Sashe 32
Zuciyar Masoyi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yayi sallama ya shiga dady yana ganinsa ya fara murmushi" kamar dai kowane dare sanye yake cikin kaya marasa nauyi yana binciken wasu file ,Abdullah ya isa gareshi ya zauna a gefen tuntun dake kusa da shi baza baza dady ya zube file a gabansa har katin daurin auren yana dubawa shr Abdullah byn ya gaishe shi dady ya dago Ido ya kalli yanayin da dan nasa yake Sannan ya dauke kai yacigaba da abinda yake. yace yaya dai Abdullah any problem?
Cikin sanyi jiki da sarkewar murya Abdullah ya sunkuyar da kai ya ma kasa maganar dady yace mhm ina jikinka ?
Abdullah yadan kalli dady da rawar murya yace dady mami tadaina kulani yakarashe maganar yana zubda hawaye..... kallon da dady ya masa shi katse shi yasake yin kasa da kanshi yace dan Allah dady in zai zai yiwu a daura auren da duk wacce mami ke so dan idan na aure Aisha mami bazata Kuma kallona ba.. Ido jawur yacigaba dady da gaske mami bata son abun nan cikin inda inda yace ni ...Ni na .hakura kawai dady ya bar abinda yake ya zubawa Abdullah Ido na tsawon lokaci yana nazari akansa sannan yakirawo sunansa yace Abdullah ka kwantar da hankalika kana yawan sa damuwa ya zama over a ranka byn duk abinda doctor yace a kanka ,ya dan yi shr sannan yace Abdullah bbu abunda aka fara shi ba a karasheshi ba duk wani abu da za'a yi a rayuwa to tabbas wata rana zai zo ya wuce yana magana yana kallonsa yace Abdullah yau aka wayi gari bbu Raina kai ne ke da alhakin rike min dukkan iyalina dana bari to sai nakasa yima abunda zai kyautata taka rayuwar .
wacce maminka take son ka aura ko kadan bata dace da rayuwarka da nayi niyyar ka hada su duka ka aura Amman dana sa ayi bincike akan banji dadin abunda akatarar akanta ba , ya numfasa Sannan yace yawancin bata garin zuria idan ka duba ya faro ne daga ainihin maaurata ,Abdullah mace ta gari itace ke sa mutun ya samu natsuwa da kwanciyar hankali da zai zama cikakken mutun mai iya rike gidansa dan haka ka dai na maganar ka fasa aure da yarinyar nan awanni kadan ya rage a daura auren ku muddin kaga baayi ba yin Allah ne bai karasa da numfashin na ba Amman sai anyi Sannan Abdullah na tokeka karike amanar yarinyar nan ba wai dan tana diyata ba, saboda bakasan iya wahalar dana sha ba kafin kasamu aurenta Abdullah ya kada kai yana duban mahaifinsa dady yace Allah yayi muku albarka kai da ita ka rike wannan a ranka itama mamin da kanta wata rana zata sa muku albarka" dan yanzu bata San gatan har da ita akayiwa ba ..jikin Abdullah yayi sanyi sosai dady yace ka cire dumuwa a ranka komai mai wuce wa ne ya dubi agogo tashi kaje ka kwanta dare ya fara gashi za'a tashi da wuri ahankali Abdullah ya Mike cikin sanyi jiki ya juya zai fita har ya kusa fita dady yayi gyaran murya Abdullah ya waigo ya nuna masa hanyar bedroom dinsa yace ka shiga ciki ka kwanta Abdullah ya juyo yana kallonsa sannan a hankali ya dawo yabi hanyar bedroom din dady ya shige sanin dady ne mai yiwuwa idan ya koma part din nasa yacigaba da yawan damuwar shi yasa yace yashiga nasa dakin ya kwanta ..
Hummm Su faiza kuwa an tsufa can cikin shuke shuken fulawowi dake daf da kofar da zata shiga da kai part din Abdullah ,duk da damuna ta dan gota Amman har yanzu ciyayi da shuke shuke sunan a korensu haka ne ya taimakawa faiza samun maboya a cikin su a tsugunne take a takure gashi ko kwakkwaran motse batayi saboda kada yaga motse a gurin yaki fitowa ga warin maganin da ta shafa a jikinta duk ya Dame ta har dare ya tsula ba Abdullah bbu alamunsa anan tagane wasu abubuwa sukeyi tare da dady na daurin auren, shi yasha kansu a koda yaushe yana iya fitowa yazo ya kwanta dan haka tacigaba da Jira ga sauro sai cizo suke sun samu nama" jiya tayi kwanan ha'ulai a kofar gidan boka mai gani har hanji gashi yau ma zata sake kwanan gidan sauro. baya da kugunta duk sun rike mata sai da takai ga zaman dirshan a wajen iya tashin hankali faiza ta ganshi agun dan har kwarika suka dinga bin jikinta ga bacci a idonta Amman dan jaraba da kafiyar irin nata ko gezau balle ta bar gun ita dai sai burinta ya cika " har sanda akafara kiraye kirayen sallah a wasu masallatai dake kusa da su tun tana karyata kunneta har taji a masallaci dake cikin gidan duk ilahirin ruwan jikinta ya kusa tsotsewa bata amincewa ranta ba har sanda taga kofar part din dady an bude dady ne da Abdullah suka fito a tare da alamun masallaci zasu je dan ca suka nufa nan duniya mutumin dake cikawa faiza Ido Kuma yake balain yimata kwarjini irin dady. Ban cin haka ai da tunin tayi gudu ta Tari Abdullah a wannan lokacin duk da tasan kaidar da boka ya gaya mata Amman tasan muddin ta doshi Abdullah a wannan lokacin tasan daga ita har mama hafsa kashinsu ya bushe dan sai anyi tambari da gabadayansu anyi sama da su ..
Tun karfe bakwai Dr sagir ya iso gidan, dady ya turo da kayan da Abdullah zai sa hum maikaratu ba sai an tsaya kwatanta tsaruwarsu ba, tun safe kuwa manya manya da kusoshin gwanatin duniya suke cincirindo a gidan har police aka sanya sannan akabar Abdullah ya fito ya shiga motar zuwa gidan alhaji aminu kai daga kallon shigar manya kayan da Abdullah yayi kasan dole ce kawai tasa shi sanya su don hatta leben babbar riga a hannun salis take shi kuwa da kyar yake iya daga dayar ya mai da kan kafadarsa ...
Hummmm ga dai Abdullah zaije gun daurin auren to jama'a ko ya auren zai kasance , to kudai biyo Yar mutan bagudo kusha labari🤝🤝😜😜
MMN SUDAIS CE
[3/12, 3:01 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗
ZUCIYAR MASOYI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AISHA A BAGUDO
Page 25
Aisha zaune a dakinta ta hada kai da gwiwa sai sharban kuka take duk da tun satin da'aka soma shirin bikin, take cikin halin tashin hankali, rashin sanin meyye makomarta agidan su Abdullah" tun safe datayi wanka wanda shima sai da gwaggonta ta sata a gaba sannan tayi ko byn da yashirya ma zaman tayi tasoma rizgar kuka tamkar wacce akace wa Allah yayiwa mlm abu da inna rasuwa "tun karfe bakwai daidai salis ke kofar gidan mlm abu yana jiran fitowarta Amman shr" kusan tsayuwar minti 30 yayi awajen bbu wani bayani dangane da fitowarta " can kuwa cikin gida ba yadda ba'ayi da Aisha ta fita ba, Amman taki sauraron kowa dan gani take kowa bai damu da halin zata shiga a sabuwar rayuwarta " gwaggo Laure ce tasake shigowa dakin tace kun ganarmin jairar yarinya mai daurin kan tsiya ke dai Allah shirye ki yashige miki gaba, dan wannan halin naki wata rana sai yakai ki yabaro mutun arinka yi masa magana sai dan bazan taurinka awa mutane farko " Aisha tasake barkewa da sabon kuka.kar all yasa ki fita kiyi tazama daurin aure ne dai ba fashi sai dai ki mutu,inna dake daki tare da baki tarinkajin motsawar zuciyarta ita ta fuskanci abinda diyarta ta keso "tashi tayi tsam tashiga dakin. yadda taganta sai da taji gabanta ya fadi hankalinta a tashe ta karasa inda diyarta ke zaune ta yakamo hannunta hade da kiran sunanta Aisha ta dago hawaye nabin fuskarta ai tana ganin inna ta fada jikinta ta fashe da wani kuka inna ta daura hannu a bayanta tana shashafawa ahankali har dai taji kukan nata ya dan tsaya "sannan ta dagota ta mai da ita mazaunin ta ido cikin ido inna ke kallon Aisha" murya a dashe tasake kira sunnanta Aisha kina son ki tozartani acikin jama'a gidan salon asamu masu cewa uwarki bata baki tarbiyar kwarai ba ? Aisha ta girgiza kai to meye dalilin rashin fita akai ki inda za'a daura miki aure" byn yau ranar farinciki ce garemu baki daya , ga mutun can waje tun sanyi safeya yake zaman jiranki dan tsabar wulakancin Kiki fita idan Abdullah ne baki so shi mayye laifinsa ciki "ai kifito kai tsaye ki nunamin ban isa dake ba. tunda ni na saki amincewa auren Abdullah bawani ba. cikin sarkewar murya tace wlh inna ba haka bane " ni dai haka kawai nake jin tsoro gashi ina yawan ji faduwar gaba" inna tayi shr dan itama kusan tun karatowar auren take jin haka Inna ta numfasa sannan tace to maza share hawayen nan bana bukatar ganin su" da bayan hannu tashiga gogewa inna tace addu'a zaki rinkayi a duk sanda kikaji haka ..bbu abunda yafi karfin addu'a "sai da inna tayi ta rarrashinta wanda daman abinda Aishar ke bukata kennan daga innarta "inna da kanta ta sake gyara diyarta "ta rakata har tsoron gidan sannan suka fita tare da yan rakiyyarta .
Takwas ga watan uku ranar lahadi kennan misalin goma da minti biyar ,dubban jama'a suka shaida auren Abdullah I.M sidi magaji da Aisha abubakar bahindi domin sai da aka shafa fatiha da kusan mintina goma sannan shafarwa ta iso gurin wasu a dalilin cunkoson jama'a" don titi unguwar gabadaya police ne zagaye da gun ..
Babban abinda ya tsuma ZUCIYAR jama'a wanda ya hana mutane saurin watsewa an daura auren yarinyar akan sadaki naira dubu hamsi wanda kudin abin a rike baki ne sosai a wannan lokacin tare da takardun gidaje gudu biyu hadi da motocin hawa guda biyar wanda alkawarin dady kennan "dan ka'idodin mlm abu yasa yamasa haka "saboda kwanakin abaya yaje har gida yawa mlm abu datayin gida ,su tashi dag gidan dasuke ga gida can yaba su. Amman fir mlm abu yace shi dai ya gode Amman yafi son nashi ,domin dashi yasaba dady yasan yanzu dole ya amshe su a matsayin sadakin diyarsa abinda ya ruda zuciyar mutane kennan ..
Cikin sanyi jiki da sarkewar murya Abdullah ya sunkuyar da kai ya ma kasa maganar dady yace mhm ina jikinka ?
Abdullah yadan kalli dady da rawar murya yace dady mami tadaina kulani yakarashe maganar yana zubda hawaye..... kallon da dady ya masa shi katse shi yasake yin kasa da kanshi yace dan Allah dady in zai zai yiwu a daura auren da duk wacce mami ke so dan idan na aure Aisha mami bazata Kuma kallona ba.. Ido jawur yacigaba dady da gaske mami bata son abun nan cikin inda inda yace ni ...Ni na .hakura kawai dady ya bar abinda yake ya zubawa Abdullah Ido na tsawon lokaci yana nazari akansa sannan yakirawo sunansa yace Abdullah ka kwantar da hankalika kana yawan sa damuwa ya zama over a ranka byn duk abinda doctor yace a kanka ,ya dan yi shr sannan yace Abdullah bbu abunda aka fara shi ba a karasheshi ba duk wani abu da za'a yi a rayuwa to tabbas wata rana zai zo ya wuce yana magana yana kallonsa yace Abdullah yau aka wayi gari bbu Raina kai ne ke da alhakin rike min dukkan iyalina dana bari to sai nakasa yima abunda zai kyautata taka rayuwar .
wacce maminka take son ka aura ko kadan bata dace da rayuwarka da nayi niyyar ka hada su duka ka aura Amman dana sa ayi bincike akan banji dadin abunda akatarar akanta ba , ya numfasa Sannan yace yawancin bata garin zuria idan ka duba ya faro ne daga ainihin maaurata ,Abdullah mace ta gari itace ke sa mutun ya samu natsuwa da kwanciyar hankali da zai zama cikakken mutun mai iya rike gidansa dan haka ka dai na maganar ka fasa aure da yarinyar nan awanni kadan ya rage a daura auren ku muddin kaga baayi ba yin Allah ne bai karasa da numfashin na ba Amman sai anyi Sannan Abdullah na tokeka karike amanar yarinyar nan ba wai dan tana diyata ba, saboda bakasan iya wahalar dana sha ba kafin kasamu aurenta Abdullah ya kada kai yana duban mahaifinsa dady yace Allah yayi muku albarka kai da ita ka rike wannan a ranka itama mamin da kanta wata rana zata sa muku albarka" dan yanzu bata San gatan har da ita akayiwa ba ..jikin Abdullah yayi sanyi sosai dady yace ka cire dumuwa a ranka komai mai wuce wa ne ya dubi agogo tashi kaje ka kwanta dare ya fara gashi za'a tashi da wuri ahankali Abdullah ya Mike cikin sanyi jiki ya juya zai fita har ya kusa fita dady yayi gyaran murya Abdullah ya waigo ya nuna masa hanyar bedroom dinsa yace ka shiga ciki ka kwanta Abdullah ya juyo yana kallonsa sannan a hankali ya dawo yabi hanyar bedroom din dady ya shige sanin dady ne mai yiwuwa idan ya koma part din nasa yacigaba da yawan damuwar shi yasa yace yashiga nasa dakin ya kwanta ..
Hummm Su faiza kuwa an tsufa can cikin shuke shuken fulawowi dake daf da kofar da zata shiga da kai part din Abdullah ,duk da damuna ta dan gota Amman har yanzu ciyayi da shuke shuke sunan a korensu haka ne ya taimakawa faiza samun maboya a cikin su a tsugunne take a takure gashi ko kwakkwaran motse batayi saboda kada yaga motse a gurin yaki fitowa ga warin maganin da ta shafa a jikinta duk ya Dame ta har dare ya tsula ba Abdullah bbu alamunsa anan tagane wasu abubuwa sukeyi tare da dady na daurin auren, shi yasha kansu a koda yaushe yana iya fitowa yazo ya kwanta dan haka tacigaba da Jira ga sauro sai cizo suke sun samu nama" jiya tayi kwanan ha'ulai a kofar gidan boka mai gani har hanji gashi yau ma zata sake kwanan gidan sauro. baya da kugunta duk sun rike mata sai da takai ga zaman dirshan a wajen iya tashin hankali faiza ta ganshi agun dan har kwarika suka dinga bin jikinta ga bacci a idonta Amman dan jaraba da kafiyar irin nata ko gezau balle ta bar gun ita dai sai burinta ya cika " har sanda akafara kiraye kirayen sallah a wasu masallatai dake kusa da su tun tana karyata kunneta har taji a masallaci dake cikin gidan duk ilahirin ruwan jikinta ya kusa tsotsewa bata amincewa ranta ba har sanda taga kofar part din dady an bude dady ne da Abdullah suka fito a tare da alamun masallaci zasu je dan ca suka nufa nan duniya mutumin dake cikawa faiza Ido Kuma yake balain yimata kwarjini irin dady. Ban cin haka ai da tunin tayi gudu ta Tari Abdullah a wannan lokacin duk da tasan kaidar da boka ya gaya mata Amman tasan muddin ta doshi Abdullah a wannan lokacin tasan daga ita har mama hafsa kashinsu ya bushe dan sai anyi tambari da gabadayansu anyi sama da su ..
Tun karfe bakwai Dr sagir ya iso gidan, dady ya turo da kayan da Abdullah zai sa hum maikaratu ba sai an tsaya kwatanta tsaruwarsu ba, tun safe kuwa manya manya da kusoshin gwanatin duniya suke cincirindo a gidan har police aka sanya sannan akabar Abdullah ya fito ya shiga motar zuwa gidan alhaji aminu kai daga kallon shigar manya kayan da Abdullah yayi kasan dole ce kawai tasa shi sanya su don hatta leben babbar riga a hannun salis take shi kuwa da kyar yake iya daga dayar ya mai da kan kafadarsa ...
Hummmm ga dai Abdullah zaije gun daurin auren to jama'a ko ya auren zai kasance , to kudai biyo Yar mutan bagudo kusha labari🤝🤝😜😜
MMN SUDAIS CE
[3/12, 3:01 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗
ZUCIYAR MASOYI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AISHA A BAGUDO
Page 25
Aisha zaune a dakinta ta hada kai da gwiwa sai sharban kuka take duk da tun satin da'aka soma shirin bikin, take cikin halin tashin hankali, rashin sanin meyye makomarta agidan su Abdullah" tun safe datayi wanka wanda shima sai da gwaggonta ta sata a gaba sannan tayi ko byn da yashirya ma zaman tayi tasoma rizgar kuka tamkar wacce akace wa Allah yayiwa mlm abu da inna rasuwa "tun karfe bakwai daidai salis ke kofar gidan mlm abu yana jiran fitowarta Amman shr" kusan tsayuwar minti 30 yayi awajen bbu wani bayani dangane da fitowarta " can kuwa cikin gida ba yadda ba'ayi da Aisha ta fita ba, Amman taki sauraron kowa dan gani take kowa bai damu da halin zata shiga a sabuwar rayuwarta " gwaggo Laure ce tasake shigowa dakin tace kun ganarmin jairar yarinya mai daurin kan tsiya ke dai Allah shirye ki yashige miki gaba, dan wannan halin naki wata rana sai yakai ki yabaro mutun arinka yi masa magana sai dan bazan taurinka awa mutane farko " Aisha tasake barkewa da sabon kuka.kar all yasa ki fita kiyi tazama daurin aure ne dai ba fashi sai dai ki mutu,inna dake daki tare da baki tarinkajin motsawar zuciyarta ita ta fuskanci abinda diyarta ta keso "tashi tayi tsam tashiga dakin. yadda taganta sai da taji gabanta ya fadi hankalinta a tashe ta karasa inda diyarta ke zaune ta yakamo hannunta hade da kiran sunanta Aisha ta dago hawaye nabin fuskarta ai tana ganin inna ta fada jikinta ta fashe da wani kuka inna ta daura hannu a bayanta tana shashafawa ahankali har dai taji kukan nata ya dan tsaya "sannan ta dagota ta mai da ita mazaunin ta ido cikin ido inna ke kallon Aisha" murya a dashe tasake kira sunnanta Aisha kina son ki tozartani acikin jama'a gidan salon asamu masu cewa uwarki bata baki tarbiyar kwarai ba ? Aisha ta girgiza kai to meye dalilin rashin fita akai ki inda za'a daura miki aure" byn yau ranar farinciki ce garemu baki daya , ga mutun can waje tun sanyi safeya yake zaman jiranki dan tsabar wulakancin Kiki fita idan Abdullah ne baki so shi mayye laifinsa ciki "ai kifito kai tsaye ki nunamin ban isa dake ba. tunda ni na saki amincewa auren Abdullah bawani ba. cikin sarkewar murya tace wlh inna ba haka bane " ni dai haka kawai nake jin tsoro gashi ina yawan ji faduwar gaba" inna tayi shr dan itama kusan tun karatowar auren take jin haka Inna ta numfasa sannan tace to maza share hawayen nan bana bukatar ganin su" da bayan hannu tashiga gogewa inna tace addu'a zaki rinkayi a duk sanda kikaji haka ..bbu abunda yafi karfin addu'a "sai da inna tayi ta rarrashinta wanda daman abinda Aishar ke bukata kennan daga innarta "inna da kanta ta sake gyara diyarta "ta rakata har tsoron gidan sannan suka fita tare da yan rakiyyarta .
Takwas ga watan uku ranar lahadi kennan misalin goma da minti biyar ,dubban jama'a suka shaida auren Abdullah I.M sidi magaji da Aisha abubakar bahindi domin sai da aka shafa fatiha da kusan mintina goma sannan shafarwa ta iso gurin wasu a dalilin cunkoson jama'a" don titi unguwar gabadaya police ne zagaye da gun ..
Babban abinda ya tsuma ZUCIYAR jama'a wanda ya hana mutane saurin watsewa an daura auren yarinyar akan sadaki naira dubu hamsi wanda kudin abin a rike baki ne sosai a wannan lokacin tare da takardun gidaje gudu biyu hadi da motocin hawa guda biyar wanda alkawarin dady kennan "dan ka'idodin mlm abu yasa yamasa haka "saboda kwanakin abaya yaje har gida yawa mlm abu datayin gida ,su tashi dag gidan dasuke ga gida can yaba su. Amman fir mlm abu yace shi dai ya gode Amman yafi son nashi ,domin dashi yasaba dady yasan yanzu dole ya amshe su a matsayin sadakin diyarsa abinda ya ruda zuciyar mutane kennan ..