← Book details A Dalilin Matar Uba Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 19 OF 28

Sashe 19

A Dalilin Matar Uba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Tafiya suke amma hankalinta duk yana gida dan ta kosa su Isa
***********
Mariam ne zaune a daki tai tagumi ta rasa meke mata dadi, intact tama rasa yanda zata bulluwa wannan al'amarin, hawaye ta farayi sai wata zuciya tace meye kuma na hawaye, Nan danan ta share, sannan ta dakko waya ta kira wani malan akan a tayasu da addua, malamin yace addua kullun munayi, inaji a jikina yarinyar nan tana Raye, so ki kwantar da hankalinki, Mariam tace to malan nagode, nan ta dauro alwala tazo tai sallah raka'a biyu ta karanta Al'qur'ani me girma tai addu'o'i sannan ta sama wani natsuwa da farin ciki kamar ance mata anga Xeey lolx...

Bangaren Sa'adatu kuwa, yau alhaji ya dawo, tana shirin mai wani makirci, ta taso da wani rangwada, tazo tamai oyoyo, kallo daya ya watsa mata, shi besan ma yayi ba Dan gaba daya hankakinshi ba'ajikinshi yakeba, kallon da yai mata yasa Sa'adatu makalewa a kujera ba un ba un'un a tinanin ta ko Alhaji ya gane abun da yakeyi ne... Haha. Ranar wuni tayi tana zullumin abun da zai biyo baya, Dan tayi saranda taji ne Alhaji zaice, sai taji tsit..

Washe gari nayi, Alhaji na fita office, Sa'adatu tasa kafa ta fita wajen boka Dan a hassala take wai boka be mata aiki dakyau, taga alhaji na mata wani gani gani, tana zuwa ta sama boka ta fara mai masifa wai ya zai bata mata shiri, duk mak'udan kudin da take kawomai, boka kallonta yayi ya kashe da dariya yace" tunda haka kikace karki sake dawowa mun sallameki, kuma duk inda kikaje baza a taba miki aikiba

Nan danan idon Sa'adatu ya yi jajur tana ta rokanshi yace ina, ya gama magana, fitar mai ko ya bata mata rai, haka ta tafi gida jiki duk a sanyeye tana ta shiga uku!

Sa'adatu na zuwa gida kawarta ta Kira, yalwa "tace" kema in banda abunki Taya zakima boka haka, tirkashi, Allah ya kyauta, Sa'adatu tace" yanzu ba wani temako? Tace" ai kinji me ya fada ko INA kikaje baza ai miki aikiba ni ba ruwana ta sake wayan!

Sa'adatu tace ta shiga uku, kasa zama tayi ae up and down yakeyi a tsakar pallow, data gaji ta zauna tai tagumi tace" ya zanyi yanzu ni Sa'adatu.....!

**••••**
Afrah nagani wani me adaidaita sahu ya sauketa a kofar gidan su, knocking tayi gate man yazo ya bude mata, yana ganinta ya fara yan bautar kasa andawo lafiya? Afrah tai murmushi da dimple dinta ya fito tace " wallahi kuwa, me gadi yace" Masha Allah sannan ta shige cikin gidan

Tun daga kofar Pallow Afrah ke kwalla ma mummy kira, jin kirar yai yawane yasa xeey fito wa Dan ganin waye!!!

Ummiey xeey
[1/3, 8:30 AM] UⓂmiey Xeey👄: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR​​​​*
*UBA​​​​*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛

```​​​​​​​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​​​​​​​```
*​​​​Ummiey_Xeey Abakson​💋​​​*

*​​​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​​*
_[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]_

*​​LIKES AND DROP YOUR COMMENTs​​*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/

```​​​​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​​​​```
*​​​​MARIAM TIJJANI ADAM​😍​​​*

*Wannan shafin sadaukarwace ga duk wace mace me SUNA ZAINAB🍇🍇*

*PAGE 71___72*

"Xeey CE ta fito Dan ganin waye?

Wannan yarinyar da taga PIC dinta enlargement a dakin ta gani, a zuciyarta tace ba shakka Wannan itace *AFRAH* Nan xeey ta tahi da sauri ta rungumeta hade da mata welcome back

Afrah tace thanks Yar'uwatah, Suna shuguwa mummy ta gansu, tace yarana Allah muku albarka, suka amsa" da Ameen

Sannan mummy ta koma ga kallonta kan Afrah tace" haka ake Tafiya bako sanar da mu? Afrah tadan wayince tace mum bansan sa Tafiyar bane, mummy tace" ok amma next time saboda hanya kidinga sanar damu, afrah tace OK mummy
Xeey na gefe tana kallonsu, Afrah CE tace sweet sisto ya kike ya kwana dubu,? Xeey tai smiling tace lafiya lau, nagode sister da kika temake rayuwata, Afrah tace" karki godemun, yiwa Kaine, kaima bakasan wazai temakeka gobe ba, xeey tace Hakane, Allah yasa mudace dukkanku sukace Ameen... Sannan Afrah ta tashi taje ta watsa ruwa taci abinci, tazo wajen xeey sukasha labari sosai!

After issha'i ne suna zaune a pallow suna din snacks suna kallon TV, Sega bro ya shugo, tsalle Afrah tayi taje tai hugging dinshi tanamai oyoyo... Xeey na ganin su a haka ta tino da bro dinta Abba da beloved Isma'il dinta nan danan hankakinta yadan tashi amma tana ta kiran Innalillahi a mind dinta!

"brother ne yace Congrats my lil sisto yana magana yasama waje ya zauna

Tace" thanks BRo wallahi nayi kewarka, yace nima haka, ganin xeey tayi shuru ne yace xeey dinmu, Yau ba magana ko, tace" la bro aa INA jirane Ku gama naga sisto nama maganane, yace ai wannan yau bazata kyaleniba, kinsan graduate da iyayi...lolx duka dakin suka kashe da dariya, Afrah tace ni KO bro yace eh Mana, mummy kam na jinsu tai kamar bata ji abun da suke yiba,

Afrah CE ta dauka waya tai dialing numbern daddyn su ringing daya ya dauka tare da cewa" my daughter kin dawo Tafiya? Ya hanya
Afrah tace Alhamdulillah daddy, na kirane dama na gaisheka, yace" OK nagode kinga xeey ko? Tace" yes daddy, yace to bamu mu gaisa,

Maganar bamu mu gaisan da xeey taji seda ta firgita, ji tai kamar muryan dad dinta..Allah sarki, duka dakin kallonta sukai da alama akwai damuwa tattare da ita Dan haka suka tausaya mata sosai!

Suna cikin hirane Afrah tace" bro gobe zaka kaimu shan ice cream, bro yace to sarkin kwadayi ta dawo, Allah ya kaimu goben sukace Ameen!!

__misalin kerfe 10 kowa ya tafi daki ya kwanta, Xeey da Afrah ne kwance a gado, Afrah tace xeey" Xeey tace Na'am

Afrah tace ki tashi mui wata magana, xeey batai musu ba ta tashi, nan afrah ta fara sa cewa, nasan kome zamui miki bezekai na iyayankiba, Abun da nakeso dake shine, Dan Allah ki kwantar da hankalinki, nasan kinada damuwa, Xeey tace Hakane, Wallahi inajinki a jikina, baccin rashin uwata da Dan Uwa da rabani da dangina wallahi mutun daya nafi damuwa akanshi Shine Isma'il..Afrah tai smiling tace koda naji shine Wanda naga sunanki da nashi a a wata memo ko?

Xeey tai saurin daga kai alamun eh tace Dan Allah INA memo din???

Afrah ta tashi ta bude ward drop ta dakko mata memo din ta mik'a mata, da sauri xeey ta amsa ta fara budewa se hawaye sharkaf a fuskar xeey, Afrah ta bata hakuri, Xeey tace" sister dole nayi kuka ki barni nayi kuka an rabani da masoyi na, Afrah ta tausaya mata sosai taga xeey bata da shirin dai nawa Dan haka ta kyaleta tai baccinta ita, ita Kuma xeey bayan ta gama kuka ta tashi tai alwala tai sallah ta roka Allah, akan Allah ya hada ta da Ismail ko ganinshi tayi......da tinanin shi tai bacci

*Kuci gaba da kasancewa dani*

Ummiey Xeey
[1/3, 8:30 AM] UⓂmiey Xeey👄: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR​​​​*
*UBA​​​​*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛

```​​​​​​​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​​​​​​​```
*​​​​Ummiey_Xeey Abakson​💋​​​*

*​​​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​​*
_[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]_

*​​LIKES AND DROP YOUR COMMENTs​​*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/

```​​​​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​​​​```
*​​​​MARIAM TIJJANI ADAM​😍​​​*

_Ina Alfahari daku masoyana_ *Umm Ayman, Zainab ibraheem & Souweiba mutan Nijer And Mareeya Aliyu* _Na gode maku da son littafin nan da kuke_ *One LOVE💕💕*

*PAGE 73___74*

__Da tinanin shi tai bacci, cikin baccin tane tai mafarkin wai gashinan sunyi aure suna rayuwarsu me dadi, tana kitchen ne Isma'il ya shugo yace sweet heart, da sauri ta fito tazo tamai oyoyo yai hugging dinta sannan ya mata kiss, wani dadi taji, Firgigit ta farka daga baccin da take hade da fadin" Innalillahi wa inna Ilaihi rajiun, Lamo a gado tayi tana ayyanawa inama taga Isma'il ya aure da ba karamin soyayya zata gwada mai ba, chan wani bangere kuma na zuciyarta tana cewa" tab yanzu ma halan ya manta dake, just pray for the best, wani tsaki taja mtsww sannan ta gyara kwanciyar ta tai baccin ta...

Washe gari kasancewar Saturday ne, basu suka tashi bacci ba se around 10am, koya ya tashi yai wanka sannan Afrah da xeey suka shiga kitchen Dan daura musu kayan break fast..

Suna cikin aikinne Sega Bro ya shugo yace" INA Afrah kin dawo kenan KO zaki fara barin mutane da yunwa ko, Afrah" tace my chop chop bro wallahi yanzu muka tashi munama kan hada kayan break fast dinne ka shugo yace" OK ayi sauri please yunwa nake ji, Xeey CE ta kyallale da dariya tace Good morning bro! Yace" aww Sist ai da kinbarta ta yi kwana biyu bamuci abincinta ba, Xeey ce tace aikuwa dai INA Dan duba mutane kar tayi ba daidaiba, bata karasa maganar ba kenan mummy ta shugo" gaba daya suka kwashe da dariya, Mummy tace da gaskiyarki Xeey"

Afrah ta Dan zumbura Baki, bro k'ara kwashewa da dariya yayi, ganin tsokanar tanaso tayi yawa mummy tace" Don't mind him je kici gaba da aikinki, sannan tamai gwalo ta shige kitchen..Nan Bro ya gaishe da mummy suka fara hira kuma Dan gane da yanda za'a bullowa wannan lamari na xeey, tanada bukatar ganin yan uwanta!!

Ba'a dau lokaci ba Afrah ta gama hada musu break fast tazo ta dire MASU a gaba nan kowa ya dauka cup ya hada tea, se bread da kwai, kowa ci yake seda suka gama kowa yace *Alhamdulillah*

Bro ne yadauka key zai fita Afrah tace" bro our promise fa?
Bro ne yadan zare ido yace opps am sorry Dazu friend dina ya kirani wai nazo *Hospital* na tayashi aiki yamai yawa! Karki damu go gobene sai muje tunda Sunday ne, Afrah ta langwabe kai tace" uhm hmm shikkenan bro, Allah ya kaika lafiya yace" Ameen, mummy da xeey ma sukai mai fatan alheri yace thanks...

^^^^^^^^^^^
Isma'il ne yana zaune yace wa mummy bari yadan zagaye gari kwana biyu bai fitaba...Hajiya tace okay saika dawo a kula dai kuma karka Dade, Isma'il smiling yayi yanajin son mahaifiyarsa a zuciyarshi yanda take kuka dashi, yace" mum kinsan wani Abu? Tace aa seka fadaYace mum inason matar da zata dinga nuna damuwarta akaina, mummy Dan hade rai tayi Dan idan ta sakemai birkice mata zaiyi akan Xeey, mummy CE tace uhm Allah ya kaimu Alka yasa muna Raye, Yai sauri yace Ameen" Mum bari naje...
Chapter 19 · 0% Book details