← Book details Tafita Zakka Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 105 OF 105

Sashe 105

Tafita Zakka Part 2 Complete Hausa Novel · about 2 min read

*Tammat Bihammdulillah..Alhamdulillah Alhamdulillah Allah ne abun godiya Salati tare da Tsira su tabbata ga Annabin Rahma Annabi Muhammad Sallalahu Alaihi wasallam Tsira da gafara da salama su tabbata kan iyalansa gabadaya Nagode ma Allah da yau Laraba 26 ga watan October na sauke Nauyin hakkin ku dake kaina Masha Allahu naji salama da sukuni Ina godiya gareku Dimbin masoyan Labarin Aminene bakina yayi kadan wajen nuna muku godiyata naga soyayya da kauna har ba iyaka ni ban isa nasan Karshenta ba sai Ubangiji ne ya sani Sannan jinjina da godiya ga Masoyana masu son cigaba na da suka iya cire wani abu daga cikin kudinsu suka siya karishen wannan Labarin ina matukar godiya yan group din TFZB2BANDGROUP,Allah ya bar Zumunci Nagode sosai sannan ina Fatan zaku min afuwa Saboda duk Dan Adam Tara yake bai gama cika goma ba Ubangiji Shi kadai ne ya cika Cif dari bisa Dari ni yar Adam ce kuma mai Kuskure ce kila acikin Rubutun nawa akwai inda nayi muku Daidai kila kuma akwai inda na Saba muku to ina mai baku hakuri ku yafemin Ajanci ne na Dan adam sannan ban isa na Rubuta Daidai Dari Bisa Dari ba kila ba haka kuka so Labarin ya tsaya ba sai kuma ya tsaya a hakan to ku sani kuskure irin ne da ajanzi na dan adam,Ina Fatan zaku yi amfani da abunda kuka karanta mai amfani zaku zubar da na banza,Sannan ku tayani rokon Allah ya Hadamu cikin abunda na Rubuta na Lada acikin wannan Tafiya kuskurena da zunuban da na Rubuta kuma Allah ya yafemin su domin bada gangan nayi su ba acikin Rashin Sani ne Daga karshe zan mika sakon godiyata ga yan"uwana Janaf gabadayansu tare da Daukacin BA"ARE'S Family Allah ya bar zumunci Sannan ina mika sakon jinjinta ga Masoyiyata Aisha muhammad Alto da uwata Ummi Khadija Salisu yusuf ina gaisuwar ban girma gareki Besty na Halima yusuf gwarzo dake da Tawaganki gabadaya irin su Suwaiba,Mrbb,Saratu,Da Duka wadanda ban ambata ba ina godiya da karamcinku da kaunar ku gareni ku sani Janafty mai karban masoyanta ne Hannun biyu da kuma Godiya garesu Bissalam nan zan Dakata sai kuma in Allah ya kara Hadamu a Wata Tafiyar in muna Raye da yardan Allah..Nagode..Nagode Nagode Allah ya bar zumunci Ameen..Sannan ku sani duk wacce ta cire kudi ta siya Littafina na adana Lambarta acikin wayata domin ku din masoyan gaskiya ne.*

_Kamar yadda na Fada TA FITA ZAKKA zai zama Softy Copy and Hardcopy to Softy copy ya kamallah saura Hardcopy ga masu Bukatarsa Bugaggensa zasu iya min mgana ta wannan Lambar domin jin yadda Tsarin yake 09069067488_

*Janafty*
Chapter 105 · 0% Book details