Sashe 18
A Dalilin Matar Uba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Haka dai rayuwa ta ci gaba da kasance wa ko wani bangare, Hajiya Sa'adatu kullun cikin zullumin kar Alhaji ya dawo hankalinsa, tana zaune ne taji duk DUNIYAR ya mata wani iri, kaman ta FASA kuka, Dan kwana biyun nan bata gane kan alhaji, Dan haka ta daga waya ta kira abokiyarta yalwa ta shaida mata su hadu a bakin titi wajen boka zata rakata
Yalwa na hanya cikin napep ta tino da mahaifiyar xeey, ta dafa kirji tace na shiga uku, wannan zunubin har INA, anya namakaina adalci kuwa, Gashi ba samun komai nakeyiba, Allah ka yafe mun, sannan ta k'ara da cewa insha Allah badani za za'aci gaba da cutar da bayin Allah dinnan ba, intasan wata batasan wataba, wannan duk maganganun da yalwa yakeyi a cikin Zuciyarta tane,
Tafiya kadan me adaidaita ya sauketa ta sallameshi, suka nufa daji, Tafiya sukeyi amma kwata kwata Zuciyar Yalwa Sam batason abun da kawarta yakeyi yanzu...haka suka je har suka gama sannan suka dawo
*After 9months*
```Agurguje....```
akwana a tashi ba wuya har Isma'il ya gama karatunshi a kasar Egypt ya dawo gida yayi kyau kana ganinshi kasan beda damuwa, amma matsala daya yake fuskanta kullun ciwon kai kuma ba komai yasa mai ba illa tinanin xeey Dan su mummy sunyi mai magana har sun gaji.. _Meelat tace Allah sarki soyayyar gaskiya kenan!_
Bangaren su Hajiya Sa'adatu kuma tun randa Mariam tazo, hankalinta a tashe yake, tun rakiyar da hajiya yalwa tai mata duk sati sai sunje amma a banza bata ganin ci gaban komai saboda yalwa yanzu ta tuba, duk zuwar da zasui se yalwa ta koma wajen bokan an warware komai...!
Bangaren Mariam kuwa seta wa yarta addua, Allah ya bayyanata, kuma setayi wa Hajiya Sa'adatu itama Allah ya wargaza duk kulle kullen da Sukeyi akan Xeey da babanta,
Rannan ne, Isma'il na kwance around 10am na Safe, duk tinanin duniya yabi ya isheshi, Gashi beda number abokinshi musaddik, tinanin Mariam Tijjani yayi yace Ya salam!, firgigit ya Mike ya shiga wanka, ya fito ya shirya tsab, sannan yaje ya sama mummy, yake sanar da ita, akwai wata antyn Xeey, bari yaje ko tanada labarin inda xeey take
Mummy ce ta kalle Beloved son dinta, ya bata tausayi tace" OK my love sekadawo, ka kula da kanka, Allah yasa a dace, Isma'il yai wani murmushin da ake kira da yak'e Dan wani zafi yakeji a zuciyarshi, Yace" *Ameen my mum* be jira amsar da zata bashiba yai waje da sauri, ya sama car dinshi ya shiga, gate man ya bude mai gate, be zarce ko inada se kofar gidan su *Mariam Tijjani Adam*
Ya tsaya yai parking a waje, ya rasa Taya zai shiga gidan, Gashi G R A ne ba yan yara a waje balle ya aika wani, hakanan yai ta maza ya shiga ya sama gate man suka gaisa, yace" Dan Allah baba Mariam nanan kuwa? Baba ya amsa gaisuwar yace eh tananan dannan bari naje na kirama ita, Isma'il wani dadi yaji a ranshi yace OK baba na gode
Baba me gadi be ya shugo yace hajiya Mariam kinyi Bako, Mariam ta zare ido tace Bako kuwa baba? Yace" eh tace OK ganinan zuwa, baba ya yafi ya sanar da Isma'il,
__Mariam kam tinanin waye take, Dan ji tai gabanta na ta faduwa, hajib ta danko ta saka sannan ta fito taje waje Dan ganin waye!!!
Ummiey Xeey CE
[1/3, 8:30 AM] UⓂmiey Xeey👄: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
_[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]_
*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM😍*
*Dedicates To.....*
```My Meelat Ahk
Jameela k Mashi
Maman safwan
Mum Khaleel &
Jidda Tijjani Adam```
*Babies MASU tashe a heart din ummie xeey, I love you all💕💕*
*PAGE 67__68*
"Mariam kam tinanin waye take, Dan ji tai gabanta na ta faduwa, hajib ta danko ta saka sannan ta fito taje waje Dan ganin waye!!!
Isma'il kam yana tsaye a waje se tinani barkatai yakeyi ji kawai yai an bude gate, daga kan Da zaiyi sukai four eye's da Mariam, ba shiba har ita seda kwalla ya fito ma kowanninsu
Karasawa tayi a hankali ta kalleshi tace" Isma'il dama kana Raye? Zan sake ganinka, Isma'il wani ajiyar zuciya yayi sannan tace *aunty Mariam* Baki fushiba, wallahi tun da na tafi school ko na dawo tsoron zuwa nake kar inji mummunan labari,
Mariam tace" Allah sarki ai da ka dinga zuwa wallahi, Isma'il yace uhm bazaki ganeba ya labarin Zainab fa (Xeey)
Mariam tace uhm mu shiga daga ciki wannan labarin bana tsaye bane, ko gaisawa ba bamuyi ba, Isma'il yace ohh INA kwana, ya kwana 1000, tace Alhamdulillah mu shiga dai daga ciki, sannan suka shiga, tana tafe yana binta a baya, koda suka shiga cikin dakin drinks ta kawomai, yace" Aunty yaushe zan Iya shan wannan banji labarin inda xeey Tah takeba, Mariam " tace karka damu, sannan ta dauka phone dinta kirar infinix ta kira *Mijinta* Take sanar dashi Isma'il din Xeey fa yazo, tace Allah sarki, ki gaisheshi, duk yanda kuka tattauna idan nadawo zanji, tace" OK sannan ta kashe phone din
Wani Jan numfashi tayi tace" Isma'il, shi ha kalinshi ma gaba daya yana can wani wajen yana tinani, yace" Ammm Aunty, yanda ya amsa ya bata tausayi amma seta share!
Isma'il ne yace yaya dai aunty har yanzu ba labarin Xeey ko?
Mariam ta fara magana kamar haka, Isma'il wallahi kasan dai halin da ma tafi ka barta, Wannan *matar uban* babban makirace wannan abun ba wai na hankali bane, Asiri tai ma kowa na dangin Alhaji, Dan rannan ma naje gidan mahaifiyarshi tace rabonsu dashi har sun manta, kaga kenan Xeey se yanda Allah yayi!!
Wani Jan numfashi shima yayi, yace ya Salam, yanzu kema Baki da labarin xeey kenan, Tace" wallahi kuwa yanzu sedai muita addua Dan kwanan nan INA yawan mafarkinta,
Isma'il yace" ya Allah ka bayyanar mana da baiwarka, idan kuma ta mutu, ya Allah kajikanta da rahama, Mariam ta amsa da Ameen
Ta k'ara da cewa kaga da duk time din da suka kashe mahaifiyar xeey an Tona mata Asiri da ba haka, Isma'il yace lol aa mu barta, k'arshe da zaizo da yardan Allah, ahaka dai suka taba hira, sannan suka CE zasu jajirce wajen nemo xeey da kuma adduan Allah ya bayyanata, Ameen
Bayan sun gama maganar ne sukai Sallama, Isma'il kamar yasa kuka Dan baijin dadin komai a rayuwarshi, just imagining yake yanda rayuwarshi zata kasance ba tare da xeey ba, dakyar ya Iya daga kafa yazo wajen motarshi, Dan wani jiri da ciwon kai yakeji, Mariam ta lura da Hakan amma ta dake, tace mai kawai karya damu, yai murmushin karfi Hali yace insha Allah aunty, sannan ya shiga cikin motarshi
Yana driving ne yaji wani sanyi ya kamashi, idonshi sun kankance kamar Wanda yasha kuka, nan danan ya sama wani waje yai parking, jikinshi ba inda be rawa, ganin bame temakonshi ne, kuma beso mummy tasan halin da yake ciki idan ya kona gida, ya daure ya ya tada motar, Tafiya kadan yayi ya sama wani chemist, yai parking ya shiga akai mai alkurai, aka bashi maguguna, sannan ya tada motar shi be zarce ko inaba se gida
Yana shuguwa, suka hada ido da mummy dukda beda lafiya karfin hali yayi yayi ya sake mata wani murmushi yace" my sweetest mum, ganin yana cikin fara'ane itama hankalinta ya kwanta tace Allah yasa andace my love
Yace" Wallahi mummy a a amma insha Allah za'a dace tace" Allah yasa yace Ameen Hajiya ta, nan ya zauna yaci abincin rana dukda yanajin zazzabi ya daure yana shiga daki magani yasha ya fara bacci....! Wannan kenan
Alhaji (Mijin Mariam Tijjanj) bayan ya dawo suna zaune a pallow suna nunawa junansu soyayya, Alhaji yace yauwa madam ya kuka karke da Isma'il nan ta kashe duk yanda sukai da Isma'il, mijin Mariam yace" Allah sarki wallahi tausayi yake bani, Allah ya bayyanata tace Ameen...nan na barsu sunata soyewa!!!!
Ummiey Xeey Ce
[1/3, 8:30 AM] UⓂmiey Xeey👄: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
_[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]_
*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM😍*
Dedicated to my dear mamieys... *Aishan Umma, Aisha a muhd And Aysha yar'adua*
_...Allah ya saka muku da alheri, Allah ya biyaku duniya da lahira, Allah yasa Ku fi haka, INA sonku irin Baki bazai Iya fada dinnan ba_ *Team Ana tare*
*PAGE 69___70*
Afrah ce ta tashi tun safe ta gama shirya kayanta tsab ta ajiye waje daya, sannan ta nufa camp dinsu sukaje akai POP Dan yau suke gama service dinsu, bayan sun gamane, nanfa yan mata kowa se Ciro waya yake anata daukar selfie, sunyi kyau matuka
Wata kawar Afrah CE tsaye tace" kai Afrah naga se sauri kikeyi ko irin damuwar zamu rabu dinnan bakiyi
Afrah ce tace" uhm damuwata tafi wannan insha Allah zamu dinga waya kuma one day I'll visit you, frnd din tace" Hakane Allah ya Barmu tare tace" Ameen
Afrah ta kalle ta tace kinsan yau in fa zanje gida, frnd din tace kai Afrah halin ki sai ke, Baki bari gobe mu tafi? Afrah tace" bazaki gane bane I'm eager to go home, frnd din tace uhm home girl, shikkenan, Allah bamu alheri sai mun hadu Afrah tace Ameen,
Koda Afrah tazo lodge dinsu bata tsaya yin komai ba yara ta samu suka tayata fito da kaya, sannan ta sama me adaidaita sahu yakaita gareji, tana zuwa tai sa'a saura sit din mutun daya aiko ta shige, mota ta fara Tafiya sejin dadi yakeyi...!
"Suna hanyane ta kira bro dinta a phone ya dauka, tace" bro guest what? Yace mene ne tell me, tace uhm I'm on my way, zare ido yayi yace kai sisto Baki bari ko gobene ki dawo, tace" uhm bazan iyaba I'm eager naganku, bro yai smiling yace aww Ashe ma kinsha missing dinmu m tace" Sosai ma, zaiyi cutting din calk din kenan tace bro! Karka fadawa kowafa sedai su ganni unexpected, bro yai dariya yace to sisto Allah ya dawo dake lafiya tace Ameen!
Yalwa na hanya cikin napep ta tino da mahaifiyar xeey, ta dafa kirji tace na shiga uku, wannan zunubin har INA, anya namakaina adalci kuwa, Gashi ba samun komai nakeyiba, Allah ka yafe mun, sannan ta k'ara da cewa insha Allah badani za za'aci gaba da cutar da bayin Allah dinnan ba, intasan wata batasan wataba, wannan duk maganganun da yalwa yakeyi a cikin Zuciyarta tane,
Tafiya kadan me adaidaita ya sauketa ta sallameshi, suka nufa daji, Tafiya sukeyi amma kwata kwata Zuciyar Yalwa Sam batason abun da kawarta yakeyi yanzu...haka suka je har suka gama sannan suka dawo
*After 9months*
```Agurguje....```
akwana a tashi ba wuya har Isma'il ya gama karatunshi a kasar Egypt ya dawo gida yayi kyau kana ganinshi kasan beda damuwa, amma matsala daya yake fuskanta kullun ciwon kai kuma ba komai yasa mai ba illa tinanin xeey Dan su mummy sunyi mai magana har sun gaji.. _Meelat tace Allah sarki soyayyar gaskiya kenan!_
Bangaren su Hajiya Sa'adatu kuma tun randa Mariam tazo, hankalinta a tashe yake, tun rakiyar da hajiya yalwa tai mata duk sati sai sunje amma a banza bata ganin ci gaban komai saboda yalwa yanzu ta tuba, duk zuwar da zasui se yalwa ta koma wajen bokan an warware komai...!
Bangaren Mariam kuwa seta wa yarta addua, Allah ya bayyanata, kuma setayi wa Hajiya Sa'adatu itama Allah ya wargaza duk kulle kullen da Sukeyi akan Xeey da babanta,
Rannan ne, Isma'il na kwance around 10am na Safe, duk tinanin duniya yabi ya isheshi, Gashi beda number abokinshi musaddik, tinanin Mariam Tijjani yayi yace Ya salam!, firgigit ya Mike ya shiga wanka, ya fito ya shirya tsab, sannan yaje ya sama mummy, yake sanar da ita, akwai wata antyn Xeey, bari yaje ko tanada labarin inda xeey take
Mummy ce ta kalle Beloved son dinta, ya bata tausayi tace" OK my love sekadawo, ka kula da kanka, Allah yasa a dace, Isma'il yai wani murmushin da ake kira da yak'e Dan wani zafi yakeji a zuciyarshi, Yace" *Ameen my mum* be jira amsar da zata bashiba yai waje da sauri, ya sama car dinshi ya shiga, gate man ya bude mai gate, be zarce ko inada se kofar gidan su *Mariam Tijjani Adam*
Ya tsaya yai parking a waje, ya rasa Taya zai shiga gidan, Gashi G R A ne ba yan yara a waje balle ya aika wani, hakanan yai ta maza ya shiga ya sama gate man suka gaisa, yace" Dan Allah baba Mariam nanan kuwa? Baba ya amsa gaisuwar yace eh tananan dannan bari naje na kirama ita, Isma'il wani dadi yaji a ranshi yace OK baba na gode
Baba me gadi be ya shugo yace hajiya Mariam kinyi Bako, Mariam ta zare ido tace Bako kuwa baba? Yace" eh tace OK ganinan zuwa, baba ya yafi ya sanar da Isma'il,
__Mariam kam tinanin waye take, Dan ji tai gabanta na ta faduwa, hajib ta danko ta saka sannan ta fito taje waje Dan ganin waye!!!
Ummiey Xeey CE
[1/3, 8:30 AM] UⓂmiey Xeey👄: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
_[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]_
*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM😍*
*Dedicates To.....*
```My Meelat Ahk
Jameela k Mashi
Maman safwan
Mum Khaleel &
Jidda Tijjani Adam```
*Babies MASU tashe a heart din ummie xeey, I love you all💕💕*
*PAGE 67__68*
"Mariam kam tinanin waye take, Dan ji tai gabanta na ta faduwa, hajib ta danko ta saka sannan ta fito taje waje Dan ganin waye!!!
Isma'il kam yana tsaye a waje se tinani barkatai yakeyi ji kawai yai an bude gate, daga kan Da zaiyi sukai four eye's da Mariam, ba shiba har ita seda kwalla ya fito ma kowanninsu
Karasawa tayi a hankali ta kalleshi tace" Isma'il dama kana Raye? Zan sake ganinka, Isma'il wani ajiyar zuciya yayi sannan tace *aunty Mariam* Baki fushiba, wallahi tun da na tafi school ko na dawo tsoron zuwa nake kar inji mummunan labari,
Mariam tace" Allah sarki ai da ka dinga zuwa wallahi, Isma'il yace uhm bazaki ganeba ya labarin Zainab fa (Xeey)
Mariam tace uhm mu shiga daga ciki wannan labarin bana tsaye bane, ko gaisawa ba bamuyi ba, Isma'il yace ohh INA kwana, ya kwana 1000, tace Alhamdulillah mu shiga dai daga ciki, sannan suka shiga, tana tafe yana binta a baya, koda suka shiga cikin dakin drinks ta kawomai, yace" Aunty yaushe zan Iya shan wannan banji labarin inda xeey Tah takeba, Mariam " tace karka damu, sannan ta dauka phone dinta kirar infinix ta kira *Mijinta* Take sanar dashi Isma'il din Xeey fa yazo, tace Allah sarki, ki gaisheshi, duk yanda kuka tattauna idan nadawo zanji, tace" OK sannan ta kashe phone din
Wani Jan numfashi tayi tace" Isma'il, shi ha kalinshi ma gaba daya yana can wani wajen yana tinani, yace" Ammm Aunty, yanda ya amsa ya bata tausayi amma seta share!
Isma'il ne yace yaya dai aunty har yanzu ba labarin Xeey ko?
Mariam ta fara magana kamar haka, Isma'il wallahi kasan dai halin da ma tafi ka barta, Wannan *matar uban* babban makirace wannan abun ba wai na hankali bane, Asiri tai ma kowa na dangin Alhaji, Dan rannan ma naje gidan mahaifiyarshi tace rabonsu dashi har sun manta, kaga kenan Xeey se yanda Allah yayi!!
Wani Jan numfashi shima yayi, yace ya Salam, yanzu kema Baki da labarin xeey kenan, Tace" wallahi kuwa yanzu sedai muita addua Dan kwanan nan INA yawan mafarkinta,
Isma'il yace" ya Allah ka bayyanar mana da baiwarka, idan kuma ta mutu, ya Allah kajikanta da rahama, Mariam ta amsa da Ameen
Ta k'ara da cewa kaga da duk time din da suka kashe mahaifiyar xeey an Tona mata Asiri da ba haka, Isma'il yace lol aa mu barta, k'arshe da zaizo da yardan Allah, ahaka dai suka taba hira, sannan suka CE zasu jajirce wajen nemo xeey da kuma adduan Allah ya bayyanata, Ameen
Bayan sun gama maganar ne sukai Sallama, Isma'il kamar yasa kuka Dan baijin dadin komai a rayuwarshi, just imagining yake yanda rayuwarshi zata kasance ba tare da xeey ba, dakyar ya Iya daga kafa yazo wajen motarshi, Dan wani jiri da ciwon kai yakeji, Mariam ta lura da Hakan amma ta dake, tace mai kawai karya damu, yai murmushin karfi Hali yace insha Allah aunty, sannan ya shiga cikin motarshi
Yana driving ne yaji wani sanyi ya kamashi, idonshi sun kankance kamar Wanda yasha kuka, nan danan ya sama wani waje yai parking, jikinshi ba inda be rawa, ganin bame temakonshi ne, kuma beso mummy tasan halin da yake ciki idan ya kona gida, ya daure ya ya tada motar, Tafiya kadan yayi ya sama wani chemist, yai parking ya shiga akai mai alkurai, aka bashi maguguna, sannan ya tada motar shi be zarce ko inaba se gida
Yana shuguwa, suka hada ido da mummy dukda beda lafiya karfin hali yayi yayi ya sake mata wani murmushi yace" my sweetest mum, ganin yana cikin fara'ane itama hankalinta ya kwanta tace Allah yasa andace my love
Yace" Wallahi mummy a a amma insha Allah za'a dace tace" Allah yasa yace Ameen Hajiya ta, nan ya zauna yaci abincin rana dukda yanajin zazzabi ya daure yana shiga daki magani yasha ya fara bacci....! Wannan kenan
Alhaji (Mijin Mariam Tijjanj) bayan ya dawo suna zaune a pallow suna nunawa junansu soyayya, Alhaji yace yauwa madam ya kuka karke da Isma'il nan ta kashe duk yanda sukai da Isma'il, mijin Mariam yace" Allah sarki wallahi tausayi yake bani, Allah ya bayyanata tace Ameen...nan na barsu sunata soyewa!!!!
Ummiey Xeey Ce
[1/3, 8:30 AM] UⓂmiey Xeey👄: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
_[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]_
*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM😍*
Dedicated to my dear mamieys... *Aishan Umma, Aisha a muhd And Aysha yar'adua*
_...Allah ya saka muku da alheri, Allah ya biyaku duniya da lahira, Allah yasa Ku fi haka, INA sonku irin Baki bazai Iya fada dinnan ba_ *Team Ana tare*
*PAGE 69___70*
Afrah ce ta tashi tun safe ta gama shirya kayanta tsab ta ajiye waje daya, sannan ta nufa camp dinsu sukaje akai POP Dan yau suke gama service dinsu, bayan sun gamane, nanfa yan mata kowa se Ciro waya yake anata daukar selfie, sunyi kyau matuka
Wata kawar Afrah CE tsaye tace" kai Afrah naga se sauri kikeyi ko irin damuwar zamu rabu dinnan bakiyi
Afrah ce tace" uhm damuwata tafi wannan insha Allah zamu dinga waya kuma one day I'll visit you, frnd din tace" Hakane Allah ya Barmu tare tace" Ameen
Afrah ta kalle ta tace kinsan yau in fa zanje gida, frnd din tace kai Afrah halin ki sai ke, Baki bari gobe mu tafi? Afrah tace" bazaki gane bane I'm eager to go home, frnd din tace uhm home girl, shikkenan, Allah bamu alheri sai mun hadu Afrah tace Ameen,
Koda Afrah tazo lodge dinsu bata tsaya yin komai ba yara ta samu suka tayata fito da kaya, sannan ta sama me adaidaita sahu yakaita gareji, tana zuwa tai sa'a saura sit din mutun daya aiko ta shige, mota ta fara Tafiya sejin dadi yakeyi...!
"Suna hanyane ta kira bro dinta a phone ya dauka, tace" bro guest what? Yace mene ne tell me, tace uhm I'm on my way, zare ido yayi yace kai sisto Baki bari ko gobene ki dawo, tace" uhm bazan iyaba I'm eager naganku, bro yai smiling yace aww Ashe ma kinsha missing dinmu m tace" Sosai ma, zaiyi cutting din calk din kenan tace bro! Karka fadawa kowafa sedai su ganni unexpected, bro yai dariya yace to sisto Allah ya dawo dake lafiya tace Ameen!