Sashe 63
Tafita Zakka Part 2 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Amina bata warware ba saibayan kwana Biyu da suka yi mgana Danmallan yace mata sun sauka Lafiya ya kuma bata Lokaci wajen bata baki adaran ranar ya kirata yamata bayanin yadda zata sha ruwan Zam zam din Dake ledan kayan Tsaraban Daya kawo mata yace duk Dare ta rika shafe jikinta ko"ina dashi ta yi addu"a in zata kwanta Tunda tace ta Daina Tsorata in tana barci.
Sannan yace mata ta dinga shan ruwan Cokali uku Kullum arana sau uku ta sha da Bismillah da Fatan waraka a wajen Allah.
Bata ko yi kasa a gwiwa ba ta fara yin sa kamar yadda yace mata sannan wani Lokacin in zata kwanta shi ke kiranta ya tuna mata watarana ma baya kashe wayarsa sai tayi sunyi addu"an tare ta kwanta sannan yake a kyaleta kuma Sakina ko Sarood ba wacce ya bari ta Fahimci wani abu yana Kafa kafa domin shima yanzu ya gane Dan adam ba abun yarda bane.
Barin ma wanda kake tare dashi yafi Cutar Dakai.
Bangaran Mamanmu kuwa babu abunda ya Shafeta harkan gabanta kawai take yi ta samu Duniya yadda take fata Hamida ne kawai agabanta Sai Jawaad data jasa ajiki saboda kada ta bada Fuskar da za"a zargeta itama Shawearan Madiina ce ta Dauka Aba kuma yanzu ba kowa agabansa sai Balaraba,Da shawarta yake komai ko Jafar ya fara ganin Sauyi domin sai sun gama mgana da Aba sai kuma ya sauya mgana in yace meyasa sai yace Balaraba ce tace in akayi kaza yayi..?
Tun baya mamaki har ya fara ko yaya Lokacin tana da rai Aba bai taba cewa tace kaza ba ballatana mamanmu akan harkan da bai shafeta ba sai dai bai Taba mgana ba sannan Tsakaninta yaran Lafiyau suna waya ko da yaushe sun rike matsayin uwa harta da Jafar din kuwa Amina kuwa in ba hirarta akayi ba mancewa take yi da ita ke ma fada ma yan gusai Hajiya takai Amina maiduguri kowa yaji sai yace saboda mene .?
Mamanmu tace ita bata sani ba to ba wanda ke Mgana sanin Hajiya ai bazata Cutar da Amina ba.
Su Hamida sun gama WEAC suna Shirin Fara Neco har sun fara Sabawa da rashin Amina..
Ranar suna zaune afalon mallam Gabadayansu matan yaran ne kawai basa nan suna ta kallon tashar Labarai suna Hira sama sama.
Anty Amarya ta kalli Haj.Uwa suka ma juna wani irin kallo kafin taa kalli Baba maalllam tana fadin"Mallan nace Hala dai Nazeem shi zai gaji
Sa"idu awajenka kenan..?
Kowa ya tsaya yana kallonta ita kuma da Biyu tayi saboda Uwani tasan matsayinta.
Baba Mallam ya kalleta kafin yace"Bangane tambayar ba marliiya..!?
Hajiya kuwa sarai ta gane Sai dai batace komai ba Huruminta bane.
Anty Amarya tace"To ai gani nayi yanzu tare suke komai..kamar Sa"idun ya fara sakarmai komai..!
Baba Mallam ya kalleta na wani Lokaci kafin yace"Cikin ku wake da Tunanin cewa watarana zan sauke Sa"idu daga kan dukiyata na Dora wani Cikin ya"yanku .?
Dukkansu suka kasa mgana Haj.Uwani banda Hararan Anty Amarya bata komai ita kuma sai mirmishin nasara take yi..
Mallam ya kallesu Daya bayan Daya Cikin kaushinsa yace"To in ma wata Cikin ku na wannan Tunanin ta Ciresa daga zuciyarta..Dukiyar da Sa"idu ya sha wahalan tarata ba tare da Taimakon ko Daya daga Cikin ku ko na ya"yanku ba rana Tsaka kawai sai na Dauketa daga hannunsa saboda na Zama Butulu..?
To ba haka nake ba..Nazeem yana samun aiki zai kara gaba daman saboda ya taimaka ma Sa"idu ne ba wani abu ba ko Mutuwa nayi yau RABIN Dukiyata ba tawa bace kuma sani Daga yau din nan..!
Gabadaya suka kallesa da mamaki banda Hajiya da riga tasan Mallam ya Bama Aba Rabin duk abunda ya mallaka saboda mallam yace shi yayi walahanta tun yana matashinsa har Tsufansa..
Haj.Uwani Cikin wani yanayi tace"Na waye ..?
Mallanm ya mike yana Fadin"Ta SA"IDU ce..Da iyalansa..!
Komai yana nan a Rubuce yadda ya Bauta ma samuna ko Duka na basa ban biya sa ba..In ma zaku bama ya"yanku shawaran neman na kansu ku basu Dukiya dai tawace ba ta Daya Daga Cikin ya"yanku ba..!
Daga haka ya tashi ya shige Hajiya tayi wani mirmishi ta mike ta fita Haj.Nasara ke da Turaka tabi maalllan Ciki akabar Haj.Uwani da Anty Amarya na kallon kallo.
Haj.Uwani na kallon Anty Amarya kamar ta Tashi ta mata Duka itama ta mata Dariyan mugunta.
Mikewa tayi ta isa gaban Haj.Uwani Tana fadin"Kin dai da kunnen ki ko..?
Ko kina bukatar na kara sanar dake. !
Haj.Uwani ta mike ta bangaje Anty Amarya sai da ta kusa Fadi Cikin kaushinta tace"Wlh Tallahi ki sa aranki bani kadai zan rushe ba Marliya..Dukkamu sai dai mu rushe uban kowa ya rasa..!
Daga haka ta fita Daga Falon kamar Zata tashi sama,Anty Amarya ta Bita da Dariya itama tabi bayanta ammh ko Ita Dariyan karfin Hali take Sa"idu dai shi gaba ta kaisa sannan Dayyaba ta samu Duniya
Har takai shashenta Bakinciki ne ya Cika ka ita ta ma Dayyaba Hanya ta samu abunda take so ammh ita duk wannan Wahalan tana neman tatashi a Tutar babu..Tabdijam..Daman ai balaraba ta Rage neman ta ko wajen mallam sai dai ta Zagaya tatafi ita Kadai wato ta gama samun komai tana neman ta watsa mata kasa ido to bata isa ba kamar yadda Uwani tace ba Zata taba yarda ta rushe ita kadai ba sai dai kowa ya rushe..
Daga ita har Balaraba har Uwani indai ita bata samu Cikar nata Burin ba to sai ta tsawarwatsa nasu Cikar burin uban kowa ya rasa.
*Janafty*
[10/31, 8:12 PM] +234 814 039 1977: *TFZB2022*
*Ki biya ki karanta cikin Salama kiyi ma girman Allah in baki biya ba kada ki karanta sannan kuma kada ki yada'ashi..Pay N500 via Jamila Umar gtb 0552179550 ko katin waya ta wannan lambar 09069067488*
Yau da gobe bata bar komai ba Daga yini mun shiga kwana Daga kwana sai a fara kirga kwanaki Daga kwanaki sai a fara kirga satittika Daga Satittika sai a fara kirga wattani to kamar haka ne tunda gashi har su Hanne sun kamallah duka jarabawarsu ta kamallah babban Sakandiri suna gida sai jiran sakamako sai dai basu Daina zuwa islamiya da Hadda ba Daga Umarnin Baba mallam.
Har zuwa wannan Lokacin Daga ban garan Hajiya ba"a wani bayanin inda takai Amina ba,Sai dai irin Anty Amarya da mamanmu da sauran masu Tunani irin su suna Daukan Amina tana maiduguri sannan ganin Dadewa da akayi ba labarin takamammen inda Aminar take sai suke Tunanin auranta da Danmallan ne ya Lalace Hajiya ke son gyarashi.
Ita dai ta koma gefe tayi bakam bata taba nuna tasan wani abu ba, yanzu in an isheta da Tambaya sai tace bata sani ba,Har Abida data isheta haka ta Fadamata har kuma ya Aisha ta kira sun yi mgana ammh bata taba ce mata Amina na wajenta ba ta riga ta rike alkawarin Hajiya da gargadin datake mata akoda yaushe kan Boye Cikin Amina da zamanta a wajenta.
Anty Amarya ita da Uwani ake takun saka yayinda mamanmu ta koma gefe ta Zama yar kallo domin bata da wata matsala,In Anty Amarya ta Kirata sai ta mata Dadin baki da mganganun nasara ta rufe bakinta sai sun gama mgna ta rika mata Dariya Haj.uwani kuwa Amarya bata gabanta domin tana kallonta karamar alhaki ne badai Nazeem din na tare da Sa"idun ba har an sakarmai komai ba..?
Maji mgani an tura uwar Amarya Biko ita har ta hango kanta a matsayin data Dade tana Hango kanta Tunda Dadewa.
*****
Sannan yace mata ta dinga shan ruwan Cokali uku Kullum arana sau uku ta sha da Bismillah da Fatan waraka a wajen Allah.
Bata ko yi kasa a gwiwa ba ta fara yin sa kamar yadda yace mata sannan wani Lokacin in zata kwanta shi ke kiranta ya tuna mata watarana ma baya kashe wayarsa sai tayi sunyi addu"an tare ta kwanta sannan yake a kyaleta kuma Sakina ko Sarood ba wacce ya bari ta Fahimci wani abu yana Kafa kafa domin shima yanzu ya gane Dan adam ba abun yarda bane.
Barin ma wanda kake tare dashi yafi Cutar Dakai.
Bangaran Mamanmu kuwa babu abunda ya Shafeta harkan gabanta kawai take yi ta samu Duniya yadda take fata Hamida ne kawai agabanta Sai Jawaad data jasa ajiki saboda kada ta bada Fuskar da za"a zargeta itama Shawearan Madiina ce ta Dauka Aba kuma yanzu ba kowa agabansa sai Balaraba,Da shawarta yake komai ko Jafar ya fara ganin Sauyi domin sai sun gama mgana da Aba sai kuma ya sauya mgana in yace meyasa sai yace Balaraba ce tace in akayi kaza yayi..?
Tun baya mamaki har ya fara ko yaya Lokacin tana da rai Aba bai taba cewa tace kaza ba ballatana mamanmu akan harkan da bai shafeta ba sai dai bai Taba mgana ba sannan Tsakaninta yaran Lafiyau suna waya ko da yaushe sun rike matsayin uwa harta da Jafar din kuwa Amina kuwa in ba hirarta akayi ba mancewa take yi da ita ke ma fada ma yan gusai Hajiya takai Amina maiduguri kowa yaji sai yace saboda mene .?
Mamanmu tace ita bata sani ba to ba wanda ke Mgana sanin Hajiya ai bazata Cutar da Amina ba.
Su Hamida sun gama WEAC suna Shirin Fara Neco har sun fara Sabawa da rashin Amina..
Ranar suna zaune afalon mallam Gabadayansu matan yaran ne kawai basa nan suna ta kallon tashar Labarai suna Hira sama sama.
Anty Amarya ta kalli Haj.Uwa suka ma juna wani irin kallo kafin taa kalli Baba maalllam tana fadin"Mallan nace Hala dai Nazeem shi zai gaji
Sa"idu awajenka kenan..?
Kowa ya tsaya yana kallonta ita kuma da Biyu tayi saboda Uwani tasan matsayinta.
Baba Mallam ya kalleta kafin yace"Bangane tambayar ba marliiya..!?
Hajiya kuwa sarai ta gane Sai dai batace komai ba Huruminta bane.
Anty Amarya tace"To ai gani nayi yanzu tare suke komai..kamar Sa"idun ya fara sakarmai komai..!
Baba Mallam ya kalleta na wani Lokaci kafin yace"Cikin ku wake da Tunanin cewa watarana zan sauke Sa"idu daga kan dukiyata na Dora wani Cikin ya"yanku .?
Dukkansu suka kasa mgana Haj.Uwani banda Hararan Anty Amarya bata komai ita kuma sai mirmishin nasara take yi..
Mallam ya kallesu Daya bayan Daya Cikin kaushinsa yace"To in ma wata Cikin ku na wannan Tunanin ta Ciresa daga zuciyarta..Dukiyar da Sa"idu ya sha wahalan tarata ba tare da Taimakon ko Daya daga Cikin ku ko na ya"yanku ba rana Tsaka kawai sai na Dauketa daga hannunsa saboda na Zama Butulu..?
To ba haka nake ba..Nazeem yana samun aiki zai kara gaba daman saboda ya taimaka ma Sa"idu ne ba wani abu ba ko Mutuwa nayi yau RABIN Dukiyata ba tawa bace kuma sani Daga yau din nan..!
Gabadaya suka kallesa da mamaki banda Hajiya da riga tasan Mallam ya Bama Aba Rabin duk abunda ya mallaka saboda mallam yace shi yayi walahanta tun yana matashinsa har Tsufansa..
Haj.Uwani Cikin wani yanayi tace"Na waye ..?
Mallanm ya mike yana Fadin"Ta SA"IDU ce..Da iyalansa..!
Komai yana nan a Rubuce yadda ya Bauta ma samuna ko Duka na basa ban biya sa ba..In ma zaku bama ya"yanku shawaran neman na kansu ku basu Dukiya dai tawace ba ta Daya Daga Cikin ya"yanku ba..!
Daga haka ya tashi ya shige Hajiya tayi wani mirmishi ta mike ta fita Haj.Nasara ke da Turaka tabi maalllan Ciki akabar Haj.Uwani da Anty Amarya na kallon kallo.
Haj.Uwani na kallon Anty Amarya kamar ta Tashi ta mata Duka itama ta mata Dariyan mugunta.
Mikewa tayi ta isa gaban Haj.Uwani Tana fadin"Kin dai da kunnen ki ko..?
Ko kina bukatar na kara sanar dake. !
Haj.Uwani ta mike ta bangaje Anty Amarya sai da ta kusa Fadi Cikin kaushinta tace"Wlh Tallahi ki sa aranki bani kadai zan rushe ba Marliya..Dukkamu sai dai mu rushe uban kowa ya rasa..!
Daga haka ta fita Daga Falon kamar Zata tashi sama,Anty Amarya ta Bita da Dariya itama tabi bayanta ammh ko Ita Dariyan karfin Hali take Sa"idu dai shi gaba ta kaisa sannan Dayyaba ta samu Duniya
Har takai shashenta Bakinciki ne ya Cika ka ita ta ma Dayyaba Hanya ta samu abunda take so ammh ita duk wannan Wahalan tana neman tatashi a Tutar babu..Tabdijam..Daman ai balaraba ta Rage neman ta ko wajen mallam sai dai ta Zagaya tatafi ita Kadai wato ta gama samun komai tana neman ta watsa mata kasa ido to bata isa ba kamar yadda Uwani tace ba Zata taba yarda ta rushe ita kadai ba sai dai kowa ya rushe..
Daga ita har Balaraba har Uwani indai ita bata samu Cikar nata Burin ba to sai ta tsawarwatsa nasu Cikar burin uban kowa ya rasa.
*Janafty*
[10/31, 8:12 PM] +234 814 039 1977: *TFZB2022*
*Ki biya ki karanta cikin Salama kiyi ma girman Allah in baki biya ba kada ki karanta sannan kuma kada ki yada'ashi..Pay N500 via Jamila Umar gtb 0552179550 ko katin waya ta wannan lambar 09069067488*
Yau da gobe bata bar komai ba Daga yini mun shiga kwana Daga kwana sai a fara kirga kwanaki Daga kwanaki sai a fara kirga satittika Daga Satittika sai a fara kirga wattani to kamar haka ne tunda gashi har su Hanne sun kamallah duka jarabawarsu ta kamallah babban Sakandiri suna gida sai jiran sakamako sai dai basu Daina zuwa islamiya da Hadda ba Daga Umarnin Baba mallam.
Har zuwa wannan Lokacin Daga ban garan Hajiya ba"a wani bayanin inda takai Amina ba,Sai dai irin Anty Amarya da mamanmu da sauran masu Tunani irin su suna Daukan Amina tana maiduguri sannan ganin Dadewa da akayi ba labarin takamammen inda Aminar take sai suke Tunanin auranta da Danmallan ne ya Lalace Hajiya ke son gyarashi.
Ita dai ta koma gefe tayi bakam bata taba nuna tasan wani abu ba, yanzu in an isheta da Tambaya sai tace bata sani ba,Har Abida data isheta haka ta Fadamata har kuma ya Aisha ta kira sun yi mgana ammh bata taba ce mata Amina na wajenta ba ta riga ta rike alkawarin Hajiya da gargadin datake mata akoda yaushe kan Boye Cikin Amina da zamanta a wajenta.
Anty Amarya ita da Uwani ake takun saka yayinda mamanmu ta koma gefe ta Zama yar kallo domin bata da wata matsala,In Anty Amarya ta Kirata sai ta mata Dadin baki da mganganun nasara ta rufe bakinta sai sun gama mgna ta rika mata Dariya Haj.uwani kuwa Amarya bata gabanta domin tana kallonta karamar alhaki ne badai Nazeem din na tare da Sa"idun ba har an sakarmai komai ba..?
Maji mgani an tura uwar Amarya Biko ita har ta hango kanta a matsayin data Dade tana Hango kanta Tunda Dadewa.
*****