Sashe 12
A Dalilin Matar Uba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"hajiya se lekowa takeyi Taga yaci abincin wani murna Tayi sosai harda kiran yalwa tana sanar da Ita Yafara cin abinci.. "Yalwa tai shewa tace dakyau kin kusan shuguwa Gariiiii yar matan Nan... "abba Yana taci yaji cikinshi Kamar yana dan kara kadan seya dakata dacin abincin ya dakko ruwa yasha, yana shan ruwan nan basai Ciki ya kara hautsinewa Ba, Ihu ya fara yana wayyo cikina, Wayyo cikina kutamakeni Zan mutu, da gudu Sa'adatu ya fito Ita ta kwalla Ihu yayi sanadiyyar Tashin Xeey daga bacci Itama Fitowa tayi dataga halin da dan uwanta yake ciki, Nan ta saka Kuka.
"abba kam se ihu yakeyi dakyar dai aka samu aka kaishi asibiti aka shigar dashi emergency, sannan Sa'adatu ta Kira Alhaji yazo suna asibiti abba beda lafiya, be ddeba segashi ya zo asibitin, Nan akai mai gwaje gwaje aka gano Poison ne aka Samai a abinci,
"alhaji yayi mamaki matuka yace Wayai abinci Sa'adatu tace zainab ce, Ana cikin haka kenan Rai yai halinsa Abba Ya rasu _subhanallah_ "Alhaji ba karamin Wani hali ya shiga Ba d'ansa ya rasu wanda yaci buri akansa...
Hakanan suka dawo gida akai mai suturu amma tun ranar Sa'adatu ta chanza zance ko ina labari ya karwade Ance xeey ce ta kashe dan uwanta, dan Haka Alhaji ko kallon Inda xeey take Bayayi balle yai mata magana...
__Bayan An watse ne daga zaman makoki Alhaji Ya kira Xeey yace baya sonta, baya kaunarta tunda ita muguwace karta sake tambayanshi kome, Kuma makaranta bazai sataba, Har tayi girman da zata kashe dan uwanta?
"Nan xeey ta rusa kuka tace wallahi bani Bane Abba, yace ta rufe mai Baki ko ya babbalata, Ita kam sa'adatu dama basonta takeyiba Tace tunda ubanta yace ba ruwanShi da ita, itama ba ruwanta da xeey dan karta goga Mata laifi itama Ya shafeta,
_Daki xeey ta shige ta rasa meke mata dadi, Kuka tayi sosai sosai abinci ta kasa ci, komai
Ma ta kasa Yi, ga yunwa Tanaji ba dama Tace zataci abinci, seta fake ido sannan taje wajen mukhtar driver ya bata taci, Cikin kwana biyu xeey ta lalace tai baki, ta rame, ko bacci takeyi setai ta firgita kamar mara lafiya,
Rayuwa ya chanzawa Xeey ga ismail dinta benan Gashi ko kudin mota bata dashi balle taje wajen dangin mamanta, Hakanan In abu ya dameta zatai alwala tazo tai sallah ta sanar da ubangiji,
"Bangeren Ismail kam kwata kwata yama manta da wata xeey sedai a yan kwanakin nan yana yawan mafarkinta, koya tashi sedai Yai mata addua, *Musaddiq* ne wanda suke room daya dashi yake cemai Ismail, Wai meke damunkane, Like something is wrong, "ismail ne yace wlhi about that girl ne da nake baka labari Kullun se nayi mafarkinta,
"musaddiq yace ayyah Continue praying for her, Allah Yasa lafiya dai, Ismail yace ameen, har musaddiq na tsokanar sa Kodai aljanace Haka,
"ismail yace lols aa Wlhi nasanta fa sosai, musaddik yace i knw i'm just joking fa, nan suka barke da hira sosai dan dama sun saba sedai basu zauna ba, yanzu *Musaddik* yana final Year Befi twoweeks ya dawo naija ba, kullun se yayi phone call da yan gidansu....
"Akwana a tashi ba wuya Yau ne Musaddiq Ze dawo naija dan haka yan gidansu suka shirya mai abubuwa harda karamin Party na congrats din ya gama school, but yayi missing din Ismail sosai shima haka dan 3 ne a dakin but sunfi shakuwa su biyu, kamar twins in kun gansu...wannan kenan......
Bangeren Su Xeey Kam yanzu kwata kwata kota gaishe dasu bata amsawa ta koma dai kamar bango a cikin gidan muktar driver ma da yake bata abinci sa'adatu tamai warning duk randa ya sake a bakin Aikinshi, Dan haka kowa Ya fita daga harkan xeey Allah sarki Ta koma marainiya
"YALWA ce kwasam tazo dan ta kwana biyu bata zoba, Tana shuguwa taga xeey a Tsakar gida duk tabi ta wani yankwane, Yalwa dariya tayi tace Kadan ma yarinya kika gani tai shegiwarta dakin wajen aminiyarta Nan ma wani makircin suka kara hadawa akan Aiwa Alhaji asiri ya manta da xeey
Aiko nan suka fito Yalwa Tace haba Hajiya ko Abincin da kike ba mage ai kya dinga mata mana, sa'adatu tace ahaha dan dai kinsa baki da ba Abun da Zan Bata, sun fito kenan Sa'adatu Ta wurgo mata wani leda, su Biskuit ne, bread, raguwan kankana da sauransu, xeey na budewa tagani har miyanta na tsinkewa hannu baka hannu kwarya ta dinga ci abun tausayi... Su hajiya sunje sun dawo daga wajen bokan Da darrene ta aiwatar da abun da yace akan Tasawa Alhaji maganin a ruwan lipton, Tana sa mai, Yaji wani tsana na Yarshi ya kamashi, Harya koreta hajiya dai ta dawo da ita ta bashi hakuri Akan Safiya nayi tabar gidan yanzu dare yayi _kaji makirci_
Daren Xeeey batai bacci ba...........!
Ummiey XEEY
[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey Abakson💋: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]
*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
*OCTOBER 2017*
~SHORT STORY~
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM😍*
_DEDICATED TO ALL MY LOVER'S UMMIEY XEEY NA SONKU IRIN SOSAI DINNAN..INA ALFAHARI DAKU A DUK INDA KUKE_
*PAGE📄41__42*
Sa'adatune ta dakko waya ta kira aminiyarta Yalwa akan Tazo yanzu yanzu gida fa ba lafiya,
_Yalwa jikinta na rawa ta Taso ta fito bata dadeba se gata a cikin Gidan, Sallama Tayi Taji shuru dan haka ta karaso har pallow.. Bude labulan da zatai kenan taga hajiya sa'adatu warwas a kasa, da sauri ta karaso Tace Hajiya meke faruwane, Xeey na daki ta kaso kunnanta wajen window lolx.....
_Sa'adatu tace dan masu gida ne yai mun wannan abun nan ta bata labarin Komai salati yalwa ta saka tace abban? Har ya kai haka lallema. Yalwa waje ta fito dan kiran abba aiko tai Sa'a yananan ta kirashi har cikin pallow tana mai nasiha Kan be daceba.
"abba ne ya mike yace kingama? Ai wannan ne _ya nuna Sa'adatu da dan yatsa_ yace ita zaki farawa nasiha ba muba, dan na lura duk wani makirci da take hadawa KECE Sila dan haka kar wacce ta karamun magana yai ficewarsa.. "yalwa ware idanu tayi tace wai tab ai wannan yafi karfinmu,
"Sa'adatu tace kingani ba haka nake fada dashi Allah ya kyauta, yalwa tace ameen, sa'asatu tace ki tayani na gyara gidan dan nasan xeey bazatayiba, nan suka tashi suka gyara ko ina yalwa tace suje daki tanada magana da ita dan haka suka shige,
_Yalwa tace ga last shawara dazan baki, inkin dauka to in kuma baki daukaba shikkenan nayi iya kokarina kar nima wata rana a zaneni a nan gidan nan naga yaran sun kawo karfi balle abba da xuciya kinsan bazaiyi tolerating nonsense ba, "sa'adatu ta nunfasa har da taba wajen da abba ya mareta lolx, tace wani shawara kenan,
"yalwa tace hmm ta rannan ce dai Ya kamata muje bayan layi musan abun da mukayi dan kawar da abba a duniya,
"da kamar sa'adatu zatace aa se kuma ta amince, dan haka suka tashi suka tafi wajen Bokansu sukaimai bayanin Wani yaro sukeso su kashe kaza kaza dai ya basu abu me sauki ba tare da an zarge taba,
"Boka se dariya yake kusan minti 15 se ga wani magani ya fito a bakinshi yace maza ku dauka mu ajiyemun kudina, Jiki na rawa sukai abun da yace sannan suka fito a bakin titi suka Tsaya yalwa ta kara jaddada mata akan tayi kokari ta aiwatar dan su sama sauki duka.. Sa'adatu tace angama hajiyata nan sukai sallama Kowa ya kama gabansa....
"Bangaren ismail kuwa still kusan 3weeks bashi ba labarin xeey har ya fara tinanin ko tayi aurene Oho, duk yayi baki ya rame yafa fita daga hayyacinsa dan ba karamin Missing dinta yakeyiba, Dakyar dai ya dauka phone ya kira mummyn shi suka gaisa
"tace MyLove what's wrong with you naji muryanka wani iri kusan 2weeks back fa haka voice dinka yake, kodai baka da lafiyane my sweet love
"ismail ne yai wani ajiyar xuciya yace mum lafiyata kalau wlhi; mum dan Allah Ina xeey take tana zuwa kuwa,
"Mum ce taji wani tausayin yaronta taso ta boyemai tace tananan but seta tina karshenta yace duk randa tazo ta kirashi sui magana but setai na maza Tace my love dan Allah ka kwantar da hankalinka, Maganar gaskiya Su xeey sun bar unguwan kuma ba wanda Yasan ina suka koma Kasan su manyane,
"ismail ne ya fashe da kuka dakyar mummy ta shawo kanshi akan yai shuru, tadan mai nasiha akan ya kwantar da hankalinsa, insha Allah wata rana zasu hadu, yanzu abun da Takeso dashi shine yace gaba da mata addua kuma ya kwantar da hankalinshi yai concentrating akan karatunshi Wata rana se labari,
"ismal yai smiling Yace Hakane Mum insha Allah mummy na miki alkwarin duk abun da kika cemun Tace nagode my Love, Allah ya bada sa'a yasa ka gama da duniya Lafiya Yace ameen, tun daga ranar Ya kwantar da hankalinsa.. But kullun se yai mata addua safe da yamma......
*Bangeren* Su Xeey kuwa Hajiya sa'adatu tananan tanada niyyar aiwatar da abun da zatai, Bayan kwana biyu alhaji Abdullahi ya dawo yaga yanda sa'adatu takeji da yaran duk beson munafurci bane, haka xe fita dasu dukkansu har da hajiya aje asha ice cream a dawo Idan dad dinsu nanan hankalinsu a akwance...
__Idan benen kUma Ransu inyau dubu seya bashi dan ba karamin Fuskantar Matsaloli sukeyi ba A cikin Gidan Nan....
"Life Goes One...Haka kome ke wakana yanda ya kamata Akwai Wata Rana Sa'adatu ta Tashi taga lokaci na kurewa; idan batai abun da Kawarta ta bata sha'wara ba yaushe zatayi? Dan haka Ta tashi Tacewa Xeey ina abba me sukeso suci? Abba yai smiling yace Ai mana _rice and stew with meat amma Miyar jajjage yafi sweet_,
"abba kam se ihu yakeyi dakyar dai aka samu aka kaishi asibiti aka shigar dashi emergency, sannan Sa'adatu ta Kira Alhaji yazo suna asibiti abba beda lafiya, be ddeba segashi ya zo asibitin, Nan akai mai gwaje gwaje aka gano Poison ne aka Samai a abinci,
"alhaji yayi mamaki matuka yace Wayai abinci Sa'adatu tace zainab ce, Ana cikin haka kenan Rai yai halinsa Abba Ya rasu _subhanallah_ "Alhaji ba karamin Wani hali ya shiga Ba d'ansa ya rasu wanda yaci buri akansa...
Hakanan suka dawo gida akai mai suturu amma tun ranar Sa'adatu ta chanza zance ko ina labari ya karwade Ance xeey ce ta kashe dan uwanta, dan Haka Alhaji ko kallon Inda xeey take Bayayi balle yai mata magana...
__Bayan An watse ne daga zaman makoki Alhaji Ya kira Xeey yace baya sonta, baya kaunarta tunda ita muguwace karta sake tambayanshi kome, Kuma makaranta bazai sataba, Har tayi girman da zata kashe dan uwanta?
"Nan xeey ta rusa kuka tace wallahi bani Bane Abba, yace ta rufe mai Baki ko ya babbalata, Ita kam sa'adatu dama basonta takeyiba Tace tunda ubanta yace ba ruwanShi da ita, itama ba ruwanta da xeey dan karta goga Mata laifi itama Ya shafeta,
_Daki xeey ta shige ta rasa meke mata dadi, Kuka tayi sosai sosai abinci ta kasa ci, komai
Ma ta kasa Yi, ga yunwa Tanaji ba dama Tace zataci abinci, seta fake ido sannan taje wajen mukhtar driver ya bata taci, Cikin kwana biyu xeey ta lalace tai baki, ta rame, ko bacci takeyi setai ta firgita kamar mara lafiya,
Rayuwa ya chanzawa Xeey ga ismail dinta benan Gashi ko kudin mota bata dashi balle taje wajen dangin mamanta, Hakanan In abu ya dameta zatai alwala tazo tai sallah ta sanar da ubangiji,
"Bangeren Ismail kam kwata kwata yama manta da wata xeey sedai a yan kwanakin nan yana yawan mafarkinta, koya tashi sedai Yai mata addua, *Musaddiq* ne wanda suke room daya dashi yake cemai Ismail, Wai meke damunkane, Like something is wrong, "ismail ne yace wlhi about that girl ne da nake baka labari Kullun se nayi mafarkinta,
"musaddiq yace ayyah Continue praying for her, Allah Yasa lafiya dai, Ismail yace ameen, har musaddiq na tsokanar sa Kodai aljanace Haka,
"ismail yace lols aa Wlhi nasanta fa sosai, musaddik yace i knw i'm just joking fa, nan suka barke da hira sosai dan dama sun saba sedai basu zauna ba, yanzu *Musaddik* yana final Year Befi twoweeks ya dawo naija ba, kullun se yayi phone call da yan gidansu....
"Akwana a tashi ba wuya Yau ne Musaddiq Ze dawo naija dan haka yan gidansu suka shirya mai abubuwa harda karamin Party na congrats din ya gama school, but yayi missing din Ismail sosai shima haka dan 3 ne a dakin but sunfi shakuwa su biyu, kamar twins in kun gansu...wannan kenan......
Bangeren Su Xeey Kam yanzu kwata kwata kota gaishe dasu bata amsawa ta koma dai kamar bango a cikin gidan muktar driver ma da yake bata abinci sa'adatu tamai warning duk randa ya sake a bakin Aikinshi, Dan haka kowa Ya fita daga harkan xeey Allah sarki Ta koma marainiya
"YALWA ce kwasam tazo dan ta kwana biyu bata zoba, Tana shuguwa taga xeey a Tsakar gida duk tabi ta wani yankwane, Yalwa dariya tayi tace Kadan ma yarinya kika gani tai shegiwarta dakin wajen aminiyarta Nan ma wani makircin suka kara hadawa akan Aiwa Alhaji asiri ya manta da xeey
Aiko nan suka fito Yalwa Tace haba Hajiya ko Abincin da kike ba mage ai kya dinga mata mana, sa'adatu tace ahaha dan dai kinsa baki da ba Abun da Zan Bata, sun fito kenan Sa'adatu Ta wurgo mata wani leda, su Biskuit ne, bread, raguwan kankana da sauransu, xeey na budewa tagani har miyanta na tsinkewa hannu baka hannu kwarya ta dinga ci abun tausayi... Su hajiya sunje sun dawo daga wajen bokan Da darrene ta aiwatar da abun da yace akan Tasawa Alhaji maganin a ruwan lipton, Tana sa mai, Yaji wani tsana na Yarshi ya kamashi, Harya koreta hajiya dai ta dawo da ita ta bashi hakuri Akan Safiya nayi tabar gidan yanzu dare yayi _kaji makirci_
Daren Xeeey batai bacci ba...........!
Ummiey XEEY
[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey Abakson💋: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]
*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
*OCTOBER 2017*
~SHORT STORY~
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM😍*
_DEDICATED TO ALL MY LOVER'S UMMIEY XEEY NA SONKU IRIN SOSAI DINNAN..INA ALFAHARI DAKU A DUK INDA KUKE_
*PAGE📄41__42*
Sa'adatune ta dakko waya ta kira aminiyarta Yalwa akan Tazo yanzu yanzu gida fa ba lafiya,
_Yalwa jikinta na rawa ta Taso ta fito bata dadeba se gata a cikin Gidan, Sallama Tayi Taji shuru dan haka ta karaso har pallow.. Bude labulan da zatai kenan taga hajiya sa'adatu warwas a kasa, da sauri ta karaso Tace Hajiya meke faruwane, Xeey na daki ta kaso kunnanta wajen window lolx.....
_Sa'adatu tace dan masu gida ne yai mun wannan abun nan ta bata labarin Komai salati yalwa ta saka tace abban? Har ya kai haka lallema. Yalwa waje ta fito dan kiran abba aiko tai Sa'a yananan ta kirashi har cikin pallow tana mai nasiha Kan be daceba.
"abba ne ya mike yace kingama? Ai wannan ne _ya nuna Sa'adatu da dan yatsa_ yace ita zaki farawa nasiha ba muba, dan na lura duk wani makirci da take hadawa KECE Sila dan haka kar wacce ta karamun magana yai ficewarsa.. "yalwa ware idanu tayi tace wai tab ai wannan yafi karfinmu,
"Sa'adatu tace kingani ba haka nake fada dashi Allah ya kyauta, yalwa tace ameen, sa'asatu tace ki tayani na gyara gidan dan nasan xeey bazatayiba, nan suka tashi suka gyara ko ina yalwa tace suje daki tanada magana da ita dan haka suka shige,
_Yalwa tace ga last shawara dazan baki, inkin dauka to in kuma baki daukaba shikkenan nayi iya kokarina kar nima wata rana a zaneni a nan gidan nan naga yaran sun kawo karfi balle abba da xuciya kinsan bazaiyi tolerating nonsense ba, "sa'adatu ta nunfasa har da taba wajen da abba ya mareta lolx, tace wani shawara kenan,
"yalwa tace hmm ta rannan ce dai Ya kamata muje bayan layi musan abun da mukayi dan kawar da abba a duniya,
"da kamar sa'adatu zatace aa se kuma ta amince, dan haka suka tashi suka tafi wajen Bokansu sukaimai bayanin Wani yaro sukeso su kashe kaza kaza dai ya basu abu me sauki ba tare da an zarge taba,
"Boka se dariya yake kusan minti 15 se ga wani magani ya fito a bakinshi yace maza ku dauka mu ajiyemun kudina, Jiki na rawa sukai abun da yace sannan suka fito a bakin titi suka Tsaya yalwa ta kara jaddada mata akan tayi kokari ta aiwatar dan su sama sauki duka.. Sa'adatu tace angama hajiyata nan sukai sallama Kowa ya kama gabansa....
"Bangaren ismail kuwa still kusan 3weeks bashi ba labarin xeey har ya fara tinanin ko tayi aurene Oho, duk yayi baki ya rame yafa fita daga hayyacinsa dan ba karamin Missing dinta yakeyiba, Dakyar dai ya dauka phone ya kira mummyn shi suka gaisa
"tace MyLove what's wrong with you naji muryanka wani iri kusan 2weeks back fa haka voice dinka yake, kodai baka da lafiyane my sweet love
"ismail ne yai wani ajiyar xuciya yace mum lafiyata kalau wlhi; mum dan Allah Ina xeey take tana zuwa kuwa,
"Mum ce taji wani tausayin yaronta taso ta boyemai tace tananan but seta tina karshenta yace duk randa tazo ta kirashi sui magana but setai na maza Tace my love dan Allah ka kwantar da hankalinka, Maganar gaskiya Su xeey sun bar unguwan kuma ba wanda Yasan ina suka koma Kasan su manyane,
"ismail ne ya fashe da kuka dakyar mummy ta shawo kanshi akan yai shuru, tadan mai nasiha akan ya kwantar da hankalinsa, insha Allah wata rana zasu hadu, yanzu abun da Takeso dashi shine yace gaba da mata addua kuma ya kwantar da hankalinshi yai concentrating akan karatunshi Wata rana se labari,
"ismal yai smiling Yace Hakane Mum insha Allah mummy na miki alkwarin duk abun da kika cemun Tace nagode my Love, Allah ya bada sa'a yasa ka gama da duniya Lafiya Yace ameen, tun daga ranar Ya kwantar da hankalinsa.. But kullun se yai mata addua safe da yamma......
*Bangeren* Su Xeey kuwa Hajiya sa'adatu tananan tanada niyyar aiwatar da abun da zatai, Bayan kwana biyu alhaji Abdullahi ya dawo yaga yanda sa'adatu takeji da yaran duk beson munafurci bane, haka xe fita dasu dukkansu har da hajiya aje asha ice cream a dawo Idan dad dinsu nanan hankalinsu a akwance...
__Idan benen kUma Ransu inyau dubu seya bashi dan ba karamin Fuskantar Matsaloli sukeyi ba A cikin Gidan Nan....
"Life Goes One...Haka kome ke wakana yanda ya kamata Akwai Wata Rana Sa'adatu ta Tashi taga lokaci na kurewa; idan batai abun da Kawarta ta bata sha'wara ba yaushe zatayi? Dan haka Ta tashi Tacewa Xeey ina abba me sukeso suci? Abba yai smiling yace Ai mana _rice and stew with meat amma Miyar jajjage yafi sweet_,