Sashe 24
A Dalilin Matar Uba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Isma'il ne zaune a falo idonshi na kallon TV amma kwata kwata hankalinshi na chan wata duniyar tinanin Xeey, Sallama kawai yaji firgigit ya kallesu yaga hajiyar Isma'il amma Afrah tai mai kama da Xeey kura mata ido yayi kamar zai cinyeta Sega mum dinshi ta fito daga bed room tace" marhaban baki mukayine? Mum musaddiq tace" eh Wallahi, nan suka fara gaisawa Maman Isma'il tace" Sannu se a time din Isma'il ya k'ara kallon Afrah ya gane Ashe ma ba Xeey bane wani tsaki yaja, Ya tashi zai tafi dakinshi kenan mamanshi tace" gaishekafa akazo, Isma'il yace" uhm nagode, sukai mai ya jiki yace da sauk'i haka suka gama hira, har Maman Isma'il najin kunya wai har yanzu batazoba! Mman Afrah" tace bakomai karki damu komai ai se Allah yayi haka dai suka gama hiran suka tafi gida cike da tausayin Isma'il wai duk ya chanza
Around 5pm musaddiq ya tashi daga aiki be wuce gida ba seda yaje yaga Isma'il nan yai magrib, kafin a kira ishai'ne ya dawo gida! Bayan tafiyarshi ne Time din da nurses sukazo ba marasa Lafiya medication! Wata nurse CE Maryam ta shugo dakin Fatima Zahra ta bata magungunan ta na 6pm, har nurse din ta tafi fatima Zahra ta kirata tace" Dan Allah ta temaka mata da number doctor din da yazo dazu! Nurse maryam tace" Kina nufin Wanda ya tafi bada ddewa ba? Fatima tace" eh shi Allah dai yasa beda mata Maryam tace" eh gaskiya kamar bedashi amma plz karkice ni na baki fa! Fatima Zahra tace nop bazan fadaba! Nan take ta bata tace" thanks
Musaddiq ne zaune bayan ya dawo daga gidan su Isma'il yaji phone dinshi na ringing, beyi picking ba, ya sakeji Yana ringing kamar bazai dauka ba kuma ya dauka! Shuru yayi daga dayan bangaren yaji ance" Hello my Dr! Hi musaddiq yace" tare da cewa waye ke magana! Fatima tace" it's me your patient da mukai accident Wanda nakejin tsoron allura? Musaddiq yace" ohh how did you get my number?
Fatima tai smiling tace" number ka ba me wahala bane saboda kana tarayya da mutane!
Musaddiq yace" oh great how are you feeling now? Tace" I'm feeling better Alhamdulillah yace" good nai sukai sallama, shi duk be kawo komai ba a mind dinshi, ita kam suna gamawa kissing phone dinta tayi, tace" Ya Allah kasa ya soni! Tabdijam!
Bangaren Isma'il kuwa tun randa yaga memo dinnan gidan su Musaddiq hankalinshi ba a kwanceba, kuma ya kasa tambayar musaddiq taya akai memo din yazo gidan, mum dinshi ta tambayeshi sedai yace bakomai bejin dadin jikinshine kawai, yau kwananshi 3 rabonshi da office kullun se musaddiq yazo wajenshi, Isma'il duk yabi ya chanza saboda tinanin heart dinshi kadan ya rage ya buga saboda matsanancin tinanin Xeey.
Kwanan su fatima Zarah 5 ta sama sauqi aka sallamesu, iyayanta sun ma Dr musaddiq godiya sosai akan kokarin da yakeyi akanta, yace" bakomai, Fatima tace" in bazaka damuba dan dinga kiranka yace" bakomai!!
Ranar Saturday musaddiq na gidan su Isma'il phone dinshi yai ringing Yana dubawa yaga Fatima Zahra ne, nan suka gaisa shidai Isma'il duk ya kosa ya gama waya ya tambayeshi waye wnnan se kashe murya take' aiko yana gamawa Isma'il yace" aboki ka sama matane kenan? Musaddiq yace" waneni wannan din nan ne fa da muka duba Wanda sukai accident, Isma'il yace ohh kana ciki kenan! Musaddiq yace" waneni kai fa naiwa sha'awarta wlhi, Isma'il yace" nop shawaran Da Dan baka kawqi ka aureta! Musaddiq yace" Allah ko abokina! Isma'il yace sosai nan dai suketa hira har musaddiq ya sake kiran Fatima yace" idan abokinshi yaji sauk'i zasuzo, bata bashi ansaba cikin gida ta wuce ta kwalla ihu tace wow mafarkina ya kusan zama gaskiya............!
Hajiyar suce" tace lafiyarki kuwa fatima?
*Ataikaice!* fatima Yar gidan Alhaji kabeer ne, mahaifinta babba ne yanada kudi sosai cikin garin Kaduna! Su 3 ne a gidansu muhd se mus'ab se ita aura! Fatima farace siririya me kyau tana da ilimin boko da islamiya wannan kenan!
*Washe Gari*
Kasancewar ranar Sunday CE.......!
Ummiey Xeey
[1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
_[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]_
*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM*
*BILKISU BK💋* ina tayaki murnar kammala littafinki mai suna *NAKASSASHE MUTUN NE* Jinjina gareki domin kin gwangwaje basira🤙🏼
❣❣❣❣
*Where is Ibrahim Abba Ibrahim* your page is here.. _May God shower his choicest blessings on you. wishing you happiness, good health and a great year ahead._ *HBD dear🎂🎂🎂🎂*
*PAGE 93....94*
"Nan ya fadi sume itama XEEY a sume dukansu rikicewa sukai musaddiq ya dauka Isma'il sai mota suma Afrah suka suntumi Xeey sai mota basu wuce ko inaba Se hospital
Da shigarsu asibitin kasancewar duk a rude suke emergency room aka kaisu daki daya, Nan Dr musaddiq ya kirawo abokan aikinsu suka temaka mai Wajen samun kan su Isma'il, Afrah da mummy se kuka sukeyi Dan abun ba karamin tsoratar dasu yai ba, Mummy ne tace" Musaddiq tell us meke faruwane haka? Musaddiq ya kalla mummy cikin tausayi yace" its a long story, ya k'ara da cewa Matsalar Xeey tazo k'arshe, mummy tace" bata ganeba Ko dan uwantane? Kafin musaddiq yace" wani Abu kukan Xeey sukaji ta farfado daga dogon suman da tayi tanata kuka! Nan su Afrah sukayo kanta, suna tambayarta menene sedai kawai tace" Musu Shine, su Afrah sunyi tambayar shine wa? Sedai tai ta kuka, Shikam musaddiq yasan dai akwai Wanda suke soyayya to betaba ganintaba balle yace" itace Xeey din da Isma'il yake magana! Kuma haka zalika me taba ganin memo din a gidansu ba balle yace" wani Abu! Hakanan dai aketa lallashinta se Zuba kuka takeyi
*********************
Bangeren mum Isma'il taga har har kusan dare Isma'il be dawo gida ba hankalinta yadan tashi amma setai tinanin duk yanda akai ko ya raka frnd dinshi wajen tadi ne, Dan haka taci gaba da abun da takeyi amma kwata kwata bawai hankalinta ya kwanta bane, Dan wani faduwar gaba da taji tanayi....!
Su Musaddiq ne zaune a dakin da aka kwantar da su Isma'il, Sunyi shuru kowa da abun da yake sakawa a zuciyarshi, Afrah saboda kuka duk idonta ya kumbura mummy tace" taje gida tai abinci, Dakyar dai Afrah ta tafi gida taje tayo abinci!
Firgigit Isma'il ya tashi, da sauri musaddiq yazo kusa dashi Yana mai ya jiki? Isma'il yace Abokina gamo nayine? ina wannan *Xeey* din da nake baka labari? To wlhi na ganta, ya fara ware ido Dan ganin inda yake! Musaddiq yai smiling yace" Alhamdulillah abokina ba gamo kayi ba, tabbas itace ya nuna mai ita, nan wani rintse idonshi ya k'ara yi, yace" karyane Aljanace, Ya Allah ka tashar dani daga mafarkin da nakeyi! Shidai musaddiq se kwantar mai da hankaki yake cos yagane maganar da Isma'il yakeyi itace Dai Xeey din da yake ba labari! Alluran bacci musaddiq yamai sannan yazo yake sanar wa mummy" tabbas *Shi ne* din da Xeey take ambata Shine Wanda takeso! Xeey itama tanajin haka wani sabon kuka ta fara dakyar musaddiq da mummy suketa mata nasiha akan yanzu addua zatai da kuma ta godewa Allah daya nuna mata wannan ranar!
Seda mummy da musaddiq suka tabbatar da halin da Isma'il yake sannan Tace" musaddiq ya kira mahaifiyar Isma'il ya sanar da ita duk abun da yake faruwa! Aikuwa mum Isma'il tana zaune kan kujera maidiganta ya dawo kenan suna zaune Taji phone dinta yafara ringing, dubuwa tayi taga *One & Only Son* dasauri ta dauka tace" Son ina ka shiga tun dazu nake tsimayinka? Jin wani murya tayi dabana Son dintaba yace" hajiya Musaddiq ne, gabantane ya fadi tace" ina Isma'il din? Yace" ankwantar dashi a asibiti shine na kira na sanar daku! Tace innalillahi wani Asibiti? Ya sanar da ita giwa hospital, kuka hajiya ta fara tace" Alhaji kaga wannan yaron zai kashe kanshi a banza ko? Nace y hakura nace ya hakura yaqi" alhaji naji cikin azama ya tashi ya fita ya tada mota, Hajiyama ta biyoshi se kuka takeyi
Cikin minti kadan suka Isa asibitin, suna Isa musaddiq suka gani yai musu jagora har inda aka kwantar dashi
Suna shiga mum din Isma'il ta fashe da kuka ganin yanda Isma'il ya fita data hayyacinsa! Mman Su Afrah ne tazo ta gaishesu, nan mum Isma'il take tambayar ya Jikin nashi, tace da sauk'i, sun zauna jigon jigon chan Xeey ta farka zatai fitsari nan Maman Isma'il ya maido idonta Dan ganin waye!!!! Xeey tagani, nan itama ta tashi ta rungume Xeey tace"please meke faruwa ku sanar dani Wannan ba Xeey bace? Adai dai lokacin da Afrah ta shugo taga mum Isma'il rungume da Xeey itama me ya faru tace" shi kam musaddiq in banda murmushi ba abun da yake Dan shi kadai ne zai iya bada labarin komai!!!!
Hope kuna enjoying
Ku biyoni
For COMMENT ONLY
+2348164640126
Ummiey Xeey
[1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
_[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]_
*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM*
```Shout out to all my lovers na birni Dana kauye...naga comments dinku...tnx A lot Allah dai ya bar kauna ```💋
*PAGE 95...96*
Adai dai lokacin da Afrah ta shugo taga mum Isma'il rungume da Xeey itama me ya faru tace" shi kam musaddiq in banda murmushi ba abun da yake Dan shi kadai ne zai iya bada labarin komai!!!!
Mummyn su Afrah tace" yanzu dai burinmu su sama Lafiya komai me sauk'i ne tunda Allah ya kawo k'arshe abun, maman Isma'il din tace hakane hajiya! nan ta wuce da Xeey bayi tai fitsarin,
Bayan Xeey ta fito daga bayin jiri taji Yana debanta ta sauri ta fisge ta fada gado! Maman Isma'il t tausaya mata matuka! Around 10pm ne Isma'il ya farka daga baccin da yakeyi! Addua yayi tare da bude ido, yace Alhamdulillah Dan wani karfi yadanji a jikinshi, su mamanshi da babanshi yagani sukai mai Sannu! Daddynshi da yaga jikin nashi da sauk'i yace shi zai koma gida tunda duk matane wajen gobe zaizo, Hajiya tace" Okay
Around 5pm musaddiq ya tashi daga aiki be wuce gida ba seda yaje yaga Isma'il nan yai magrib, kafin a kira ishai'ne ya dawo gida! Bayan tafiyarshi ne Time din da nurses sukazo ba marasa Lafiya medication! Wata nurse CE Maryam ta shugo dakin Fatima Zahra ta bata magungunan ta na 6pm, har nurse din ta tafi fatima Zahra ta kirata tace" Dan Allah ta temaka mata da number doctor din da yazo dazu! Nurse maryam tace" Kina nufin Wanda ya tafi bada ddewa ba? Fatima tace" eh shi Allah dai yasa beda mata Maryam tace" eh gaskiya kamar bedashi amma plz karkice ni na baki fa! Fatima Zahra tace nop bazan fadaba! Nan take ta bata tace" thanks
Musaddiq ne zaune bayan ya dawo daga gidan su Isma'il yaji phone dinshi na ringing, beyi picking ba, ya sakeji Yana ringing kamar bazai dauka ba kuma ya dauka! Shuru yayi daga dayan bangaren yaji ance" Hello my Dr! Hi musaddiq yace" tare da cewa waye ke magana! Fatima tace" it's me your patient da mukai accident Wanda nakejin tsoron allura? Musaddiq yace" ohh how did you get my number?
Fatima tai smiling tace" number ka ba me wahala bane saboda kana tarayya da mutane!
Musaddiq yace" oh great how are you feeling now? Tace" I'm feeling better Alhamdulillah yace" good nai sukai sallama, shi duk be kawo komai ba a mind dinshi, ita kam suna gamawa kissing phone dinta tayi, tace" Ya Allah kasa ya soni! Tabdijam!
Bangaren Isma'il kuwa tun randa yaga memo dinnan gidan su Musaddiq hankalinshi ba a kwanceba, kuma ya kasa tambayar musaddiq taya akai memo din yazo gidan, mum dinshi ta tambayeshi sedai yace bakomai bejin dadin jikinshine kawai, yau kwananshi 3 rabonshi da office kullun se musaddiq yazo wajenshi, Isma'il duk yabi ya chanza saboda tinanin heart dinshi kadan ya rage ya buga saboda matsanancin tinanin Xeey.
Kwanan su fatima Zarah 5 ta sama sauqi aka sallamesu, iyayanta sun ma Dr musaddiq godiya sosai akan kokarin da yakeyi akanta, yace" bakomai, Fatima tace" in bazaka damuba dan dinga kiranka yace" bakomai!!
Ranar Saturday musaddiq na gidan su Isma'il phone dinshi yai ringing Yana dubawa yaga Fatima Zahra ne, nan suka gaisa shidai Isma'il duk ya kosa ya gama waya ya tambayeshi waye wnnan se kashe murya take' aiko yana gamawa Isma'il yace" aboki ka sama matane kenan? Musaddiq yace" waneni wannan din nan ne fa da muka duba Wanda sukai accident, Isma'il yace ohh kana ciki kenan! Musaddiq yace" waneni kai fa naiwa sha'awarta wlhi, Isma'il yace" nop shawaran Da Dan baka kawqi ka aureta! Musaddiq yace" Allah ko abokina! Isma'il yace sosai nan dai suketa hira har musaddiq ya sake kiran Fatima yace" idan abokinshi yaji sauk'i zasuzo, bata bashi ansaba cikin gida ta wuce ta kwalla ihu tace wow mafarkina ya kusan zama gaskiya............!
Hajiyar suce" tace lafiyarki kuwa fatima?
*Ataikaice!* fatima Yar gidan Alhaji kabeer ne, mahaifinta babba ne yanada kudi sosai cikin garin Kaduna! Su 3 ne a gidansu muhd se mus'ab se ita aura! Fatima farace siririya me kyau tana da ilimin boko da islamiya wannan kenan!
*Washe Gari*
Kasancewar ranar Sunday CE.......!
Ummiey Xeey
[1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
_[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]_
*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM*
*BILKISU BK💋* ina tayaki murnar kammala littafinki mai suna *NAKASSASHE MUTUN NE* Jinjina gareki domin kin gwangwaje basira🤙🏼
❣❣❣❣
*Where is Ibrahim Abba Ibrahim* your page is here.. _May God shower his choicest blessings on you. wishing you happiness, good health and a great year ahead._ *HBD dear🎂🎂🎂🎂*
*PAGE 93....94*
"Nan ya fadi sume itama XEEY a sume dukansu rikicewa sukai musaddiq ya dauka Isma'il sai mota suma Afrah suka suntumi Xeey sai mota basu wuce ko inaba Se hospital
Da shigarsu asibitin kasancewar duk a rude suke emergency room aka kaisu daki daya, Nan Dr musaddiq ya kirawo abokan aikinsu suka temaka mai Wajen samun kan su Isma'il, Afrah da mummy se kuka sukeyi Dan abun ba karamin tsoratar dasu yai ba, Mummy ne tace" Musaddiq tell us meke faruwane haka? Musaddiq ya kalla mummy cikin tausayi yace" its a long story, ya k'ara da cewa Matsalar Xeey tazo k'arshe, mummy tace" bata ganeba Ko dan uwantane? Kafin musaddiq yace" wani Abu kukan Xeey sukaji ta farfado daga dogon suman da tayi tanata kuka! Nan su Afrah sukayo kanta, suna tambayarta menene sedai kawai tace" Musu Shine, su Afrah sunyi tambayar shine wa? Sedai tai ta kuka, Shikam musaddiq yasan dai akwai Wanda suke soyayya to betaba ganintaba balle yace" itace Xeey din da Isma'il yake magana! Kuma haka zalika me taba ganin memo din a gidansu ba balle yace" wani Abu! Hakanan dai aketa lallashinta se Zuba kuka takeyi
*********************
Bangeren mum Isma'il taga har har kusan dare Isma'il be dawo gida ba hankalinta yadan tashi amma setai tinanin duk yanda akai ko ya raka frnd dinshi wajen tadi ne, Dan haka taci gaba da abun da takeyi amma kwata kwata bawai hankalinta ya kwanta bane, Dan wani faduwar gaba da taji tanayi....!
Su Musaddiq ne zaune a dakin da aka kwantar da su Isma'il, Sunyi shuru kowa da abun da yake sakawa a zuciyarshi, Afrah saboda kuka duk idonta ya kumbura mummy tace" taje gida tai abinci, Dakyar dai Afrah ta tafi gida taje tayo abinci!
Firgigit Isma'il ya tashi, da sauri musaddiq yazo kusa dashi Yana mai ya jiki? Isma'il yace Abokina gamo nayine? ina wannan *Xeey* din da nake baka labari? To wlhi na ganta, ya fara ware ido Dan ganin inda yake! Musaddiq yai smiling yace" Alhamdulillah abokina ba gamo kayi ba, tabbas itace ya nuna mai ita, nan wani rintse idonshi ya k'ara yi, yace" karyane Aljanace, Ya Allah ka tashar dani daga mafarkin da nakeyi! Shidai musaddiq se kwantar mai da hankaki yake cos yagane maganar da Isma'il yakeyi itace Dai Xeey din da yake ba labari! Alluran bacci musaddiq yamai sannan yazo yake sanar wa mummy" tabbas *Shi ne* din da Xeey take ambata Shine Wanda takeso! Xeey itama tanajin haka wani sabon kuka ta fara dakyar musaddiq da mummy suketa mata nasiha akan yanzu addua zatai da kuma ta godewa Allah daya nuna mata wannan ranar!
Seda mummy da musaddiq suka tabbatar da halin da Isma'il yake sannan Tace" musaddiq ya kira mahaifiyar Isma'il ya sanar da ita duk abun da yake faruwa! Aikuwa mum Isma'il tana zaune kan kujera maidiganta ya dawo kenan suna zaune Taji phone dinta yafara ringing, dubuwa tayi taga *One & Only Son* dasauri ta dauka tace" Son ina ka shiga tun dazu nake tsimayinka? Jin wani murya tayi dabana Son dintaba yace" hajiya Musaddiq ne, gabantane ya fadi tace" ina Isma'il din? Yace" ankwantar dashi a asibiti shine na kira na sanar daku! Tace innalillahi wani Asibiti? Ya sanar da ita giwa hospital, kuka hajiya ta fara tace" Alhaji kaga wannan yaron zai kashe kanshi a banza ko? Nace y hakura nace ya hakura yaqi" alhaji naji cikin azama ya tashi ya fita ya tada mota, Hajiyama ta biyoshi se kuka takeyi
Cikin minti kadan suka Isa asibitin, suna Isa musaddiq suka gani yai musu jagora har inda aka kwantar dashi
Suna shiga mum din Isma'il ta fashe da kuka ganin yanda Isma'il ya fita data hayyacinsa! Mman Su Afrah ne tazo ta gaishesu, nan mum Isma'il take tambayar ya Jikin nashi, tace da sauk'i, sun zauna jigon jigon chan Xeey ta farka zatai fitsari nan Maman Isma'il ya maido idonta Dan ganin waye!!!! Xeey tagani, nan itama ta tashi ta rungume Xeey tace"please meke faruwa ku sanar dani Wannan ba Xeey bace? Adai dai lokacin da Afrah ta shugo taga mum Isma'il rungume da Xeey itama me ya faru tace" shi kam musaddiq in banda murmushi ba abun da yake Dan shi kadai ne zai iya bada labarin komai!!!!
Hope kuna enjoying
Ku biyoni
For COMMENT ONLY
+2348164640126
Ummiey Xeey
[1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
_[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]_
*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM*
```Shout out to all my lovers na birni Dana kauye...naga comments dinku...tnx A lot Allah dai ya bar kauna ```💋
*PAGE 95...96*
Adai dai lokacin da Afrah ta shugo taga mum Isma'il rungume da Xeey itama me ya faru tace" shi kam musaddiq in banda murmushi ba abun da yake Dan shi kadai ne zai iya bada labarin komai!!!!
Mummyn su Afrah tace" yanzu dai burinmu su sama Lafiya komai me sauk'i ne tunda Allah ya kawo k'arshe abun, maman Isma'il din tace hakane hajiya! nan ta wuce da Xeey bayi tai fitsarin,
Bayan Xeey ta fito daga bayin jiri taji Yana debanta ta sauri ta fisge ta fada gado! Maman Isma'il t tausaya mata matuka! Around 10pm ne Isma'il ya farka daga baccin da yakeyi! Addua yayi tare da bude ido, yace Alhamdulillah Dan wani karfi yadanji a jikinshi, su mamanshi da babanshi yagani sukai mai Sannu! Daddynshi da yaga jikin nashi da sauk'i yace shi zai koma gida tunda duk matane wajen gobe zaizo, Hajiya tace" Okay