Sashe 21
A Dalilin Matar Uba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Direct office din babban Dr din sukaje, bayan sun gaisa, ya bashi takardunshi, nan take akamai inter view yaci, babban Dr din yace CONGRATS kasamu, Isma'il godiya yamai sosai, sannan yace Zuwa Monday ya shirya ya fara zuwa aiki, sannan suka fito a office din!!
Isma'il tsayawa gun musaddiq yayi seda yagama aikinshi sannan
Isma'il yace muje nai dropping dinka a gida, musaddiq yace dako nagode, yau kasala nakeji bazan Iya driving ba sai yasa ban dakko ko da bike ba, Ismai'l ya kalleshi yace lazy guy, musaddiq yace eh naji dai....
Suna tafe suna hiransu har Sukazo kafoar gidan su musaddiq, Musaddik yai yai dashi yace ya shugo yace" Zaizo dole gaishe da mama amma ba yanzu ba, musaddik Yace" OK shikkenan ka gaishe mun da mummy nah....
Ummiey Xeey
[1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
_[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]_
*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM😍*
Alhamdulillah I'm back again...sorry readers da jina shuru da kukai....yanzu by god grace zaku dinga samun post dina akai akai
*Dedicated to All my lovers*💋
*PAGE 79__80*
*After two weeks*
Haka rayuwarsu ta kasance kullun cikin daukin juna daba juna shawara suke,
Musaddiq ne zaune akan kujera ya kalla Isma'il yace aboki let's go naga time din tashinmu yayi, nan suka harhada books dinsu na doctors suka sa a jakarsu sannan suka mike suka wuce inda musaddiq yayi parking!
Suna tafe suna hira har musaddiq yakai Isma'il gida, ya fito shima ya shiga gidan yagaishe da mum din Isma'il nan tai musu nasiha akan su rike aikinsu kuma kar su bari wani ya shiga tsakaninsu
Musaddiq yace" insha Allah hajiya, bari nazo na tafi, tace" ok ka gaishemun da hajiyarku d sauran yan gidan, Yace" ok
Isma'il ne ya rakashi har bakin gate seda yaga ya saita hanya sannan ya shugo pallow, koda ya shugo room dinshi ya wuce ya cire kaya sannan ya shiga wanka yai alwala Dan time din magrib yayi
Bangaren musaddiq kuwa Yana shiga gida shima wanka ya shiga yai alwala Ya wuce masallaci, bashi ya shugo gidan ba seda yai isha'i, Yana shugowa direct pallow ya wuce, Mummynsu Na ganinshi tace" Dan Halak kaman kasan kai su Afrah da Xeey suke jira
Musaddiq yace" to gani Allah dai yasa Lafiya, be karasa maganarsaba se gasunan sun fito daga room dinsu, Xeey na tafiya a tsanake Afrah kuma Dan murna da gudu taje ta fada jikinshi musaddiq tana cewa Bros naji dadin ganinka...!
Musaddiq binta da kallo yayi yace" ke Allah ya shiryaki, kina girma kina kara zama yarinya, Afrah tace" uhm Xeey kam dariya tayi
Hajiyarsu tace" dama gobene nakeso ka kaisu shopping kowa ya zab'a abun da yakeso harda waya zaka siyo ma Xeey ita kuma Afrah itama a chanza mata asiyo musu iri data kanaji? Musaddiq yace" eh inaji Allah ya kaimu, ya maido kallonshi ga Afrah yace see you is that why you're behaving like this in kikai wasa ba inda zaki.. Tsit Afrah tayi Dan tasan halin yayan nata sarai.
Mummy tace dama shikkenan maganar
Musaddiq yace" ba komai, nan suka ci gaba da hiransu bashi ya tafi dakinshi ba we 11pm Yana shiga yai bacci!
°°°°°
Isma'il kam tun dawowarshi hankalinshi gaba daya be tare dashi, wani mugun Son xeey yaji yana addabanshi, gado ya fada ya rungume pillow yana" magana chan kasa _INA zanga XEEY, Ya Allah ka bayyanar da ita_ be ankara ba kawai yaga kuka na nemen cin karfinsa, mikewa yayi yaje wajen madubi (mirrow) ya kalleshi wata Zuciya tace BE STRONG..
Wannan tinani tinani banaka bane, dawowa gefen gado yayi ya zauna Dan gaba daya jinshi yake like he is missing something....!
Afrah ne da Xeey Kwance akan gado se hiran su sukeyi irin na yan mata, nan Afrah take bata labarin wani *hausa novel* da aka turo, Xeey tace uhm gaskiya book din akwai dadi Idan an turo ki bani labari, Afrah tace" hahaha don't worry before a turoma I think an sai miki waya nifa duk na kosa ma gobe tayi cewar Afrah.
Xeey kam tace" uhm Hakafa Allah ya kaimu nidai seda safe! Afrah tace huh to 12 bari dai nima na kashe data nai bacci Dan gobe zamu fita, Xeey tace da dai yafi, nan kowa yai addua, yaja blankent dan Kunsan sanyi ake sosai..
*Washe Gari*
Tun wuri Afrah ta tashi sukai wanka sukai break Fast suna Zaune har 10 bro musaddiq be fito ba, gashi tana tsoro taje ta tasheshi yai mata fada, hakanan suka zauna a pallow, kwasam Sega bro ya shugo dakin binsu da kallo yayi yace" Yan matan daddy INA za'aje da wuri haka?
Afrah tace" bro don't tell me ka manta zaka kaimu shopping, zare ido yayi hade da cewa opps wlhi na manta cewar musaddiq, Afrah me zatai in ba zunburo baki ba XEEY kam dariya tayi tace"Allah sarki, Dan tinuwa da gatar da mahaifinta yake mata!
Musaddiq yaga ran Afrah ya Dan baci yace Sorry Sist ina zuwa.....
Ummiey Xeey
[1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
_[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]_
*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM😍*
*Where is Bilkisu BK?🗣* The whole page is yours
*Just wanted to say thank you for coming into my life and being my*
*TRUE FRIEND.*💗....I love you
*PAGE 81__82*
"Musaddiq yaga ran Afrah ya Dan baci yace Yana zuwa, Direct room dinshi ya shiga ya cire kaya ya shiga wanka, be bata lokaciba ya fito sanye da wani light blue shirt da jeans yayi kyau sosai,
Afrah da Xeey da mum suna zaune sallamar musaddiq sukaji yace" sai kuzo mu tafi ko? Mum tace" haa! Bazaka tsaya kaci abinci ba da sauri haka?
Musaddiq yace" to sweet mum yazanyi wannan yarinyar ta matsa mun semun tafi, Afrah tace" woo waneni bro plz sit down and eat joor! Ita dai xeey binsu da kallo kawai take in abun dariyane tayi inna shuru ne tayi
Shap shap musaddiq yai having break fast dinshi, y mike ya dauka key yace musu let's go! Mikewa sukai sukai wa mummy sallama tai musu fatan alheri, da kuma Allah ya dawo dasu Lafiya sukace" Ameen
°°°°°°°°°°°
Isma'il ne zaune ya rasa meke mai dadi, phone dinshi ya dakko yai dialing numbern BABBAN AMININSHI *MUSADDIQ* ringing daya, biyu ya dauka suka gaisa!
Isma'il yace" are you at home?
Musaddiq yace" nop walhi nadan fita da sisters dinane ko zakazo ne zamu mangal plaza ne
Isma'il yace" alright sekundawo da zan zone
Musaddiq yace" Eyyah Idan nadawo zanzo ma plz regard to my mum, Isma'il yace OK agaishemun da kannan Nawa, musaddiq yace to aboki..!
Bayan sungama wayan ne Isma'il yace kai banda kirki fa yau na kusan 2months da dawowa amma banje naga Anty mariam Adam ba! (Antyn Xeey)
Mikewa yayi ya sake shiryawa sannan ya fito pallow ya gaishe da hajiyarshi, sannan ya hau kan dining yai break fast dinshi, bayan ya gama ne yace" wa mamanshi zai Dan fita! Tace" OK har ina cewa zaka kaini gidan abokinka nai musu godiya?
Isma'il yai smiling yace" I called him this morning sun fitane, mum Isma'il tace" ayyo. Isma'il yace" to zan fita mum tace" OK Allah ya tsare kar dai ka Dade please, ya matso ya rike hannun mamanshi yace" insha Allah.....!
Yana fita mum dinshi ta daga hannu tace" Ya Allah ka tsaremun yaron nan, ka bayyanar da Xeey in tana Raye, in kuma bata Raye, Ya Allah ka cirema yaron nan son Xeey... *Allah SARKI*
*ISMA'IL* ne ya fito da car daga cikin gidan, idonshi yakai ga inda suke tsayawa da xeey, Wani hawaye yaji Yana kokarin zubuwa, tuni yace" *innalillahi wa inna ilaihi rajium* ya dake zuciyarshi ya fara driving cikin natsuwa, be zarce ko inaba se gidan *MARI'AM TIJJANI ADAM* Yana zuwa Bakin gate din yai parking, ya fito ya tsaya yana tinanin taya zai fara shiga gidan, tunda gidan matar aurece be dace ya shiga kai tsayeba! Be gama tinanin nan ba Sega gate man ya fito suka gaisa, wa kake nema inji gate man"
Isma'il yace" Anty Mariam nake nema Allah yasa tananan, me gadi yace" tananan bari na shiga nai mata magana, Isma'il yace Okay...
Mariam ne zaune a hadd'andan falonta yasha kayan alatu ta ko ina, sallamar me gadi taji yace" Hajiya ana sallama dake a waje, gabantane ya fadi tace" oh ni waye toh?, kawai tace" to kace ganinan zuwa, hijab dinta ta dakko, ta fito cike da fargaban to waye wannan me nemanta?
Fitowa tayi sukai 4 eyes da Isma'il, dukansu Wani murmushi suka sake tace aww dama kaine? Maraba da zuwa ka shugo mana! Isma'il yace" wallahi kuwa, tana gaba Yana binta a baya...
Daki suka shiga ta kawo mai drinks sannan ta zaune tace" Isma'il idonka kenan dama kananan a garin nan bako ziyara, Dan yanzu ba xeey ba zumunci ko?
Isma'il yace" Anty ba haka bane wallahi ban Dade da dawowa daga school ba Alhamdulillah mun gama, ya LABARIN XEEY? GHAM gabanta ya fadi Dan taga sauyin fuskarshi, numfashi me karfi tayi tace" Isma'il wlhi har yanzu shuru ba labarinta, dukansu shuru sukai na mintoci sannan Isma'il yace" ya Salam, Mariam tace inaji a jikina zamu ganta, shidai Isma'il shuru kawai yayi Dan zuciyarshi wani tafarfasa takeyi
Yace" To Anty Allah ya amsa addu'arki tace" ameen, har ya fara fita a hayyacinsa yace mata zai tafi? Tace" Ismail ko ruwa kasha ai, yace" Hmmm Ina zan iya shan wani Abu banji labarin burin raina ba? Binshi da ido kawai tayi Dan ba karamin bata tausayi yayi ba, fita yayi da sauri yaje ya shiga motarshi da gudu yake figan motar har ya isa gida!!!
Yna shiga mum dinshi taga be cikin walwala mutuwar tsaye tayi Dan tasan meke damunshi
*Kuci gaba da biyo asannu sannu, a next page zakuji ci gaban labarin inda akaje wasu Afrah shopping*
Yours
Ummiey Xeey
[1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
Isma'il tsayawa gun musaddiq yayi seda yagama aikinshi sannan
Isma'il yace muje nai dropping dinka a gida, musaddiq yace dako nagode, yau kasala nakeji bazan Iya driving ba sai yasa ban dakko ko da bike ba, Ismai'l ya kalleshi yace lazy guy, musaddiq yace eh naji dai....
Suna tafe suna hiransu har Sukazo kafoar gidan su musaddiq, Musaddik yai yai dashi yace ya shugo yace" Zaizo dole gaishe da mama amma ba yanzu ba, musaddik Yace" OK shikkenan ka gaishe mun da mummy nah....
Ummiey Xeey
[1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
_[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]_
*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM😍*
Alhamdulillah I'm back again...sorry readers da jina shuru da kukai....yanzu by god grace zaku dinga samun post dina akai akai
*Dedicated to All my lovers*💋
*PAGE 79__80*
*After two weeks*
Haka rayuwarsu ta kasance kullun cikin daukin juna daba juna shawara suke,
Musaddiq ne zaune akan kujera ya kalla Isma'il yace aboki let's go naga time din tashinmu yayi, nan suka harhada books dinsu na doctors suka sa a jakarsu sannan suka mike suka wuce inda musaddiq yayi parking!
Suna tafe suna hira har musaddiq yakai Isma'il gida, ya fito shima ya shiga gidan yagaishe da mum din Isma'il nan tai musu nasiha akan su rike aikinsu kuma kar su bari wani ya shiga tsakaninsu
Musaddiq yace" insha Allah hajiya, bari nazo na tafi, tace" ok ka gaishemun da hajiyarku d sauran yan gidan, Yace" ok
Isma'il ne ya rakashi har bakin gate seda yaga ya saita hanya sannan ya shugo pallow, koda ya shugo room dinshi ya wuce ya cire kaya sannan ya shiga wanka yai alwala Dan time din magrib yayi
Bangaren musaddiq kuwa Yana shiga gida shima wanka ya shiga yai alwala Ya wuce masallaci, bashi ya shugo gidan ba seda yai isha'i, Yana shugowa direct pallow ya wuce, Mummynsu Na ganinshi tace" Dan Halak kaman kasan kai su Afrah da Xeey suke jira
Musaddiq yace" to gani Allah dai yasa Lafiya, be karasa maganarsaba se gasunan sun fito daga room dinsu, Xeey na tafiya a tsanake Afrah kuma Dan murna da gudu taje ta fada jikinshi musaddiq tana cewa Bros naji dadin ganinka...!
Musaddiq binta da kallo yayi yace" ke Allah ya shiryaki, kina girma kina kara zama yarinya, Afrah tace" uhm Xeey kam dariya tayi
Hajiyarsu tace" dama gobene nakeso ka kaisu shopping kowa ya zab'a abun da yakeso harda waya zaka siyo ma Xeey ita kuma Afrah itama a chanza mata asiyo musu iri data kanaji? Musaddiq yace" eh inaji Allah ya kaimu, ya maido kallonshi ga Afrah yace see you is that why you're behaving like this in kikai wasa ba inda zaki.. Tsit Afrah tayi Dan tasan halin yayan nata sarai.
Mummy tace dama shikkenan maganar
Musaddiq yace" ba komai, nan suka ci gaba da hiransu bashi ya tafi dakinshi ba we 11pm Yana shiga yai bacci!
°°°°°
Isma'il kam tun dawowarshi hankalinshi gaba daya be tare dashi, wani mugun Son xeey yaji yana addabanshi, gado ya fada ya rungume pillow yana" magana chan kasa _INA zanga XEEY, Ya Allah ka bayyanar da ita_ be ankara ba kawai yaga kuka na nemen cin karfinsa, mikewa yayi yaje wajen madubi (mirrow) ya kalleshi wata Zuciya tace BE STRONG..
Wannan tinani tinani banaka bane, dawowa gefen gado yayi ya zauna Dan gaba daya jinshi yake like he is missing something....!
Afrah ne da Xeey Kwance akan gado se hiran su sukeyi irin na yan mata, nan Afrah take bata labarin wani *hausa novel* da aka turo, Xeey tace uhm gaskiya book din akwai dadi Idan an turo ki bani labari, Afrah tace" hahaha don't worry before a turoma I think an sai miki waya nifa duk na kosa ma gobe tayi cewar Afrah.
Xeey kam tace" uhm Hakafa Allah ya kaimu nidai seda safe! Afrah tace huh to 12 bari dai nima na kashe data nai bacci Dan gobe zamu fita, Xeey tace da dai yafi, nan kowa yai addua, yaja blankent dan Kunsan sanyi ake sosai..
*Washe Gari*
Tun wuri Afrah ta tashi sukai wanka sukai break Fast suna Zaune har 10 bro musaddiq be fito ba, gashi tana tsoro taje ta tasheshi yai mata fada, hakanan suka zauna a pallow, kwasam Sega bro ya shugo dakin binsu da kallo yayi yace" Yan matan daddy INA za'aje da wuri haka?
Afrah tace" bro don't tell me ka manta zaka kaimu shopping, zare ido yayi hade da cewa opps wlhi na manta cewar musaddiq, Afrah me zatai in ba zunburo baki ba XEEY kam dariya tayi tace"Allah sarki, Dan tinuwa da gatar da mahaifinta yake mata!
Musaddiq yaga ran Afrah ya Dan baci yace Sorry Sist ina zuwa.....
Ummiey Xeey
[1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
_[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]_
*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM😍*
*Where is Bilkisu BK?🗣* The whole page is yours
*Just wanted to say thank you for coming into my life and being my*
*TRUE FRIEND.*💗....I love you
*PAGE 81__82*
"Musaddiq yaga ran Afrah ya Dan baci yace Yana zuwa, Direct room dinshi ya shiga ya cire kaya ya shiga wanka, be bata lokaciba ya fito sanye da wani light blue shirt da jeans yayi kyau sosai,
Afrah da Xeey da mum suna zaune sallamar musaddiq sukaji yace" sai kuzo mu tafi ko? Mum tace" haa! Bazaka tsaya kaci abinci ba da sauri haka?
Musaddiq yace" to sweet mum yazanyi wannan yarinyar ta matsa mun semun tafi, Afrah tace" woo waneni bro plz sit down and eat joor! Ita dai xeey binsu da kallo kawai take in abun dariyane tayi inna shuru ne tayi
Shap shap musaddiq yai having break fast dinshi, y mike ya dauka key yace musu let's go! Mikewa sukai sukai wa mummy sallama tai musu fatan alheri, da kuma Allah ya dawo dasu Lafiya sukace" Ameen
°°°°°°°°°°°
Isma'il ne zaune ya rasa meke mai dadi, phone dinshi ya dakko yai dialing numbern BABBAN AMININSHI *MUSADDIQ* ringing daya, biyu ya dauka suka gaisa!
Isma'il yace" are you at home?
Musaddiq yace" nop walhi nadan fita da sisters dinane ko zakazo ne zamu mangal plaza ne
Isma'il yace" alright sekundawo da zan zone
Musaddiq yace" Eyyah Idan nadawo zanzo ma plz regard to my mum, Isma'il yace OK agaishemun da kannan Nawa, musaddiq yace to aboki..!
Bayan sungama wayan ne Isma'il yace kai banda kirki fa yau na kusan 2months da dawowa amma banje naga Anty mariam Adam ba! (Antyn Xeey)
Mikewa yayi ya sake shiryawa sannan ya fito pallow ya gaishe da hajiyarshi, sannan ya hau kan dining yai break fast dinshi, bayan ya gama ne yace" wa mamanshi zai Dan fita! Tace" OK har ina cewa zaka kaini gidan abokinka nai musu godiya?
Isma'il yai smiling yace" I called him this morning sun fitane, mum Isma'il tace" ayyo. Isma'il yace" to zan fita mum tace" OK Allah ya tsare kar dai ka Dade please, ya matso ya rike hannun mamanshi yace" insha Allah.....!
Yana fita mum dinshi ta daga hannu tace" Ya Allah ka tsaremun yaron nan, ka bayyanar da Xeey in tana Raye, in kuma bata Raye, Ya Allah ka cirema yaron nan son Xeey... *Allah SARKI*
*ISMA'IL* ne ya fito da car daga cikin gidan, idonshi yakai ga inda suke tsayawa da xeey, Wani hawaye yaji Yana kokarin zubuwa, tuni yace" *innalillahi wa inna ilaihi rajium* ya dake zuciyarshi ya fara driving cikin natsuwa, be zarce ko inaba se gidan *MARI'AM TIJJANI ADAM* Yana zuwa Bakin gate din yai parking, ya fito ya tsaya yana tinanin taya zai fara shiga gidan, tunda gidan matar aurece be dace ya shiga kai tsayeba! Be gama tinanin nan ba Sega gate man ya fito suka gaisa, wa kake nema inji gate man"
Isma'il yace" Anty Mariam nake nema Allah yasa tananan, me gadi yace" tananan bari na shiga nai mata magana, Isma'il yace Okay...
Mariam ne zaune a hadd'andan falonta yasha kayan alatu ta ko ina, sallamar me gadi taji yace" Hajiya ana sallama dake a waje, gabantane ya fadi tace" oh ni waye toh?, kawai tace" to kace ganinan zuwa, hijab dinta ta dakko, ta fito cike da fargaban to waye wannan me nemanta?
Fitowa tayi sukai 4 eyes da Isma'il, dukansu Wani murmushi suka sake tace aww dama kaine? Maraba da zuwa ka shugo mana! Isma'il yace" wallahi kuwa, tana gaba Yana binta a baya...
Daki suka shiga ta kawo mai drinks sannan ta zaune tace" Isma'il idonka kenan dama kananan a garin nan bako ziyara, Dan yanzu ba xeey ba zumunci ko?
Isma'il yace" Anty ba haka bane wallahi ban Dade da dawowa daga school ba Alhamdulillah mun gama, ya LABARIN XEEY? GHAM gabanta ya fadi Dan taga sauyin fuskarshi, numfashi me karfi tayi tace" Isma'il wlhi har yanzu shuru ba labarinta, dukansu shuru sukai na mintoci sannan Isma'il yace" ya Salam, Mariam tace inaji a jikina zamu ganta, shidai Isma'il shuru kawai yayi Dan zuciyarshi wani tafarfasa takeyi
Yace" To Anty Allah ya amsa addu'arki tace" ameen, har ya fara fita a hayyacinsa yace mata zai tafi? Tace" Ismail ko ruwa kasha ai, yace" Hmmm Ina zan iya shan wani Abu banji labarin burin raina ba? Binshi da ido kawai tayi Dan ba karamin bata tausayi yayi ba, fita yayi da sauri yaje ya shiga motarshi da gudu yake figan motar har ya isa gida!!!
Yna shiga mum dinshi taga be cikin walwala mutuwar tsaye tayi Dan tasan meke damunshi
*Kuci gaba da biyo asannu sannu, a next page zakuji ci gaban labarin inda akaje wasu Afrah shopping*
Yours
Ummiey Xeey
[1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*