← Book details A Dalilin Matar Uba Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 15 OF 28

Sashe 15

A Dalilin Matar Uba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Ummiey XEEY
[11/12, 9:48 AM] Ummiey Xeey Abakson💋: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR​​*
*UBA​​*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛

```​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​```
*​​Ummiey_Xeey Abakson​💋​*

*​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​*
[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]

*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/

```​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​```
*​​MARIAM TIJJANI ADAM​😍​*

_Make a relation with someone, who is not only proud to have you but will tare every risk to be with you._

*PAGE 📄 51 52*

"Mummy ce tace wa Afrah ta dauko mata goran ruwa da cup tana kawo wa mummy ta fara karanta suratul Fatiha, Ayatul kursiyyu da ayatushshifa, sannan ta karanta aya ta 80 da ta 81 ta suratu Yunus ta lalata sihiri tana gama karantawa tace Afrah ki bata tasha sannan ki shafe mata jikin ta da sauran.da kyar Afrah ta samu *Xeey*tasha tana gama sha ta fara zare zaren ido ta sai kuma ta fashe da kuka har bacci yayi awon gaba da ita dakyar suka samu suka kaita bedroom Afrah tayi mata addu,oi ta rufe ta da blanket.

*CIKIN DARE* cikin bacci Afrah taji ana kokarin bude kofar dakinsu bude idan da zata yi taga Xeey ce keson bude dakin ta fita cikin saurin da ko ita bata san tana dashi ba ta isa bakin kofar ta sanya karfinta gaba daya ta janye *Xeey* daga jikin kofar tasa key juyowar da zata yi taga Xeey ta kwanta a kasa tana burgima tana yayyaga kayan jikinta "kuka me karfi Afrah ta saki cikin tashin hankali ta lalubi wayarta number big bros ta latsa ta gaya masa abinda yake faruwa saboda bata son ta tashi mummy a tsakar dare tace yazo ya taimaka yayi wa Xeey allurar bacci bata fi 3 minutes da ajiye wayar ba sai gashi ya iso da kyar aka samu akayi wa Xeey allurar kasancewar ta birkice tana ta buge buge bakinta yana ta motsi kamar me son fadin wani abu baifi 5 minutes dayi mata allura ba kasala ta saukar mata da wannan damar Afrah tayi amfani wajen biya mata Ayatul kursiyyu a kunnuwanta har bacci me nauyi ya dauke ta hamdala Afrah tayi ta koma ta kwanta.

__ knocking din data ji anayi shi ya farkar da ita mummy ce ke cewa Afrah kin makara fa yau har 6:00 o'clock baki yi subhi prayer ba tashi tayi gami da tattaki zuwa toilet ta daura alwala sannan tayi sallah sannan mummy ta bata ruwa Wanda aka karanta suratul bakara, fatiha,falaqi, Nasi, laqada ja,akum Wanda aka dandaqa ganyen magarya guda bakwai cikinsa tace ta shafewa Xeey jiki dashi karbar ruwan tayi ta fara shafawa Xeey kamar wadda aka mintsina haka ta tashi tana kokarin zubar da ruwan mummy ce ta rike ta tana karanta mata ayatul kursiyyu a kunnuwanta nan take kasala ta zo mata tayi luf ajikin mummy kamar ba itace take buge-buge ba bacci me nauyi ne yayi awon gaba da ita wanda ko breakfast bata samu taci ba sai around 12:00 o'clock.

*Bangaren* Isma,il kuwa kwance yake yana bacci mafarkin Xeey yayi ya ganta acikin wani katon rami mai xurfi tana ta miko masa hannu tana kiransa *isma,il Isma,il Isma,il* yayi kokarin zai jawo hannunta sai kawai duhu ya raba tsakanin su yana jin kukanta amma baya ganin ta, kuka me karfi ya saki Wanda yayi dai dai da farkawarsa fuskarsa cike da hawaye yayi sharkaf da gumi duk da AC dake kunne a dakin da sauri ya sauka kasa ya fara kuka me karfi yana kiran sunan Xeey kamar wanda aka tsikara tashi yayi ya dauro alwala ya fara nafila ya ringa yiwa Xeey addu,ar neman kariya yana rokar mata mafita a wajen Allah bayan ya kwanta bacci kaurace wa idon isma,il yayi sai juye-juye yake yana tunanin mawuyacin halin daya ga Xeey aciki kara fashewa yayi da kuka.

*H*ajiya Sa,adatu ce da daddy ke sauko wa daga step suna hira da daddy tana fari tana kasa da murya tace Alhajina da badon karka ce na fiya fitina ba dana dan nemi wani abu a wajen ka washe baki yayi tare da cewa banda abinki me zaki nema da nake dashi na hana ki kome kike so fadamin zan miki shi dama ba wani abu bane so nake ka.................

Sun kuyar da kanta tayi cikin kissa ta fara fadi ina son ka bani 50.3million ne dama zanja jari dariya Alhaji yace dama ke dan wannan kike tada hankalin ki brief case dinsa ya jawo ya rubuta mata cheque ya rubuta mata 60.5 millions ya mika mata tana gani ta gigice rungume shi tayi tare dasa tafin hannunta cikin nasa tana murza wa ta fara magana Alhajina bani da kalmar da zanyi maka godiya sai dai nace Allah ya kara mana dankon soyayya toshe mata baki da hannunsa yayi yace Menene abin godiyar wajibi na ne na kyautata wa iyali na, fari tayi da ido tace Alhaji tashi na raka ka driver na jira
Karka yi late yana mikewa ta kara narke masa tare da lumshe idon ta mai kama da bantaren mudubi lol kalmomi take furtawa kamar haka *I LUV YOU WITH OUT YOU MY LIFE IS OUT OF CONTROL​* to ko na dawo dai na fasa fita ne Dan naga yau soyayya ta tashi, fari da idonta ta sake yi tace a a Alhaji yi tafiyar ka babu komai.

Ummiey XEEY

*_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR​​*
*UBA​​*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛

```​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​```
*​​Ummiey_Xeey Abakson​💋​*

*​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​*
[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]

*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/

```​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​```
*​​MARIAM TIJJANI ADAM​😍​*

Dedicated to *IDON MIKIYA WRITERS ASSO🦅* YOU GUY'S ARE AMAZING❤

*PAGE 📄 53__54*

*​I LUV YOU WITH OUT YOU MY LIFE IS OUT OF CONTROL* ​"to ko na dawo dai na fasa fitar ne", A cewar Alhaji, sa'adatune ta wani sake murmushi hade da cewa" yi tafiyar ka babu komai.

yana tafiya ta kira Aminiyarta ta shaida mata abinda Alhaji ya bata shewa yalwa ta saki tace gani nan zanzo a bani rabo na, "Maganar yalwa ta b'atawa Sa,adatu rai amma saita hakura saboda yalwa zata raka ta wajen wani boka, Ba' dauki lokaci mai tsayi ba sai ga yalwa ta iso haka, Sa,adatu ta cikata da kayan kwalama da mak'ulashe sai da taci tayi Kat sannan "tace Sa,adatu dauko min rabo na, Sa'adatu ranta Adan bace tace" bari nayi miki transfer na 1million

"yalwa ta d'an bata rai tace haba ina laifin 2 million kinga wahalar dana sha wajen binne abubuwan da Boka ya bayar da wanda yace a boye inda wani bazai gani ba koya taba haba sa,a

" Sa'adatu tace To yalwa bari na baki 2 din a zuciyarta kuma tana fadin kinci na karshe don da Kaina zan rinka tafiya ko don sirri na
********

"​Xeey​ ce kwance a bedroom tana ta sharar baccin ta mummy ce ta shigo da garwashi a hannunta ta zuba Habbatussada ta turarawa Xeey, Wani zabura XEEY tayi ta mike tana shirin kuka, mummy CE still ta r'ikota ta fara mata adduoi sannan ta samu ta lafa, abun yaba mummy mamaki sosai, tace dole mu dage da addua Dan da alama Zamu sama nasara sosai
*********
*After 4months* haka DAI aketa adduo ana samun nasara sosai sedai Xeey bata magana is like abun ya taba mata brain sosai, Afrah kam yanzu ta tafi service komai mummy ke mata se big bross yana Dan temaka mata abun da be gagaraba

__Ismail kuwa ya dawo hutu, tun da ya shugo garin yaji bemai dadi sosai Dan yasan ba ganin Xeey zaiyiba, koda ya shugo area dinsu ya shiga gidan mummy tamai oyoyo ta kawo mai abinci yaci yashiga toilet yayi wanka ya fito ya shirya yasa wani light blue shadda yayi kyau sosai..

Pallow yazo ya zauna ya dakko remote ya r'ike, mummy CE ta shugo ta sameshi taga yayi shuru da alama ya sunduma cikin tinani, "mummy CE ta kora mai ido ta tausaya mai sosai Dan tasan sure! He's thinking of Xeey..

"Dafashi tayi tace look my son, Dan Allah kayi hakuri, I told you several time's without number nace ka rage tinani ba abun da zai karama sedai cikin kai, just be praying for her, Allah ya hadata da alheri a duk inda take,

"Ismail ne yayi wani ajiyar zuciya yace Hakane mum, wallahi ADALILIN da yasa kikaga INA yawan tinata shine when I was in school INA yawan mafarkintane, kuma ba'a yanayi najin dadi nake ganin taba sai yasa,

"Tunda yake magana mummy idonta ya cika da hawaye Dan tasan Sabon da sukai da ita sai yasa take tausayamai, " tace nasani my love, nima zanci gaba da tayaka da addua, ai Xeey tamuce so please ka sake ranka insha Allah nima zan temakama wajen tayaka Neman inda take ko a Raye ko amace _Mummy ta fadamai wannan maganar ne Dan kwantar mai da hankali Dan ita Sam da za ace ta nemo inda Xeey SUKE bata saniba_

Wani murmushi Ismail yayi Dan ba karamin jin dadin maganar mahaifiyarshi yaji ba, yace thanks mum I'm proud of you, itana tai smiling tace me too Allah ya k'ara tsaremun my son "yace Ameen mum

Kwanar Ismail biyu, Kullun seyayi dialing number room mate dinshi na school, *musaddiq*
Yauma Zaune yake a pallow yana shan coffee dayar hannunsa r'ike da phone, dialing number musaddiq yayi again yaji abun da ya tsana _the number you dail Does not exist please try again letter_ yani tsaki yaja yayi da shuguwar mummy, har gabanta ya fadi tana Allah yasa ba Xeey ya tinoba,

Zuwa mummy tayi ta zauna kusa dashi tace my love meke faruwane naga kana tsaki, " Ismail yace wallahi mum number din frnd dinnan nawane na kira naji be shiga shine abun ya batamun rai, Mum tace eyyah sorry kuma bakasan address dinsuba ko?

"Ismail yace wlhi mum da na sani zuwa zanyi direct saidai ya ganni, mummy tace Hakane kaka damu please, Ismail yace lol mummy bazan damuba tunda muna gari daya sure wata rana Zamu HADU.. Tace Hakane nan DAI ya gama shan coffee dinshi ya fito wake zai zaga gari,

_yana fitowa yaga normal joint din da suke tsayawa da Xeey wani hawaye ya zubo mai nan danan yaji kanshi ya fara ciwo, be samu yaje inda zaijeba ya dawo gida ya kwanta kanshi Nata ciwo
Chapter 15 · 0% Book details