Sashe 4
Zuciyar Masoyi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Abdullah ya matso ya sake dukawa kusa da mai gidan cikin natsuwa yayi masa bayanin bakuwar data zo gidan tazu" mai gidan bai fahimce ko wacce ba daga baya yayi wani tunani sannan yace yana zuwa yashiga gidan bai fi minti biyar ba ya fito a nutse ya karfafa kallonsa ga abdullah wanda tun tafiyar sa zuciyarsa ke wassafa masa abubuwa da yawa M .Auwal mijin aunty Maryam ne "ita Kuma aunty Maryam Yar kanwar mlm abu ce uwa guda uba guda ,yadanyi gyaran murya tare da cewa malam.....koda yake bansan sunanka ba cikin sanyi yace I'm Abdullah M .Auwal yace ashe abdullahi ne madalla bakuwar yarinya da tazo dazu ai AISHA ce ,a AI.....SHA.. ya maimaita sunan a ransa M auwal yace kanwar matata ce Yan dakika da sukayi da abdullah ya nakalci wani abu hakan ya sanya ya warware masa cikakken inda zai samu Aisha gidan iyayenta da unguwar da suke zaune Abdullah yayi godiya sosai tare da Yi masa sallama .
Da fari yayi tunanin ya bari zuwa gobe tunda salis yasan gari sai su nemi unguwar da gidan haka nan zuciyarsa taji ba zata iya Bari zuwa gobe ba "a kasada yayi nufi yaje , ance mai tambaya baya bata sai ga shi a unguwar ,nesa kadan da lungu da akayi masa kwatance yayi parking sannan ya fito ya gaisa da mutanen da yasamu a gurin sannan ya kulle mota ya karasa . har yashige lungu da wayarsa yarinka haskawa saboda ya rike lokacin da M auwal yake masa kwatance mota baza ta shiga lungun ba hakan koda zai tarar bbu wuta yayi ahankali da kwatami idan yashiga lungun" yana magana yanasake duba jikin Abdullah to anyi dacen akwai wuta Amman duk da haka Abdullah nasake haska wajen da wayarsa gudun Kar ya sanya kafa acikin kwata byn yayi sa'ar shige kwatocin ne ya karasa kofar wani gida yara na wasan guje guje ya kirawo daya daga cikinsu ,yara 2 ne suka taho ya tambaye su gidan mlm Abu ko gidan su usman da sauri suka ce ga gidan can ya nuna masa da hannu abdullah yace na gode ya fida kudi cikin aljihun wando sa na baya ya basu ai ko suka shiga murna abdullah ya nufi inda yaron ya nuna masa wani datijo ya samu a kofar gidan kishigide yana kokarin kamo tasha abdullah ya isa yayi sallama sannan ya risina ya gaishe shi malam abu ya rage radio ya amsa ganin da yayi Abdullah bai sake cewa komai ba yana Kuma tsugunne ya sanya malam abu ya sake rage radio sosai daga bisani yace masa kana son gani wani ne ?
Ahankali yace E nazo gurin Aisha ne ko kadan Mlm abu bai kawo haka ba iya tunanin sa cikin yayyen Aisha yazo nema wani cikin su to bari asa a kirawo ta,ko bata kwanta ba dan bata da wuyar bacci ,Abdullah yadan sunkuyar da kai kasa don yasan duk laifin zuciyarsa ne data danace da son ganin Aisha a yau "a daidai lokacin da taran dare ke neman Yi "M abu yayi kira cikin gida kanin Aisha ne yafito , Amman idan baka sani ba zaka dauka yayanta ne saboda girman jiki gareshi yayin da ita Kuma Aisha bata da jiki.
usman shiga ka turomin Aisha tayi bako baban ya fada . usman Kuma ya juya ciki mintuna kadan suka shude yayin da malam abu yake nazarin Abdullah da tsabar kamar dayake dawani ya sani ya sanyashi ya zauna a gefen dakalin dake kofar gidan , usman ne ya katse shiru da cewa gata nan fitowa ,haka kawai Abdullah ya tsinci kansa yana tausayi wayannan bayin Allah don haka tun fitowar Aisha yake mata wani irin duban da yakejinta har cikin ransa, yayin da ita Aisha ke masa kallon tsoro karara a fuskarta jikinta har bari yake , Abdullah ya lura da hakan Amman sai ya dake hannushi duka cikin aljihun wandonsa ya hade mata fuska da Kyar ya iya bude baki may be an tasoki kin fara barci ?bata iya cewa komai ba duk da tana kokari son yin magana Amman bakinta yakasa furta wani abu, yawan duban hanyar waje da take ya sanya Abdullah yadan rage murya cikin sanyi jiki yakira sunanta a frigice ta sake kallonsa ,jin wani tashin hankali karara wai har sunanta ya sani ta fada a ranta ga wani babban tashin hankali babanta da kansa ya sanya Akira ta Kuma har yanzu yanan a kofar gida banda haka da tuni ta ruga gida ,kmr ya shiga zuciyarta ahankali ya sake kiranta Aisha ko na tafi ne gobe na dawo da sauri ta daga masa kai murmushin gefen lebe yayi ya dubi agogonsa nima ina son in wuce din tunda naganki da inda kike .
har yanzu fuskarta nan nashi ba yabo ba fallasa kallon tsoro take masa yace yes haka nike nufi ya dan ciza gefen lip's dinshi ,shikenan gobe na dawo ya zuba mata idanunshi masu rikita kwanyar duk wanda ya kalli cikinsu kallonta yayi son ransa sannan a hankali ya juya ya fice gabadaya ,ta saki ido tana binshi da kallo hade da jin wani mummunar faduwar gaba ta dafe kirjinta tana jin yadda zuciyarta ke beating.
Waye malam abu ?haifaffan garin zariyar kala kala ne, dake jihar kebbi shine da fari a gurin iyayensa tun bayan rasuwar wansa yanzu Kuma daga shi sai kanwarsa Laure mahafinsu yarasu tun lokacin Laure nada shekara goma a duniya alokacin rikonsa yakoma gun kakarsa data haifi babansa, yayin da kanwarsa ke hannu mahaifiyarsu laure tana da shekara gama shabiyu tasake wani aure, ko kadan kakarsa ba irin kakaninan bane masu sakarwa jikoki, don haka ta tsaya tsayin daka akan karatunsa da tarbiya ,sai dai ita sam ta tsani karatun boko yara tsaransa masuyin karatun bako sai ta hanasa Hulda da su, acewarta boko ko a wuta.
ta Mika shi makaranta allo acan garin akaoje malam abu yakasance mai tsananin hakuri da biyayya yacigaba da karatunsa har lokacin da yakamala yana zuwa gida duka huta inda kawarsa Laure tasa muji har an tsadaaganar aure, tafiya tayi tafiya yasoma siye da siyarwa a lokacin ya hadu da maimuna suka kula soyayya atsakaninsu , byn yagama shekartunsa da dadewa ya aure maimuna itama su biyu ne agun aiyayensu ita da yayanta wanda tunda yasamu scholarship karatu zuwa kasar sin baakarajin dauriyyarshi.
Daman da tazara dayawa a atsakaninsu .
Kuma har zuwa lokacin da iyayensu suka koma ga Allah bai dawo .
fataauci mlm abu yasoma daga kaoje zuwa cikin kebbi zuwa zariyar Kala kala, , sosai yake samun cigaba asanar dayakeyi , kafin daga baya yakoma can kebbi da zama inda yasamu mai gidan da yabude masa shagon siyar da kayan shinkafa da sabulai takarma da dai sauran su , watan su biyar acan , rasuwar mahaifiya sa ya riske su haka suka koma sai byn da akayi arbain suka dawo ,yakasance iya CE kadai ta rage masa, gidan da suke ciki daki guda daya hakanan Allah bai hanasu abun da zasu sama bakin salati ba har suka kai ga samun haihuwa .
shekara yusif biyu da watanni aka haifi Umar duk da ba haihuwar fari bace Amma gida maimuna takoma tayi wanka yaransu biyu abun sha'awa ga kyau musamman yusif dazata dawo ne tazo da Aunty Maryam shekara Umar biyu aka tashe su daga gidan hanyar dasuke adai dai wannan lokacin uban gidansa ya kwanta rashin lafiya dan haka aka karbi dakan daga cikin kudin dayake juyawa duk da haka Allah bai hanasa samun wasu kudi da yakama musu haya nan kusa dasu ba ,aganin malam abu bai cancaci yakoma gida acikin wannan hali ga yara ,duk da shima daki daya ne a wannan gidan innarsu yusif tasake haihuwa da namiji akasawa yaro suna Ali watan Ali bakwai Allah yayiwa uban gidan mlm abu rasuwa dan haka aka kwaice shagon dake hannushi saboda kayan ciki yashiga cikin gado.
byn share makoki mlm abu ya koma saide saiden takalma silifas da roba har da gajerun wanduna na yara wata rana asamu kasuwa wata rana Kuma sai godiyar Allah Amman dayake ZUCIYAR masu rikon iyali ne da mlm abu yana bakin kokarinsa sai dai abinda yazama dole ya Gaza idan lokacin damuna tayi yakan koma gida yayi aikin Gona tunda dama akwai guda dayar data rage musu shida kawarsa Laure duk shekara ana Yi sai a biyasu shine yanzu yakeyi idan ya girbe ya saida wasu yabi bashin da yayi aikin Gona wani yakawo gida ya kaiwa iya nata da Laure shiya abun baya wani dadewa a dalilin haka itama innarsu yusif har da saide saide takeyi anan cikin gida tana Kuma daurawa yusif da Maryam su shiga makwafta dan neman abin rufa asiri.
Shekaru na dada ja komai na rayuwa na dada tsawaitawa su inna da mlm abu musamman dayake yanzu sun dan taru wani lokacin kafin mlm abu yashigo da daddare tuni inna ta bayar a siyo masu garin kwaki ta jikamusu su ci su kwanta shima idan yadawo yasamu yaci wani lokacin kum idan yasamu waraka yadan ya shigo musu da abinda zasu ci ,kasancewa wannan lokacin silifas din roba yake kasawa abakin titi wani lokacin tun safe har ya taso babu mai tayawa bare a siya ko da wari daya ne cikin wannan lokacin ga inna da karamin ciki yana matukar bata wahala da taimakon Allah ta ke iya duba yaranta a haka take daurewa tana zuwa asibiti saboda lalurar ciki tayi yawa, ita tsammaninta duk dan ta dan jima bata yi ba tunda tunda lokacin Ali shekara uku har da watanni bbu wanda ya jima kmr sa duk cikin yaranta .
Da fari yayi tunanin ya bari zuwa gobe tunda salis yasan gari sai su nemi unguwar da gidan haka nan zuciyarsa taji ba zata iya Bari zuwa gobe ba "a kasada yayi nufi yaje , ance mai tambaya baya bata sai ga shi a unguwar ,nesa kadan da lungu da akayi masa kwatance yayi parking sannan ya fito ya gaisa da mutanen da yasamu a gurin sannan ya kulle mota ya karasa . har yashige lungu da wayarsa yarinka haskawa saboda ya rike lokacin da M auwal yake masa kwatance mota baza ta shiga lungun ba hakan koda zai tarar bbu wuta yayi ahankali da kwatami idan yashiga lungun" yana magana yanasake duba jikin Abdullah to anyi dacen akwai wuta Amman duk da haka Abdullah nasake haska wajen da wayarsa gudun Kar ya sanya kafa acikin kwata byn yayi sa'ar shige kwatocin ne ya karasa kofar wani gida yara na wasan guje guje ya kirawo daya daga cikinsu ,yara 2 ne suka taho ya tambaye su gidan mlm Abu ko gidan su usman da sauri suka ce ga gidan can ya nuna masa da hannu abdullah yace na gode ya fida kudi cikin aljihun wando sa na baya ya basu ai ko suka shiga murna abdullah ya nufi inda yaron ya nuna masa wani datijo ya samu a kofar gidan kishigide yana kokarin kamo tasha abdullah ya isa yayi sallama sannan ya risina ya gaishe shi malam abu ya rage radio ya amsa ganin da yayi Abdullah bai sake cewa komai ba yana Kuma tsugunne ya sanya malam abu ya sake rage radio sosai daga bisani yace masa kana son gani wani ne ?
Ahankali yace E nazo gurin Aisha ne ko kadan Mlm abu bai kawo haka ba iya tunanin sa cikin yayyen Aisha yazo nema wani cikin su to bari asa a kirawo ta,ko bata kwanta ba dan bata da wuyar bacci ,Abdullah yadan sunkuyar da kai kasa don yasan duk laifin zuciyarsa ne data danace da son ganin Aisha a yau "a daidai lokacin da taran dare ke neman Yi "M abu yayi kira cikin gida kanin Aisha ne yafito , Amman idan baka sani ba zaka dauka yayanta ne saboda girman jiki gareshi yayin da ita Kuma Aisha bata da jiki.
usman shiga ka turomin Aisha tayi bako baban ya fada . usman Kuma ya juya ciki mintuna kadan suka shude yayin da malam abu yake nazarin Abdullah da tsabar kamar dayake dawani ya sani ya sanyashi ya zauna a gefen dakalin dake kofar gidan , usman ne ya katse shiru da cewa gata nan fitowa ,haka kawai Abdullah ya tsinci kansa yana tausayi wayannan bayin Allah don haka tun fitowar Aisha yake mata wani irin duban da yakejinta har cikin ransa, yayin da ita Aisha ke masa kallon tsoro karara a fuskarta jikinta har bari yake , Abdullah ya lura da hakan Amman sai ya dake hannushi duka cikin aljihun wandonsa ya hade mata fuska da Kyar ya iya bude baki may be an tasoki kin fara barci ?bata iya cewa komai ba duk da tana kokari son yin magana Amman bakinta yakasa furta wani abu, yawan duban hanyar waje da take ya sanya Abdullah yadan rage murya cikin sanyi jiki yakira sunanta a frigice ta sake kallonsa ,jin wani tashin hankali karara wai har sunanta ya sani ta fada a ranta ga wani babban tashin hankali babanta da kansa ya sanya Akira ta Kuma har yanzu yanan a kofar gida banda haka da tuni ta ruga gida ,kmr ya shiga zuciyarta ahankali ya sake kiranta Aisha ko na tafi ne gobe na dawo da sauri ta daga masa kai murmushin gefen lebe yayi ya dubi agogonsa nima ina son in wuce din tunda naganki da inda kike .
har yanzu fuskarta nan nashi ba yabo ba fallasa kallon tsoro take masa yace yes haka nike nufi ya dan ciza gefen lip's dinshi ,shikenan gobe na dawo ya zuba mata idanunshi masu rikita kwanyar duk wanda ya kalli cikinsu kallonta yayi son ransa sannan a hankali ya juya ya fice gabadaya ,ta saki ido tana binshi da kallo hade da jin wani mummunar faduwar gaba ta dafe kirjinta tana jin yadda zuciyarta ke beating.
Waye malam abu ?haifaffan garin zariyar kala kala ne, dake jihar kebbi shine da fari a gurin iyayensa tun bayan rasuwar wansa yanzu Kuma daga shi sai kanwarsa Laure mahafinsu yarasu tun lokacin Laure nada shekara goma a duniya alokacin rikonsa yakoma gun kakarsa data haifi babansa, yayin da kanwarsa ke hannu mahaifiyarsu laure tana da shekara gama shabiyu tasake wani aure, ko kadan kakarsa ba irin kakaninan bane masu sakarwa jikoki, don haka ta tsaya tsayin daka akan karatunsa da tarbiya ,sai dai ita sam ta tsani karatun boko yara tsaransa masuyin karatun bako sai ta hanasa Hulda da su, acewarta boko ko a wuta.
ta Mika shi makaranta allo acan garin akaoje malam abu yakasance mai tsananin hakuri da biyayya yacigaba da karatunsa har lokacin da yakamala yana zuwa gida duka huta inda kawarsa Laure tasa muji har an tsadaaganar aure, tafiya tayi tafiya yasoma siye da siyarwa a lokacin ya hadu da maimuna suka kula soyayya atsakaninsu , byn yagama shekartunsa da dadewa ya aure maimuna itama su biyu ne agun aiyayensu ita da yayanta wanda tunda yasamu scholarship karatu zuwa kasar sin baakarajin dauriyyarshi.
Daman da tazara dayawa a atsakaninsu .
Kuma har zuwa lokacin da iyayensu suka koma ga Allah bai dawo .
fataauci mlm abu yasoma daga kaoje zuwa cikin kebbi zuwa zariyar Kala kala, , sosai yake samun cigaba asanar dayakeyi , kafin daga baya yakoma can kebbi da zama inda yasamu mai gidan da yabude masa shagon siyar da kayan shinkafa da sabulai takarma da dai sauran su , watan su biyar acan , rasuwar mahaifiya sa ya riske su haka suka koma sai byn da akayi arbain suka dawo ,yakasance iya CE kadai ta rage masa, gidan da suke ciki daki guda daya hakanan Allah bai hanasu abun da zasu sama bakin salati ba har suka kai ga samun haihuwa .
shekara yusif biyu da watanni aka haifi Umar duk da ba haihuwar fari bace Amma gida maimuna takoma tayi wanka yaransu biyu abun sha'awa ga kyau musamman yusif dazata dawo ne tazo da Aunty Maryam shekara Umar biyu aka tashe su daga gidan hanyar dasuke adai dai wannan lokacin uban gidansa ya kwanta rashin lafiya dan haka aka karbi dakan daga cikin kudin dayake juyawa duk da haka Allah bai hanasa samun wasu kudi da yakama musu haya nan kusa dasu ba ,aganin malam abu bai cancaci yakoma gida acikin wannan hali ga yara ,duk da shima daki daya ne a wannan gidan innarsu yusif tasake haihuwa da namiji akasawa yaro suna Ali watan Ali bakwai Allah yayiwa uban gidan mlm abu rasuwa dan haka aka kwaice shagon dake hannushi saboda kayan ciki yashiga cikin gado.
byn share makoki mlm abu ya koma saide saiden takalma silifas da roba har da gajerun wanduna na yara wata rana asamu kasuwa wata rana Kuma sai godiyar Allah Amman dayake ZUCIYAR masu rikon iyali ne da mlm abu yana bakin kokarinsa sai dai abinda yazama dole ya Gaza idan lokacin damuna tayi yakan koma gida yayi aikin Gona tunda dama akwai guda dayar data rage musu shida kawarsa Laure duk shekara ana Yi sai a biyasu shine yanzu yakeyi idan ya girbe ya saida wasu yabi bashin da yayi aikin Gona wani yakawo gida ya kaiwa iya nata da Laure shiya abun baya wani dadewa a dalilin haka itama innarsu yusif har da saide saide takeyi anan cikin gida tana Kuma daurawa yusif da Maryam su shiga makwafta dan neman abin rufa asiri.
Shekaru na dada ja komai na rayuwa na dada tsawaitawa su inna da mlm abu musamman dayake yanzu sun dan taru wani lokacin kafin mlm abu yashigo da daddare tuni inna ta bayar a siyo masu garin kwaki ta jikamusu su ci su kwanta shima idan yadawo yasamu yaci wani lokacin kum idan yasamu waraka yadan ya shigo musu da abinda zasu ci ,kasancewa wannan lokacin silifas din roba yake kasawa abakin titi wani lokacin tun safe har ya taso babu mai tayawa bare a siya ko da wari daya ne cikin wannan lokacin ga inna da karamin ciki yana matukar bata wahala da taimakon Allah ta ke iya duba yaranta a haka take daurewa tana zuwa asibiti saboda lalurar ciki tayi yawa, ita tsammaninta duk dan ta dan jima bata yi ba tunda tunda lokacin Ali shekara uku har da watanni bbu wanda ya jima kmr sa duk cikin yaranta .