyyyyyyyyyyyyy,
mummy naji tasan ba lafiya an tabo *xeeynta* dan haka ta fito da sauri dan ganin me ya faru dan tasan kiran nan ba haka kawai bane..........!
*Ummiey xeee ce*
[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey Abakson💋: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & ✍🏼WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson*💋
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]
*OCTOBER 2017*
_SHORT STORY_
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM*😍
👂🏻 *NASIHA TO ME AND YOU*
_Yan Uwa mudai kara jin tsoron Allah, Musan abun da mukeyi tun kan lokaci ya kure mana, wai yau hartakai ta kawo Saboda Novel yaran mutane suna lalace, subhanallah, ke marubuciyar batsa bazakiji tsoron Allah ba ki dena, mezakicewa Allah idan kina cikin rubutawa Allah ya dauka ranki, Sit down and think yar'uwa....Ke kuma reader ko kunya bakyaji ki wasting time dinki kina Karanta abun da ba temakanki zaiyiba sedai ya saki cikin wani halin da ke kadai zakiji...haba Yar Uwa......Wallahi it's not too late to repent kowa ya gyara halinshi...Allah yasa mu dace_ ~Atakaice dai kenan~
*Mudai yan ♻Exclusive mun hana rubuta batsa. Kuma duk wacce ta turo mana Book din batsa cikin group din mu....zamu cireta mubarta da Allah.... Thanks All*
📄 *PAGE 7____8*
A bakin Kofa Taci karo da Su Xeey, xee na ganinta ta kara fashewa da Kuka Tace mummy kinga kinga....... Bata sama daman Yin maganar Ba Saboda Kuka Ya riga yaci karfinta, Shikam Abba Yayi ciki dan yaga abun yayan Tashi Azimun,
"mummy ce ta riko hannunta Tace Let go in inji me akai Miki, suka Shiga dakin sannan Ta dago fuskar yarta Ta share mata hawayen dake Zuba a fuskarta ta dai lallasheta tai Shuru kannan Ta Ke tambayanta meke Faruwa,
___Nan Xeey taba hajiyarta labarin Komai From A To Z bata boye mata komai ba tun daga Kan Dukan da akai musu wai tun basu tafasaba zasu kone suna soyayya Har na Hand writing din da aka Gani iri Daya, Itadai Hajiyarsu bata hakuri tayi dan tasan Halin yarta Sarai bata san Komai kan soyayya ba kawai dai anci zalun sune, but kan Batun assignment Tasan sunyi daidai amma ya zatai? Ita ta jama kanta,
hajiya hakuri ta bata ta kwantar mata da hankali, tace Dad dinsu na dawowa Zai cireta daga school Din....
Xee Ce ta shiga wanka bayan ta fito ta shirya tsab cikin Wani riga da siket yar kanti yai mata kyau sosai sannan ta dakko abincinta Taci after ta gamane taji kawai tana missing Dad dinta dan haka ta dakko phone ta fara dialing Numbern Dad dinta, Ringing Daya ya dauka, Suka fara magana kamar Haka
Sweet dad Good afternoon,
Yace afternoon how ar you my love
"tace I'm fine am just missing you dad,
nan dai suketa hira kusan 30mins kudin wayan ya kare ya Sake Kira mum bata ce mata Komai ba dan tasan Idan suna waya da dad se sukai 1hr dan Shi indai kan yaranshine zai iya spending more than Hour suna waya,
Hajiya sa'adatu ne Taga abu yaki karewa tun bata damuba harta damu Tai tsaki tace wai kai har yanzu da yarinya kake waya haka, Nifa banaso, Ko sauraronta beyiba seda ya gama waya Yace Hajiyata ta Kaina,
Hajiya sa'adatu ta wani dan bata Rai dan Ita kwata kwata Bataso Mijinsu Na yawan Kula yaranshi haka, Dan gani take tamkar zama da ita kawai yakeyi amma yafison yaranshi da uwar yayanshi,
"ALHAJI Abdullahi yace yarkicefa nake waya da ita, Se ta dan wayince dan kar yace akwai wani abu aranta gashi Kuma tace Tana Son zee ta dawo wajenta sai yasa ta dan sake fuska tace Oh am missing them na kosa mu koma mu gansu, Lolzzz Mata kenan na ciki na ciki,
"Yace karki damu soon zamu Koma ai nima ina missing dinsu sosai sosai, Da yace sosai sosai dinnan Wani bakin ciki Taji kamar Ta kwalla ihu amma Ba yanda ta iya se ta dan wani ce Uhmm.......
••••••••
Shikam girgiza kai yayi yace tabbas hankalin mace da namiji ba dayaba, yai ficewarsa ya shiga gidansu
*Yours Ummiey Xeey*
[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey Abakson💋: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY &✍🏼WRITTEN BY```
*©Ummiey_Xeey Abakson*💋
*♻ EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]
*OCTOBER 2017*
_SHORT STORY_
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM*😍
_Dedicated This Page to you my dear Sweet Hearts_ *Aisha's*💋💋
*Aishan Umma and Aisha A Muhd* _I love you Guy's zama daku Akwai Sweet Irin sosai dinnan infact if am with you Guy's I forget my worries... Allah ya kara daukaku yasa Ku gama da duniya lfiya..._ *ummieyxeey* _cares a lots irin Ku kadai kuka sani dinnan😘_
*📄 PAGE 5_____6*
Shikam girgiza kai yayi yace tabbas hankalin mace da namiji ba dayaba, yai ficewarsa ya shiga gidansu
Ya na shiga room dinsa ya shige ya zauna abakin bed, se a time din Ya tuno wai fa dazu xee taso tai hugging dinshi ha'a whats wrng with this pretty girl ya fada a mind dinshi,
"Wata zuciya kuma tace mai Kasan wasu haka suke Tarbiya kowanne da irin tasu, yace dai Allah ya shiryamu kawai Ya bude assignment din ya Fara dubawa
Haka ya duba tsab yai musu assignment din Tare Yasa a school bag dinshi sannan ya dakko kayanshi yai iroing bayan ya gamane Ya zauna ya rasa ina zaije then ya tafi wajen mamanshi Tunda dama Shi Kadai ta haifa.. Yace Mum kinki samomin aboki ni kadai banajin dadin zama nan gidan ba abokin wasa
"Mum tace ina kawarka *xeey* take? "Yace oops daga gidan ma nake hajiyama tace in gaishe dake, tace dan Albarka se yanzu kke fadamun yace mum na mantane tace ina amsawa...
Chan kowa yai shuru sannan yace Mum Yauwa wani abu na damuna wlhi
"mamanshi Hajiya Maryam Tace zo sweet heart dina ka fadamun banaso abu na damunka menene relax and tell me "ismail Yace mum Wlhi inason frnd da xeexee amma halayenta basui mun ba setai ta abu kamar Ba hausa fulani ba as I'm yanayim dressing dinta
"Hajiya maryam tai smiling tace come on babyboy Just pray for her, Kasan an sangarta Ta kuma kasan first born ne so dole zakaga ba daidai ba and her father is a rich man kowa yasansa a kasan nan ba ruwanka
"ismail yace Rich man fa mum? Nima ai muna da kudi but why banyin Behaving Haka
"hajiya tace my Beloved Son It's okay zakazo ka cikani da surutu i said just pray for her ba shikkenan Ba "yace ok mum
Suka Fara wani hiran, misalin 9 pm Dad dinshi ya dawo yamai sannu Da zuwa mum dinshi ta kawomai abinci then sukaci gaba da hiran suna su uku Dan ba karamin soyayya suke nunawa Son dinsu ba se kusan 11 dad yace yaje yai bacci tomorrow is Monday............
Washe gari monday Tun asuba Hajiya Halima ta tashi ta fara aiki ta hada musu break fast
Ta shiryasu tsab sannan driver yazo Ya kaisu School, Bayan sun tafine ta shirya Gidan tsab ta daura abincin rana before su dawo...
*Xeexee* ne A class tare da sit mate dinta ismail,
Class teacher sune ya shugo yace ai summiting assignment, Sannan ismail ya Fito mata dashi sukaje sukai summiting, Tamai godiya dan dama in ta itace sedai a doketa, gata da kokari shap brain but matsalarta rashin Concentrating Wasa yai mata Yawa, She's lucky ma ta hadu da frnd din kirki..
Around 10am ne akai ringing Break Female friends dinta se Kiranta suke suje sui break but taki ta makalewa Isma'il hakanan suka barta suka tafi kowa se gulmarta yakeyi wai bata da frnd se Namiji, Ta fito da food flask dinta Tace mai yazo suci abinci yace Bazaici ba wai me yasa take hakane? Yace mata Why can't you go for your female frnds Dan taga yana biye mata ko?
Nan danan tasa kuka wai yana mata shouting itafa batason haka, Yana tsaye ya rasa me zaiyi just rungune hannuwansa yayi Yana kallonta yace Ikon Allah ahaka har Aka dawo break yan Class ganin zee na kuka ismail kuma na tsaye aka cika se ihu akeyi wai *Xeexee is In Love Lolz....*
"ismail ne ya hada Rai yace bafa haka bane ba wanda yasan abun dake faruwa kan kace meye har Romours Ya kai staff room haka aka kirasu staff room aka zanesu wai tun basu tafasaba zasu Kone,
Xee tayi kuka kamar ranta zai fita Duk tabi ta Kosa Ai closing taje ta fadawa mum dinta after sun dawo class ne, English teacher din daya basu assignment yace yaga hand writing iri daya ya bada names din aje a kirasu, suwa zasu gani Again *xee ce da ismail* nan dai aka kara tabbatar da soyayya Sukeyi alhalin karyane....
Ismail yaji duk school din gaba daya ya tsana balle kuma Ita Zee, tana ganin kamar dan dad dinta bayanan ne Ake mata haka anya ma sunsan waye ita da zasu dinga bata wahala,
after sun dawo class ne all eyes on them Ismail yake bata hakuri dukda dukansu sunsan kwata kwata ba haka zancen yakeba, tace bakomai karya damu... Haka dai suka Wuni a class dukansu basa wani Jin dadi
Anayin closing Abba brother dinta Yazo wajenta yaga her eyes looked Red alamun tayi kuka sosai yake tambayanta meke faruwa tace muje gida kawai bro, suna nufuwa bakin gate suka hango driver Dinsu sukaje suka Shiga shima yana son tambayar meya faru amma yana tsoro sbd yasan ba mai magana takeyiba.....
"Abba ne yace baka lura da xeexee bane, Se a time din yace meya Faru, nan ta kara fashewa da Kuka take bashi labarin Komai, ya bata hakuri Tace ai ba komai Allah yasan komai to ma in soyayya mukeyi ina ruwansu Damu tai kwafa, shidai driver se bata hakuri yakeyi har suka iso gida....suna shiga gida ta kwallawa Mummy kira mummmmyyyyyyyyyyyyyyyy,
mummy naji tasan ba lafiya an tabo *xeeynta* dan haka ta fito da sauri dan ganin me ya faru dan tasan kiran nan ba haka kawai bane..........!
*Ummiey xeee ce*
[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey Abakson💋: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & ✍🏼WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson*💋
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]
*OCTOBER 2017*
_SHORT STORY_
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM*😍
👂🏻 *NASIHA TO ME AND YOU*
_Yan Uwa mudai kara jin tsoron Allah, Musan abun da mukeyi tun kan lokaci ya kure mana, wai yau hartakai ta kawo Saboda Novel yaran mutane suna lalace, subhanallah, ke marubuciyar batsa bazakiji tsoron Allah ba ki dena, mezakicewa Allah idan kina cikin rubutawa Allah ya dauka ranki, Sit down and think yar'uwa....Ke kuma reader ko kunya bakyaji ki wasting time dinki kina Karanta abun da ba temakanki zaiyiba sedai ya saki cikin wani halin da ke kadai zakiji...haba Yar Uwa......Wallahi it's not too late to repent kowa ya gyara halinshi...Allah yasa mu dace_ ~Atakaice dai kenan~
*Mudai yan ♻Exclusive mun hana rubuta batsa. Kuma duk wacce ta turo mana Book din batsa cikin group din mu....zamu cireta mubarta da Allah.... Thanks All*
📄 *PAGE 7____8*
A bakin Kofa Taci karo da Su Xeey, xee na ganinta ta kara fashewa da Kuka Tace mummy kinga kinga....... Bata sama daman Yin maganar Ba Saboda Kuka Ya riga yaci karfinta, Shikam Abba Yayi ciki dan yaga abun yayan Tashi Azimun,
"mummy ce ta riko hannunta Tace Let go in inji me akai Miki, suka Shiga dakin sannan Ta dago fuskar yarta Ta share mata hawayen dake Zuba a fuskarta ta dai lallasheta tai Shuru kannan Ta Ke tambayanta meke Faruwa,
___Nan Xeey taba hajiyarta labarin Komai From A To Z bata boye mata komai ba tun daga Kan Dukan da akai musu wai tun basu tafasaba zasu kone suna soyayya Har na Hand writing din da aka Gani iri Daya, Itadai Hajiyarsu bata hakuri tayi dan tasan Halin yarta Sarai bata san Komai kan soyayya ba kawai dai anci zalun sune, but kan Batun assignment Tasan sunyi daidai amma ya zatai? Ita ta jama kanta,
hajiya hakuri ta bata ta kwantar mata da hankali, tace Dad dinsu na dawowa Zai cireta daga school Din....
Xee Ce ta shiga wanka bayan ta fito ta shirya tsab cikin Wani riga da siket yar kanti yai mata kyau sosai sannan ta dakko abincinta Taci after ta gamane taji kawai tana missing Dad dinta dan haka ta dakko phone ta fara dialing Numbern Dad dinta, Ringing Daya ya dauka, Suka fara magana kamar Haka
Sweet dad Good afternoon,
Yace afternoon how ar you my love
"tace I'm fine am just missing you dad,
nan dai suketa hira kusan 30mins kudin wayan ya kare ya Sake Kira mum bata ce mata Komai ba dan tasan Idan suna waya da dad se sukai 1hr dan Shi indai kan yaranshine zai iya spending more than Hour suna waya,
Hajiya sa'adatu ne Taga abu yaki karewa tun bata damuba harta damu Tai tsaki tace wai kai har yanzu da yarinya kake waya haka, Nifa banaso, Ko sauraronta beyiba seda ya gama waya Yace Hajiyata ta Kaina,
Hajiya sa'adatu ta wani dan bata Rai dan Ita kwata kwata Bataso Mijinsu Na yawan Kula yaranshi haka, Dan gani take tamkar zama da ita kawai yakeyi amma yafison yaranshi da uwar yayanshi,
"ALHAJI Abdullahi yace yarkicefa nake waya da ita, Se ta dan wayince dan kar yace akwai wani abu aranta gashi Kuma tace Tana Son zee ta dawo wajenta sai yasa ta dan sake fuska tace Oh am missing them na kosa mu koma mu gansu, Lolzzz Mata kenan na ciki na ciki,
"Yace karki damu soon zamu Koma ai nima ina missing dinsu sosai sosai, Da yace sosai sosai dinnan Wani bakin ciki Taji kamar Ta kwalla ihu amma Ba yanda ta iya se ta dan wani ce Uhmm.......
••••••••