Sashe 16
Zuciyar Masoyi Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
ba idanunsu ba hatta zuciyoyinsu sai da suka Yi clashing suka neman tarwatsewa" duk sai ta dabarbarce saboda da bazatan da Abdullah din yamata yayin da shi kuma ya xuba mata idanunshi yana jin yadda zuciyarsa ke dokawa idan har ba dan kamamnin gidan ba ba zaka taba cewa daga gidan mlm abu ta fito ba , sanye take da saukakken less mai design din apply ajikinta tayi masa kyau matuka fiyye da yadda take a baya , gaisuwar usman ce tasanya ya dauke idonsa akanta ,ta sunkuyar da kanta yayin da takasa motsawa tana jin yadda numfashinta ke barazanar barin gangar jikinta , zuciyarta tasoma aikin nata wato motsa kunjin halitta da Allah yayi mata ta tsinci kanta cikin wani yanayi da ba San ko menene ba"usman yashiga ciki gida yayin da salis yayi murmushi shima ya juya ya koma gurin mota , Abdullah yabishi da Ido ,bbu wanda yace uffan a tsakanin su haka Kuma bbu mai niyayar barin dan'uwansa , usman ne yasake fitowa soro, yashige dakinsu yaya yusif sai gashi ya fito da tsofafun kujeru guda biyu ya ajiye musu cikin soron ya fita , Aisha tabishi da kallo zuciyarta ke beating dum... dum ...dum..ba karamin karfin hali tayi ba wajen yiwa Abdullah nuni da yashiga ya zauna ta hanyar nuna masa da hannunta , Abdullah mai niyyar da sun kawo baba zasu bi bayan su faiza" Amman bai San meyasa ba sai ganin sa yayi akan kujera ahankali itama ta karasa ta zauna , shiru yabiyo baya har zuwa na wani lokacin bbu wanda ya iyayi magana cikin su"kowane yana gudun yin abunda zai taba ran dan'uwansa ,balle ita in ta tuna da maganar babanta akanta game da Abdullah " a boye take sauke hadiyar zuciya kasa kasa tayi magana cikin sanye murya ,kalma daya ya fahimta Kuma ya gane gaishe shi take Yi yaji dadin haka matuka har cikin ransa zuciyarsa tarinka kai kawo a tsakanin kirjinsa da Kyar ya iya tattaro duk wani kuzarin dake jikinshi yace Aisha how you doing "a motsen bakinta ya gane ta amsa ,yadan saki face dinsa kadan yayi murmushin so dai daya ne a rayuwa duk ma wani abu da tamasa ganinta a yau yasa yaji tamkar ya zube agabanta ya roketa ta so shi dan Allah kada tasake jefa shi a irin halin da tasashi abaya ya zuba mata idanunshi ji yake kmr ya fizgota gareshi "duk ta takura da kallon da yake mata ya ta rasa yadda zatayi sai ta dago idanunta sai taga har yanzu ita yake kallo , a kallon da yake mata yagane tashiga wani yanayi gashi kmr tana son Yi magana ya kira sunanta ahankali Aisha what do u want say,?
Ta dago dara daran idanunta ta kalleshi cikin sanyi ..muryar na rawa tace kayi hakuri yace me akayi yana sake tsareta da idanunshi "murya kasa kasa tace abinda ya faru gabadaya ya gama kewayeta mata zuciya" dan bbu abunda takeji banda idanunshi dake yawo ajikinta wanda yasa har tasake dagowa ta kalleshi "tabashi tausayi Kuma ta birgeshi Kuma dada shiga ransa wani irin kallo yake mata shi kadai yasan yadda yake jinta a jinin jikinsa "yace wuce Aisha ke ma kiyi hakuri nashigo muku gida ba yadda tsari yace ba"yaci gaba da kallon yantsunta masu kusan kama da nashi wanda itama din su ta zubawa Ido "yace Aisha 21 days rabon da muga juna sai dai kin canzamin kin kara kyau .
Aisha ta dan sace kallonsa kadan yayin da ya sakar mata murmushin har dimple point din shi na lotsawa "
Har cikin ransa haka yagani yayin da ita Kuma taji haka a matsayi. Dadin baki ne kawai,a zuciyarsa yarinka karanto duk addu'a data zo masa game da samun natsuwa , Aisha ta sauke hadiyar zuciya ta dan sake kallon gefen da yake Abdullah ya gane tana son ta tafiya ne ya dan ciza lip's dinshi yana mai duba agogon dake daure a tsintsiyar hannushi yace bari in tafi sai zuwa gobe a nutse take magana tace ai gobe bana nan Abdullah yaji gabadaya ya rikice shi fa baya kaunar yaji zata fita ko yaganta awaje ya dube ta sosai yana mai kafeta da Ido zaki je ina kennan?
Tace zamuje ka'oje yasake maimaitawa ka'oje ....... Yasake cewa Kuma ke kadai zaki tafi tace da yaya Ali , Abdullah yayi shiru yana tunanin throughout gobe cikin busy yake a office bbu halin ya subuce ya kaita ya girgiza kai yace shikenan akwai maganar dazamuyi dole sa kin dawo kennan" Amman zan ga yaya Ali kafin na wuce "tayi shiru ta kalleshi daga baya ta gane me yake nufi ta Mike ahankali
Ta shige ciki yabita da kallo yana addu'a Allah yanrantsar da rabonsa atare da ita ,har sanda ta fito yana zaune tace yaya Ali bai nan"yayi shiru sannan ya Mike tsaye cikin sanyi jiki yace to Aisha sai kin dawo kennan.yadda yayi maganar cikin shagwaba da langwabar da kai tamkar yaro karami , kamar ba hakan yaso ba shi ya kusan bata dariya sai kawai tayi murmushi ta juya ta shige ,yaji tsanyi aransa yau duka sa'ar a gurin take ciki fara'a yasa meta yau ta dan sake dashi ",har tayi magana mai dan tsayi dashi gashi har da kyautar murmushin da yafi bukata atare da ita ya lumshe idanunshi bai ki ace a daura aurensu a daren yau ba saboda gudun kada ta Kuma rikice masa yau tazo masa da abubuwa da dayawa masu mahimmanci........
MMN SUDAIS CE
[3/12, 3:01 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗
ZUCIYAR MASOYI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AISHA A BAGUDO
Page 10
Ita dai bata San waye ya kai su ka'oje ba, Amman ta gane type din motar da suka shiga limousine ce bbu abunda bbu na jin dadin rayuwar dan Adam a cikin motar daga ita sai yaya Ali sai direver haka Kuma da suka isa direver bai juya ba sai da mlm dahiru ya tsareshi yayi sallah yaci abinci sannan yabaro ka'oje .
Duk wata ayar Allah dake raunana ZUCIYAR dan Adam sai da mlm dahiru yasanya aka rubuta mata ita , inna hajo tasa ta a gaba ta shanye tsawon kwananki uku ranar alkhamis suka je har zariyar Kala kala sukaje Suka dubo iya har gidan gwaggo Laure suka je kwanan su biyu suka dawo ka'oje washegari tun safe Aisha ta shirya a tsammaninta da wuri zasu taho ,yaya Ali yace sai an sauko daga masallaci dan haka shigewa dakin inna hajo tayi kwanciyar ta,koda ta tashi tayi sallah komawa tayi "can cikin bacci taji inna hajo na tashinta "anyi baki daga kebbi duk da gurin a gyare yake Amman sai da inna hajo
Ta shiga sabon gyara mlm dahiru yashigo da sauri yace ya tura kasuwa a siyo musu kwaryar nono da kwan zabi ta bayar da kwano me kyau za'a diba a damo musu fura cikin rawar jiki Inna hajo ta Nemo kwanuka biyu sababbe ta Mika masa ,ta tura yaya Ali yayi maza ya karbo zabbi a gidan kaninsa yakai can gidan su innarsu a gyara yanzu ta fito da sababbin tabarmi a karkashin gado ta aika dasu waje ta shimfida daya anan tsakar gida .duk Aisha na kallonta ta Mike ta nufo inna tana tambayar ta ita ko sai hada wancan da wancan take ,sanye take cikin riga da wando na wani material na kasar India mai kalar orange abokiyar aikinsu aunty Maryam ce taba ta tsaraba yayi mata kadan shine ta bawa Aisha ta tura gashinta cikin farar hula , Amman saboda yawan gashin sai daya burtso ta baya da wanda yabi gefen fuskarta tananan tsaye taji murya mlm dahiru yana Bismillah.
Juyawar da zatayi idanunta suka sauka akanshi tare da wani suna shigowa kamshin turaren su tuni ya game gurin cikin shiga ta alfarma,"sanye Abdullah yake cikin farin voyal mai ratsin gidan sugar dinkin doguwar Riga zuwa gwiwa kallo daya zaka masa kaji yayi matukar birgeka , cikin sanyi jiki Aisha ta juya ta shige daki,abdullah da Dr sagir ne a zaune kan tabarma suna gaisawa da inna hajo tace ai bangane mijin nawa ba acikin ku,naga duk kun shawo min kwalliya Dr sagir yayi dariya ai kowa so yake ki zabe shi , sannan ya nuna Abdullah . Abdullah ya sunkuyar da kai "Inna hajo
Tace Af to kai me ya tsaya birge ka da wannan mai karamin bakinta koko muryar ta ne mai kama da ta gyare ce ta dauki hankali ka ,sukai dariya gabadaya tace Allah in kuma ma jar fatar ce kai ma ga ka nan da ita" Dr sagir yace kodai ya fasa da ita ne ya dawo gunki tace ashe dai kagane ".
Ta dago dara daran idanunta ta kalleshi cikin sanyi ..muryar na rawa tace kayi hakuri yace me akayi yana sake tsareta da idanunshi "murya kasa kasa tace abinda ya faru gabadaya ya gama kewayeta mata zuciya" dan bbu abunda takeji banda idanunshi dake yawo ajikinta wanda yasa har tasake dagowa ta kalleshi "tabashi tausayi Kuma ta birgeshi Kuma dada shiga ransa wani irin kallo yake mata shi kadai yasan yadda yake jinta a jinin jikinsa "yace wuce Aisha ke ma kiyi hakuri nashigo muku gida ba yadda tsari yace ba"yaci gaba da kallon yantsunta masu kusan kama da nashi wanda itama din su ta zubawa Ido "yace Aisha 21 days rabon da muga juna sai dai kin canzamin kin kara kyau .
Aisha ta dan sace kallonsa kadan yayin da ya sakar mata murmushin har dimple point din shi na lotsawa "
Har cikin ransa haka yagani yayin da ita Kuma taji haka a matsayi. Dadin baki ne kawai,a zuciyarsa yarinka karanto duk addu'a data zo masa game da samun natsuwa , Aisha ta sauke hadiyar zuciya ta dan sake kallon gefen da yake Abdullah ya gane tana son ta tafiya ne ya dan ciza lip's dinshi yana mai duba agogon dake daure a tsintsiyar hannushi yace bari in tafi sai zuwa gobe a nutse take magana tace ai gobe bana nan Abdullah yaji gabadaya ya rikice shi fa baya kaunar yaji zata fita ko yaganta awaje ya dube ta sosai yana mai kafeta da Ido zaki je ina kennan?
Tace zamuje ka'oje yasake maimaitawa ka'oje ....... Yasake cewa Kuma ke kadai zaki tafi tace da yaya Ali , Abdullah yayi shiru yana tunanin throughout gobe cikin busy yake a office bbu halin ya subuce ya kaita ya girgiza kai yace shikenan akwai maganar dazamuyi dole sa kin dawo kennan" Amman zan ga yaya Ali kafin na wuce "tayi shiru ta kalleshi daga baya ta gane me yake nufi ta Mike ahankali
Ta shige ciki yabita da kallo yana addu'a Allah yanrantsar da rabonsa atare da ita ,har sanda ta fito yana zaune tace yaya Ali bai nan"yayi shiru sannan ya Mike tsaye cikin sanyi jiki yace to Aisha sai kin dawo kennan.yadda yayi maganar cikin shagwaba da langwabar da kai tamkar yaro karami , kamar ba hakan yaso ba shi ya kusan bata dariya sai kawai tayi murmushi ta juya ta shige ,yaji tsanyi aransa yau duka sa'ar a gurin take ciki fara'a yasa meta yau ta dan sake dashi ",har tayi magana mai dan tsayi dashi gashi har da kyautar murmushin da yafi bukata atare da ita ya lumshe idanunshi bai ki ace a daura aurensu a daren yau ba saboda gudun kada ta Kuma rikice masa yau tazo masa da abubuwa da dayawa masu mahimmanci........
MMN SUDAIS CE
[3/12, 3:01 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗
ZUCIYAR MASOYI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AISHA A BAGUDO
Page 10
Ita dai bata San waye ya kai su ka'oje ba, Amman ta gane type din motar da suka shiga limousine ce bbu abunda bbu na jin dadin rayuwar dan Adam a cikin motar daga ita sai yaya Ali sai direver haka Kuma da suka isa direver bai juya ba sai da mlm dahiru ya tsareshi yayi sallah yaci abinci sannan yabaro ka'oje .
Duk wata ayar Allah dake raunana ZUCIYAR dan Adam sai da mlm dahiru yasanya aka rubuta mata ita , inna hajo tasa ta a gaba ta shanye tsawon kwananki uku ranar alkhamis suka je har zariyar Kala kala sukaje Suka dubo iya har gidan gwaggo Laure suka je kwanan su biyu suka dawo ka'oje washegari tun safe Aisha ta shirya a tsammaninta da wuri zasu taho ,yaya Ali yace sai an sauko daga masallaci dan haka shigewa dakin inna hajo tayi kwanciyar ta,koda ta tashi tayi sallah komawa tayi "can cikin bacci taji inna hajo na tashinta "anyi baki daga kebbi duk da gurin a gyare yake Amman sai da inna hajo
Ta shiga sabon gyara mlm dahiru yashigo da sauri yace ya tura kasuwa a siyo musu kwaryar nono da kwan zabi ta bayar da kwano me kyau za'a diba a damo musu fura cikin rawar jiki Inna hajo ta Nemo kwanuka biyu sababbe ta Mika masa ,ta tura yaya Ali yayi maza ya karbo zabbi a gidan kaninsa yakai can gidan su innarsu a gyara yanzu ta fito da sababbin tabarmi a karkashin gado ta aika dasu waje ta shimfida daya anan tsakar gida .duk Aisha na kallonta ta Mike ta nufo inna tana tambayar ta ita ko sai hada wancan da wancan take ,sanye take cikin riga da wando na wani material na kasar India mai kalar orange abokiyar aikinsu aunty Maryam ce taba ta tsaraba yayi mata kadan shine ta bawa Aisha ta tura gashinta cikin farar hula , Amman saboda yawan gashin sai daya burtso ta baya da wanda yabi gefen fuskarta tananan tsaye taji murya mlm dahiru yana Bismillah.
Juyawar da zatayi idanunta suka sauka akanshi tare da wani suna shigowa kamshin turaren su tuni ya game gurin cikin shiga ta alfarma,"sanye Abdullah yake cikin farin voyal mai ratsin gidan sugar dinkin doguwar Riga zuwa gwiwa kallo daya zaka masa kaji yayi matukar birgeka , cikin sanyi jiki Aisha ta juya ta shige daki,abdullah da Dr sagir ne a zaune kan tabarma suna gaisawa da inna hajo tace ai bangane mijin nawa ba acikin ku,naga duk kun shawo min kwalliya Dr sagir yayi dariya ai kowa so yake ki zabe shi , sannan ya nuna Abdullah . Abdullah ya sunkuyar da kai "Inna hajo
Tace Af to kai me ya tsaya birge ka da wannan mai karamin bakinta koko muryar ta ne mai kama da ta gyare ce ta dauki hankali ka ,sukai dariya gabadaya tace Allah in kuma ma jar fatar ce kai ma ga ka nan da ita" Dr sagir yace kodai ya fasa da ita ne ya dawo gunki tace ashe dai kagane ".