Sashe 68
Tafita Zakka Part 2 Complete Hausa Novel · about 3 min read
Ya Aisha na cikin bedroom dinta tana gyara kayanta da aka karbo wajen mai wanki da guga nata dana Amina sai na yakaka tun jiya aka kawo bata samu Zama ta saka nata cikin Wardrope ba tana ta shirin tafiyarsu Gumel ita da Amina gashi Hajiya tace tare da kayan Lefen Amina da kuma kayan Haihuwarta zasu taho sannan itama Daga barayinta akwai abubuwan data siya mata sannan Darling ma ya bata kudi yace ta siya ma Aminar wani abu tunda in ta tafi ba Lalle bane ta Sake dawowa ba..jiya ma kasuwa taje bata samun zama Sosai shiyasa.
Tana Tsaye ne tana Shirya kayan nata acikin Wadrope din Amina tayi sallama ta shigo Dakin ta juyowa tana kallonta Lokaci Daya tana amsa mata sallamarta.
Kallon Amina take yi tana dan Mirmishi tana kara jinjina ma Ubangiji Amina da Ciki Haihuwa ko yau ko gobe domin cikinta ya shiga watan Haihuwansa ko scan dinta na Biya ya nuna EDD Dinta karshen watab nan ne sannan ai Tsarinsa befare ne ko after.
Ta kara Kumbura kafafunta da fuskarta sun kumbura sai da tana da Tsawo shi ya taimaketa ammh Cikin yayi girma sosai sannan sai yayi kasa soaai alamun ya kusa fitowa duniya.
Har ta kariso Aisha na kallonta ta samu gefen gado ta zauna Dakyar Aisha ma mata sannu Sanye take da doguwar riga baka cikin Tsaraban ya Danmallam ne ta madina Daya aikomata daahi Amina na son Rigar bata san Dalili ba.
Sai da ta zauna ta gama hakinta ya Aisha na mata sannu sannan tace"Ya Aisha yaushe zamu je gyaran kai ne..?
Ya Aisha ta na yar dariya tace"Oh yau watarana Aminene na tambayan yaushe za"a je gyaran kai..?
An girma an zama manyan mata an Daina kazanta raahin wanka da yin wata uku da kitso ba gyara kenan..!
Amina tayi dariya da Idanuwanta da suka Shige Ciki tace"Ko abaya ma ba Laifina bane har da Sakaci da kuma rashin kula ya Aisha..!
Cikin dan mamaki tace"Bangane ha..?
Amina tayi wani mirmishi takaici kafin tace"Bazaki gane ba..Ammh ki yarda da mganata ai hamida da Hanne tare muka taso ai ba haka suke ba ko..!?
Ko haka suke..?
Ya Aisha ta girgiza kai tana Fadin"Sukan tun abaya suna da kokarin gyara kam..!
Amina tace"ki barsa a yadda na Fadamiki..!
Ita dai ya Aisha bata damu da mganar Amina ba yasa tace"Kada ki damu ki bari sai gobe in muka dawo daga asibiti sai mu biya mu yi gyaran kan ko..?
Ni kitso zan yi kefa..?.ko kuma ki bari in kin yin Haihu Lafiya sai kiyi na suna..!
Amina ta kauda kai tana Fadin"Sai na tambayi ya Danmallam in yace yana son Kitso sai nayi..!
Ya Aisha ta rike Baki tana Dariya kafin tace"Ina yakaka tazo taji..Eyye masu miji manya..!
Amina tayi mirmishi batace komai ba ya Aisha tace"To har yanzu bai tashi Daga ya Danmallam din bane..?
Amina ta hura hancinta Daya kara Girma kafin tace"To ai nima bai sauyamin suna ba da Aminata yake kirana..!
Tana Tsaye ne tana Shirya kayan nata acikin Wadrope din Amina tayi sallama ta shigo Dakin ta juyowa tana kallonta Lokaci Daya tana amsa mata sallamarta.
Kallon Amina take yi tana dan Mirmishi tana kara jinjina ma Ubangiji Amina da Ciki Haihuwa ko yau ko gobe domin cikinta ya shiga watan Haihuwansa ko scan dinta na Biya ya nuna EDD Dinta karshen watab nan ne sannan ai Tsarinsa befare ne ko after.
Ta kara Kumbura kafafunta da fuskarta sun kumbura sai da tana da Tsawo shi ya taimaketa ammh Cikin yayi girma sosai sannan sai yayi kasa soaai alamun ya kusa fitowa duniya.
Har ta kariso Aisha na kallonta ta samu gefen gado ta zauna Dakyar Aisha ma mata sannu Sanye take da doguwar riga baka cikin Tsaraban ya Danmallam ne ta madina Daya aikomata daahi Amina na son Rigar bata san Dalili ba.
Sai da ta zauna ta gama hakinta ya Aisha na mata sannu sannan tace"Ya Aisha yaushe zamu je gyaran kai ne..?
Ya Aisha ta na yar dariya tace"Oh yau watarana Aminene na tambayan yaushe za"a je gyaran kai..?
An girma an zama manyan mata an Daina kazanta raahin wanka da yin wata uku da kitso ba gyara kenan..!
Amina tayi dariya da Idanuwanta da suka Shige Ciki tace"Ko abaya ma ba Laifina bane har da Sakaci da kuma rashin kula ya Aisha..!
Cikin dan mamaki tace"Bangane ha..?
Amina tayi wani mirmishi takaici kafin tace"Bazaki gane ba..Ammh ki yarda da mganata ai hamida da Hanne tare muka taso ai ba haka suke ba ko..!?
Ko haka suke..?
Ya Aisha ta girgiza kai tana Fadin"Sukan tun abaya suna da kokarin gyara kam..!
Amina tace"ki barsa a yadda na Fadamiki..!
Ita dai ya Aisha bata damu da mganar Amina ba yasa tace"Kada ki damu ki bari sai gobe in muka dawo daga asibiti sai mu biya mu yi gyaran kan ko..?
Ni kitso zan yi kefa..?.ko kuma ki bari in kin yin Haihu Lafiya sai kiyi na suna..!
Amina ta kauda kai tana Fadin"Sai na tambayi ya Danmallam in yace yana son Kitso sai nayi..!
Ya Aisha ta rike Baki tana Dariya kafin tace"Ina yakaka tazo taji..Eyye masu miji manya..!
Amina tayi mirmishi batace komai ba ya Aisha tace"To har yanzu bai tashi Daga ya Danmallam din bane..?
Amina ta hura hancinta Daya kara Girma kafin tace"To ai nima bai sauyamin suna ba da Aminata yake kirana..!