Sashe 11
Zuciyar Masoyi Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
Abdullah yayiwa mlm abu godiya sosai ya nuna ya fahimce shi ya Kuma ji dadin yadda ya nuna yana kaunar sa ta bangaren Aisha kuwa zai cigaba da kokarinsa in Allah yaso da kansu zasu kawo kansu a daura musu aure .kasa tafiya yayi sai da yaga Aisha domin dai har lokacin jiyake tamkar zata kubuce masa ",Amman ko sanda tafito ya zuba mata idanunshi zuciyarsa na sake hango masa ita tare da wani wanda bashi bane " Abdullah yadan bata rai yakafeta da manyan idanunshi yayi kasa da murya yakira sunanta cikin kwarewa da harshe turanci Aisha waye wanda na ganku tare dazu ?tayi shiru ya sake maimaitawa ta dan dago kai cike da dakewa tace da shi wani ne.
Abdullah yace Ok kina son kice min saurayinki ne "ina ganin ba mutunci ki bane kidinga tsayawa da namiji a waje kowa zai wuce sai ya kalleki .ita kam Aisha wannan magana dayayi ji tayi tamkar ya zageta ne dan haka rikici ya balle a atsakaninsu ,shi Abdullah da yaje da nufin shawo kanta gashi ya fito da kishinsa karara komai yasake tabarbarewa, dan haka da fada suka rabu . Amman cikin week din dole ya hakura ya dawo yashiga lallabata domin dai tunda yasan tana waje yanzu yasan batasa bace shi kadai . Haka Abdullah ya dinga iya kokarin sa akan Aisha a kalla kullum sai sanyata a idanunshi sannan zai samu zaman lafiya "ba dare ba rana muddin yataso daga office kai tsaye inna yake turawa dan aike ta turo masa Aisha haduwarsu da sakina ya zaman masa tamkar ya samu mai tayashi lallashin Aisha ne Amman bangaren sakina kuwa haduwarsu da Abdullah bakomai yajawo mata ba facce tashin hankali da da tsinkewar ZUCIYA .
Bangaren mamin Abdullah kuwa magana hada yayansu aure ta zauna daran Amman har zuwa wannan lokacin Abdullah bai San da zaman zance ba" domin ita mami tarigada tasan sai dai idan bata ce ayi ba ,indai tasanar da Abdullah zance ya zauna mama hafsa mai niyyar yin 1 week a gidan mami sai gashi ta share har kusan 4 weeks domin ganin daula da Hutu dake cikin gidan "ya dada haifar da shantakewarta , musamman da yake yanzu cigabansu mami sake gaba yake cikin sati na biyar tayi kokari tabar garin kebbi cike da alheri masu yawa domin ko Abdullah sai da mami tasa yama mata alkhari fiyye da yadda batayi tsammani ba, hakan bakaramin kara ingizo ta yayi ba shi Kuwa Abdullah yayi haka ne dan yakara wanke kansa awajen maminsa .
Mama hafsa diya ce gurin dan'uwan mahaifin mami domin mami ita kadai iyayenta suka Haifa asalin mami balarabiyar ce wanda har yanzu iyayenta suna Egypt ,karatu yakai ishaq kasar China yayinda itama karatu tajeyi suka hadu suka soma soyayya daga baya yabita gun iyayenta wanda da suka yarda suka yi aure shima dan diyartasu ta nuna bijirewa ne garesu" byn sunyi aure daf da dady zai gama karatun shi cikin ikon Allah mami ta haifi danta namiji , aiya rayuwar dady bai taba ganin kamanni mutane haka ba like mother like son Abdullah na matukar kama da maminsa anyi hidima sosai daban mamaki .bayan shekaru masu yawa mami tasake haihuwa ya' mace akasama sunan mahaifinsa ishaq wato amina baacike shekara uku ba tasake haifo Fatima dady na matukar kula da family dinsa sautari yana zuwa Nigeria sai dai da ya shirya da niyar zuwa kauyensu sai yaji gabadaya kmr gabobin sun sage yaji kmr ana cinawa jikinsa wuta haka zai tattara ya koma bayare da yaje ba,cikin ikon Allah dady ke sanar da mami yanaso sukoma Nigeria mami tace sam ita bata san da wannan zance ba bakaramin tashin hankali sukayi da dady ba dan har yakai ga cewa zai kwaishe yayansa yatafi dasu nan Kuma ta gigice tace tayarda sukoma Amman ba'anason ranta ba " zama yakawo kanin mahaifin mami Nigeria dalilin wani abokin karatunsa yataho Nigeria har yadu da wata bayarbiya yamata ciki a Lagos aka haifi mama hafsa baatashi kai mama hafsa dangin mahaifin ta ba sai da za'a mata aure
Sannan yanuwa suka ganta anan sokoto take aure "to dawowar su mami kebbi yasanya suka kulla zumunci sosai kasancewa mami bata da kowa Kuma bata taganin wani danuwanta .
Abdullah yace Ok kina son kice min saurayinki ne "ina ganin ba mutunci ki bane kidinga tsayawa da namiji a waje kowa zai wuce sai ya kalleki .ita kam Aisha wannan magana dayayi ji tayi tamkar ya zageta ne dan haka rikici ya balle a atsakaninsu ,shi Abdullah da yaje da nufin shawo kanta gashi ya fito da kishinsa karara komai yasake tabarbarewa, dan haka da fada suka rabu . Amman cikin week din dole ya hakura ya dawo yashiga lallabata domin dai tunda yasan tana waje yanzu yasan batasa bace shi kadai . Haka Abdullah ya dinga iya kokarin sa akan Aisha a kalla kullum sai sanyata a idanunshi sannan zai samu zaman lafiya "ba dare ba rana muddin yataso daga office kai tsaye inna yake turawa dan aike ta turo masa Aisha haduwarsu da sakina ya zaman masa tamkar ya samu mai tayashi lallashin Aisha ne Amman bangaren sakina kuwa haduwarsu da Abdullah bakomai yajawo mata ba facce tashin hankali da da tsinkewar ZUCIYA .
Bangaren mamin Abdullah kuwa magana hada yayansu aure ta zauna daran Amman har zuwa wannan lokacin Abdullah bai San da zaman zance ba" domin ita mami tarigada tasan sai dai idan bata ce ayi ba ,indai tasanar da Abdullah zance ya zauna mama hafsa mai niyyar yin 1 week a gidan mami sai gashi ta share har kusan 4 weeks domin ganin daula da Hutu dake cikin gidan "ya dada haifar da shantakewarta , musamman da yake yanzu cigabansu mami sake gaba yake cikin sati na biyar tayi kokari tabar garin kebbi cike da alheri masu yawa domin ko Abdullah sai da mami tasa yama mata alkhari fiyye da yadda batayi tsammani ba, hakan bakaramin kara ingizo ta yayi ba shi Kuwa Abdullah yayi haka ne dan yakara wanke kansa awajen maminsa .
Mama hafsa diya ce gurin dan'uwan mahaifin mami domin mami ita kadai iyayenta suka Haifa asalin mami balarabiyar ce wanda har yanzu iyayenta suna Egypt ,karatu yakai ishaq kasar China yayinda itama karatu tajeyi suka hadu suka soma soyayya daga baya yabita gun iyayenta wanda da suka yarda suka yi aure shima dan diyartasu ta nuna bijirewa ne garesu" byn sunyi aure daf da dady zai gama karatun shi cikin ikon Allah mami ta haifi danta namiji , aiya rayuwar dady bai taba ganin kamanni mutane haka ba like mother like son Abdullah na matukar kama da maminsa anyi hidima sosai daban mamaki .bayan shekaru masu yawa mami tasake haihuwa ya' mace akasama sunan mahaifinsa ishaq wato amina baacike shekara uku ba tasake haifo Fatima dady na matukar kula da family dinsa sautari yana zuwa Nigeria sai dai da ya shirya da niyar zuwa kauyensu sai yaji gabadaya kmr gabobin sun sage yaji kmr ana cinawa jikinsa wuta haka zai tattara ya koma bayare da yaje ba,cikin ikon Allah dady ke sanar da mami yanaso sukoma Nigeria mami tace sam ita bata san da wannan zance ba bakaramin tashin hankali sukayi da dady ba dan har yakai ga cewa zai kwaishe yayansa yatafi dasu nan Kuma ta gigice tace tayarda sukoma Amman ba'anason ranta ba " zama yakawo kanin mahaifin mami Nigeria dalilin wani abokin karatunsa yataho Nigeria har yadu da wata bayarbiya yamata ciki a Lagos aka haifi mama hafsa baatashi kai mama hafsa dangin mahaifin ta ba sai da za'a mata aure
Sannan yanuwa suka ganta anan sokoto take aure "to dawowar su mami kebbi yasanya suka kulla zumunci sosai kasancewa mami bata da kowa Kuma bata taganin wani danuwanta .