Sashe 61
Ta Fita Zakka Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*Janafty*
[10/19, 6:19 PM] +234 810 431 4972: *TFZB2021*
*Ki biya ki karanta cikin Salama kiyi ma girman Allah in baki biya ba kada ki karanta sannan kuma kada ki yada'ashi..Pay N500 via Jamila Umar gtb 0552179550 ko katin waya ta wannan lambar 09069067488*
Batayi mgana ba sai da taga sun fita Daga anguwan sun dauki Wani shararren Titin garin na Abuja sannan ta kallesa hankalinsa na wajen tuki tace"Ina zamu..?
Bai kalleta ba yace"In bazaki je ba kada na Takuraki sai mu koma..!
Kallonsa tayi sai taji bazata iya mai gaddama ba yasa kanta na kasa tace"A"a zan bika..
Mirmishi yayi kafin yace"Kinsan dai bazan cutar dake ba ko..?
Ta gyadamai Alamar hakane kai ya jinjina kafin yace"Good. !
Da haka basu kara mgana ba suna dai tafe kawai kowa da abunda yake sakawa aransa ba wani sanin garin Abuja yayi ba saboda shi bai yi Cikakken rayuwarsa anan ba gwarama Gumel da Dutse da Jigawa su zai ce yadan waye acikinta ammh banda nan sauran sai dai Ilimi da karatu su fitar dashi.
Cikin ikon Allah suna cikin tafiya yana Dube dubensa suka samu wani Hotel saman Hanya kai Tsaye nan yayi kwana ya shiga Cikin motar ya barta ya shiga bayan wasu mintina sai gashi ya Dawo ya bude mata kofar mota ta fito ya taimaka mata suka shiga ciki.
Daki mai lamba 206 ya kama musu Amina sai mamakin take yi tana faman kalle kalle tasan ai nan din Hotel ne domin ta karanta ajikin Sambol din kafin su shigo ita sai dai taji hotel a Littafi bata taba zuwa ba sai yau shi ya Bude Dakin yajata suka shiga sannan kuma ya sake rufe kofar ya jata har saman gadon Dake Dakin ya Zaunar da ita Lokaci Daya ya jawota ya Rumgumeta yana Sauke Numfashi.
Ai basai yayi mgana ba yanayin yadda ya fara aika mata sakonsa cikin gaggawa yasa ta Fahimci yana matse da ita ne tun suna zaune har ya jata kan gado bayan ya cire mata Hijabin jikinta Amina kan tayi lamo tana karban sabon karatun ya Danmallam gareta.
Bata dawo hayyacinta ba sai da tafiya da mika sannan ta fahimci karatun sai ta tuna wahalar data sha ranar farko sai ta fara kuka tana kokarin kwatan kanta ammh ina is too late a wajenta Domin alokacin kome zatayi bazai iya kyaleta ba sai dai yana ta binta a Hankali bai bari ya rasa natsuwarsa ba Duka ganin yanayin datake ciki.
Jin yadda jikinta ke rawa yasa ya kamkameta cikin kunnenta ya rada mata"Ki saki jikin ki Amina..Bazan miki da zafi ba..
Amina na Hawaye tace"Don Allah kayi hakuri wlh da zafi..Wayyo.!
Bakinta ya hade da nashi kawai ya saka kai sai dai ya sha mamaki yadda wajen ya koma ya Hade kansa sai da ya sha wahala kamar na farko sannan ya iya shiga Amina taji azaba na Ratsata awanchan ranar komai ya faru kamar a mafarki ne bazata iya tuna yanayin azaban ba ammh sai taji kamar wannan ya fisa zafi Dakewa tayi ta kwace bakinta anasa ta sakarmai kuka fadi take"Wayyo..Wayyo..Ya Danmallam kayi ma girma ka bari da zafi..!
Yana fizgar mganar sama sama yace"Shii..A hankali zan yi..baki ji ba .! Yake fada cikin fitan Hayyaci da Sauti daganan ya kara toshe mata baki da nata ya cigaba da kokarinsa.
Tun Amina na hawaye har ta bari ta koma tana sauke nunfashin azaba ba kadan ba tajiki Saboda Sau daya tasan harkan bayan nan kuma an Dade ba"a Hadu ba..
Danmallam wannan karon sai da ya More sosai ba kamar na farko ba,Sannan ya koma lallashi Amina na sharan kwallah ta juyamai baya tana Tura baki rumgumeta yayi yana bata Hakuri Amina tace cikin shakewar murya"Ina ta cewa wayyo da Zafi..ko ka jini sai ma awani Toshe ma mutum baki ake yi a hanasa kuka.!.
Sai tasamai kuka kara riketa yayi yana Fadin"To yi hakuri ban ji bane..Kuma ai nayi miki a Hankali ko..?
Wani Harara ta juyo ta makamai da yasa yayi Dariya har sai da taji Sautinta ya cusa kansa a wuyanta yana Shafa Cikinta Lokaci Daya yana Fadin"Allah yayi miki albarka Aminene..Nagode sosai Shukran. !
Haka yake ta sakamata albarka wanda albarkar dayake saka mata yasa ta yi Dauriya bata kara nuna Rakinta ba tare sukayi wanka duk kunyar Amina Danmallan bai biye mata ba shi ya taimakamata Tana sunne kai yana Dariya yace"Kina bani mamaki yarinya da tun kina Kwailarki nagama ganin komai..!
In yace haka kunya kamar tayi yaya shi kumyar nata ke basa shawa"a domin Sakina bata san kunya ba to har gwarama Sarood basu san kunya tana kara miki Daraja da soyayya wajen mijinki ba.
Alwala suka Dauro sukayi sallar La"asar atare suka koma saman gado suka kwanta suna Hira duk yawanci Labarin gida suke yi sai jin Dadi take yi yana mata Hiransu hanne ta Saki jikinta suna ta Labari suna Dariya ahaka ya kara shammanta ya kara sai da tafiya tatafi taso ta turje bai bata Dama ba da tana kuka ce mata yayi wai saboda wajen ya saba ne saboda Sakacinsa wajen bai goge ba sosai mamaki take yi haka ya Danmallan Daman yake bata sani ba..?
Zuwa Dare ta galabaita sai da yaga zata Faramai Ihu sannan ya kyaleta suka je sukayi wanka sai da ta shiga ruwan Zafi ta gasa kanta Tausayi ta bashi ganin yadda take tafiya ammh kuma albarka ta shashi har sai da ya fara bata Tsausayi sai ta Daina Raki Saboda bata so yaga kamar da gangan take mai kuka shi kanshi yasan ta gaji kuma tayi kokari dashi shiyasa ya kyaleta ko waje basu kara fita ba nan sukayi sallar Mangarba da isha"i suka yi Jam"i tare.
Oder din abinci yayi musu Amina dai Tea kawai tace zatasha yana kallonta yace"kina da shan zaki ko..?
Batayi mgana ba sai chan tace"Bazamu koma gida bane ya Danmallan..?
Yana gefenta yace"Kina so ki barni ki koma ne..!?
Kallonsa tayi batayi mgana kawai sai ya ji ta ja gemunsa Waigowa yayi yana kallonta cikin wani yanayi yace"Da zafi fa Amina. !
Tana dariya tace"Sha"awa yake bani..!
Kallonta yayi kafin yace"Da gaske .?
Ta dagamai kai Goga mata gemun yayi a wajen hancinta zuwa Kumatunta yana fadin"ai naki ne kiyi yadda kika ga dama dashi..!
Kallonsa tayi kafin ta batarai tace"Ba nawa bane ni kadai..!
Cikin mamaki ya Dago yana kallonta kafin yace"To keda waye..!?
Gani tayi ma ya raina mata wayau kawai sai ta yi mai Fuska ta juya mai baya kallonta yake yi yana auna Shekarun Amina tasan kishi..?
Bai samu zarafin mgana ba aka yi knnoking an kawo abunda yayi Oder Tea ne sai fatan dankali mai ruwa ruwa Tea din kadai Amina tasha yayi yayi taci Faten Dankali taki tace Amai Zatayi sai ta kyaleta.
Misalin Tara na Dare Aliyu ya kirasa a waya lokacin suna kwance da Amina tana kan kirjinsa kamar ma har ta fara barci a hankali ya Dauki Wayar Dake gefensa ganin Aliyu ne yasa ya Daga Aliyu Daga bangaran Gidan Aisha acikin Dakin da aka Saukesa Tunda dai Umar ya tafi da matarsa.
Yana Daga Kiran Aliyu bai jira cewarsa ba yace"ai ka kyauta..Ka daukoni Daga gida kazo nan ka barni a gantale kai kuma ka Dauki matarka kun tafi chan kana jin Dadin ka ni kuma ko Oho ko ka kira kace min ba yau zamu koma ba .!
Umar yace"to sai na Fadamaka damam ba yau zamu koma ba..?
Hankalinka bai baka Haka ba..?
Aliyu na yar Dariya yace"Kuma fa hakane..An dade ba"a hadu ba wajen akwai Danko ko shehi..?
Tsaki Umar yaja ya kashe kiran yasan Halin Iskancin Aliyu in fara bai san ya bari ba.
Suna gama waya da Aliyu Kiran sakina ya shigomai sai ya duba yaga kamar barcin Amina yayi nisa sannan ya Daga wayarta sukayi mgana suna ta mai koken wai suna ta jiransa sun ji shuru sun kira wayarsa bata shiga sai da suka kira Aliyu yace musu sai gobe zasu dawo.
Yace musu eh sun yi dare sai gobe zasu dawo Duk Amina na jinsu har aka bama Sarood ya sauya yare sukayi mgana Daganan sukayi sallama ko kafin ya gama wayar Amina ta mike ta shiga bayi ya bita da kallo sai da ya gama wayar ta fito ko kallonsa batayi ba ta Hade rai sai yasha Jinin jikinsa sai kuma yaji bai kyauta ba meyasa bai fita waje ba..?
Yadda ta Hade rai yasa ko mgana ya kasa mata bata kwanta kusa dashi ba sai tayi mai kwanciyaer kai da kafa yana ganin haka yayi mirmishi aransa yace za"a buga da Amina kenan..
Bai yi fushi shi ya bita ya kamkameta yana mata rada a kunne ta yi kamar bata jisa ba tana Turamai Baki aranta tana fadin yama rainata yana kwance da ita yana waya da Guzumayen matansa.
Bakin Datake turamai ya kama tsotsa daganan sai wasan ya sauya,bai dai mata komai ba ammh dai ta sha Jagwalgwala,sai da ta faramai kuka sannan ya kyaleta suka kwanta sukayi barci da asuba bayan sun idar da salla ya lallabata ya koma ya kara kwasan Danko ta bakin Aliyu sannan sukayi wanka suka koma barci sai goma na Safe suka tashi yayi musu Oder din abun kari Aminaa dai taki cin komai tace sai sun koma gida taci ramarta da Zogalenta Umar kuma wayarsa ya kashe saboda bayaso Aliyu ya Damesa..
Amina taso su koma gida tun Safe bai barta ba sai wajen uku na rana shima ganin bata ci komai bane sannan shima haka ya rabeta ya lallaba ya kara kadan sannan suka sake yin wanka sukayi shirin tafiya.
Kamar jiya shi ya rufe Dakin ya riko hannunta suka fito sai da yakai mota sannan ya koma ya sallamesu ya Dawo suka Dauki hanya.
Basu isa gida ba sai da ya Tsaya wani kanti ya siyan mata kayan Zaki Chaculate kala kala sai wanda ya manta,da sauran kayan kwalama Sai Hudu Saura suka shigo gidan.
Aliyu ya cika fam saura Kiris ya Fashe Usman baya nan sun fita da Aisha zuwa Gidan wani abokinsa Aliyu ne kawai da yakaka agidan suna Falo sai mai Hira suke tana ganin Amina ta fara musu maraba tana Fadin"Megida tafiya kuma jiya ba Sallama..?
Kai ya sosai bai yi mgana ba ya Duka yana gaisheta ta amsa Cikin Fara"a Amina Daki ta nufa bata ko gani Saboda yunwa bata ga sakon Hajiya ba ta fito tana Tambayan yakaka Aliyu da Danmallam basu afalon sun fita waje.
Yakaka tace"To ki tambayi Saude kila Aisha ta kwashe miki..!
[10/19, 6:19 PM] +234 810 431 4972: *TFZB2021*
*Ki biya ki karanta cikin Salama kiyi ma girman Allah in baki biya ba kada ki karanta sannan kuma kada ki yada'ashi..Pay N500 via Jamila Umar gtb 0552179550 ko katin waya ta wannan lambar 09069067488*
Batayi mgana ba sai da taga sun fita Daga anguwan sun dauki Wani shararren Titin garin na Abuja sannan ta kallesa hankalinsa na wajen tuki tace"Ina zamu..?
Bai kalleta ba yace"In bazaki je ba kada na Takuraki sai mu koma..!
Kallonsa tayi sai taji bazata iya mai gaddama ba yasa kanta na kasa tace"A"a zan bika..
Mirmishi yayi kafin yace"Kinsan dai bazan cutar dake ba ko..?
Ta gyadamai Alamar hakane kai ya jinjina kafin yace"Good. !
Da haka basu kara mgana ba suna dai tafe kawai kowa da abunda yake sakawa aransa ba wani sanin garin Abuja yayi ba saboda shi bai yi Cikakken rayuwarsa anan ba gwarama Gumel da Dutse da Jigawa su zai ce yadan waye acikinta ammh banda nan sauran sai dai Ilimi da karatu su fitar dashi.
Cikin ikon Allah suna cikin tafiya yana Dube dubensa suka samu wani Hotel saman Hanya kai Tsaye nan yayi kwana ya shiga Cikin motar ya barta ya shiga bayan wasu mintina sai gashi ya Dawo ya bude mata kofar mota ta fito ya taimaka mata suka shiga ciki.
Daki mai lamba 206 ya kama musu Amina sai mamakin take yi tana faman kalle kalle tasan ai nan din Hotel ne domin ta karanta ajikin Sambol din kafin su shigo ita sai dai taji hotel a Littafi bata taba zuwa ba sai yau shi ya Bude Dakin yajata suka shiga sannan kuma ya sake rufe kofar ya jata har saman gadon Dake Dakin ya Zaunar da ita Lokaci Daya ya jawota ya Rumgumeta yana Sauke Numfashi.
Ai basai yayi mgana ba yanayin yadda ya fara aika mata sakonsa cikin gaggawa yasa ta Fahimci yana matse da ita ne tun suna zaune har ya jata kan gado bayan ya cire mata Hijabin jikinta Amina kan tayi lamo tana karban sabon karatun ya Danmallam gareta.
Bata dawo hayyacinta ba sai da tafiya da mika sannan ta fahimci karatun sai ta tuna wahalar data sha ranar farko sai ta fara kuka tana kokarin kwatan kanta ammh ina is too late a wajenta Domin alokacin kome zatayi bazai iya kyaleta ba sai dai yana ta binta a Hankali bai bari ya rasa natsuwarsa ba Duka ganin yanayin datake ciki.
Jin yadda jikinta ke rawa yasa ya kamkameta cikin kunnenta ya rada mata"Ki saki jikin ki Amina..Bazan miki da zafi ba..
Amina na Hawaye tace"Don Allah kayi hakuri wlh da zafi..Wayyo.!
Bakinta ya hade da nashi kawai ya saka kai sai dai ya sha mamaki yadda wajen ya koma ya Hade kansa sai da ya sha wahala kamar na farko sannan ya iya shiga Amina taji azaba na Ratsata awanchan ranar komai ya faru kamar a mafarki ne bazata iya tuna yanayin azaban ba ammh sai taji kamar wannan ya fisa zafi Dakewa tayi ta kwace bakinta anasa ta sakarmai kuka fadi take"Wayyo..Wayyo..Ya Danmallam kayi ma girma ka bari da zafi..!
Yana fizgar mganar sama sama yace"Shii..A hankali zan yi..baki ji ba .! Yake fada cikin fitan Hayyaci da Sauti daganan ya kara toshe mata baki da nata ya cigaba da kokarinsa.
Tun Amina na hawaye har ta bari ta koma tana sauke nunfashin azaba ba kadan ba tajiki Saboda Sau daya tasan harkan bayan nan kuma an Dade ba"a Hadu ba..
Danmallam wannan karon sai da ya More sosai ba kamar na farko ba,Sannan ya koma lallashi Amina na sharan kwallah ta juyamai baya tana Tura baki rumgumeta yayi yana bata Hakuri Amina tace cikin shakewar murya"Ina ta cewa wayyo da Zafi..ko ka jini sai ma awani Toshe ma mutum baki ake yi a hanasa kuka.!.
Sai tasamai kuka kara riketa yayi yana Fadin"To yi hakuri ban ji bane..Kuma ai nayi miki a Hankali ko..?
Wani Harara ta juyo ta makamai da yasa yayi Dariya har sai da taji Sautinta ya cusa kansa a wuyanta yana Shafa Cikinta Lokaci Daya yana Fadin"Allah yayi miki albarka Aminene..Nagode sosai Shukran. !
Haka yake ta sakamata albarka wanda albarkar dayake saka mata yasa ta yi Dauriya bata kara nuna Rakinta ba tare sukayi wanka duk kunyar Amina Danmallan bai biye mata ba shi ya taimakamata Tana sunne kai yana Dariya yace"Kina bani mamaki yarinya da tun kina Kwailarki nagama ganin komai..!
In yace haka kunya kamar tayi yaya shi kumyar nata ke basa shawa"a domin Sakina bata san kunya ba to har gwarama Sarood basu san kunya tana kara miki Daraja da soyayya wajen mijinki ba.
Alwala suka Dauro sukayi sallar La"asar atare suka koma saman gado suka kwanta suna Hira duk yawanci Labarin gida suke yi sai jin Dadi take yi yana mata Hiransu hanne ta Saki jikinta suna ta Labari suna Dariya ahaka ya kara shammanta ya kara sai da tafiya tatafi taso ta turje bai bata Dama ba da tana kuka ce mata yayi wai saboda wajen ya saba ne saboda Sakacinsa wajen bai goge ba sosai mamaki take yi haka ya Danmallan Daman yake bata sani ba..?
Zuwa Dare ta galabaita sai da yaga zata Faramai Ihu sannan ya kyaleta suka je sukayi wanka sai da ta shiga ruwan Zafi ta gasa kanta Tausayi ta bashi ganin yadda take tafiya ammh kuma albarka ta shashi har sai da ya fara bata Tsausayi sai ta Daina Raki Saboda bata so yaga kamar da gangan take mai kuka shi kanshi yasan ta gaji kuma tayi kokari dashi shiyasa ya kyaleta ko waje basu kara fita ba nan sukayi sallar Mangarba da isha"i suka yi Jam"i tare.
Oder din abinci yayi musu Amina dai Tea kawai tace zatasha yana kallonta yace"kina da shan zaki ko..?
Batayi mgana ba sai chan tace"Bazamu koma gida bane ya Danmallan..?
Yana gefenta yace"Kina so ki barni ki koma ne..!?
Kallonsa tayi batayi mgana kawai sai ya ji ta ja gemunsa Waigowa yayi yana kallonta cikin wani yanayi yace"Da zafi fa Amina. !
Tana dariya tace"Sha"awa yake bani..!
Kallonta yayi kafin yace"Da gaske .?
Ta dagamai kai Goga mata gemun yayi a wajen hancinta zuwa Kumatunta yana fadin"ai naki ne kiyi yadda kika ga dama dashi..!
Kallonsa tayi kafin ta batarai tace"Ba nawa bane ni kadai..!
Cikin mamaki ya Dago yana kallonta kafin yace"To keda waye..!?
Gani tayi ma ya raina mata wayau kawai sai ta yi mai Fuska ta juya mai baya kallonta yake yi yana auna Shekarun Amina tasan kishi..?
Bai samu zarafin mgana ba aka yi knnoking an kawo abunda yayi Oder Tea ne sai fatan dankali mai ruwa ruwa Tea din kadai Amina tasha yayi yayi taci Faten Dankali taki tace Amai Zatayi sai ta kyaleta.
Misalin Tara na Dare Aliyu ya kirasa a waya lokacin suna kwance da Amina tana kan kirjinsa kamar ma har ta fara barci a hankali ya Dauki Wayar Dake gefensa ganin Aliyu ne yasa ya Daga Aliyu Daga bangaran Gidan Aisha acikin Dakin da aka Saukesa Tunda dai Umar ya tafi da matarsa.
Yana Daga Kiran Aliyu bai jira cewarsa ba yace"ai ka kyauta..Ka daukoni Daga gida kazo nan ka barni a gantale kai kuma ka Dauki matarka kun tafi chan kana jin Dadin ka ni kuma ko Oho ko ka kira kace min ba yau zamu koma ba .!
Umar yace"to sai na Fadamaka damam ba yau zamu koma ba..?
Hankalinka bai baka Haka ba..?
Aliyu na yar Dariya yace"Kuma fa hakane..An dade ba"a hadu ba wajen akwai Danko ko shehi..?
Tsaki Umar yaja ya kashe kiran yasan Halin Iskancin Aliyu in fara bai san ya bari ba.
Suna gama waya da Aliyu Kiran sakina ya shigomai sai ya duba yaga kamar barcin Amina yayi nisa sannan ya Daga wayarta sukayi mgana suna ta mai koken wai suna ta jiransa sun ji shuru sun kira wayarsa bata shiga sai da suka kira Aliyu yace musu sai gobe zasu dawo.
Yace musu eh sun yi dare sai gobe zasu dawo Duk Amina na jinsu har aka bama Sarood ya sauya yare sukayi mgana Daganan sukayi sallama ko kafin ya gama wayar Amina ta mike ta shiga bayi ya bita da kallo sai da ya gama wayar ta fito ko kallonsa batayi ba ta Hade rai sai yasha Jinin jikinsa sai kuma yaji bai kyauta ba meyasa bai fita waje ba..?
Yadda ta Hade rai yasa ko mgana ya kasa mata bata kwanta kusa dashi ba sai tayi mai kwanciyaer kai da kafa yana ganin haka yayi mirmishi aransa yace za"a buga da Amina kenan..
Bai yi fushi shi ya bita ya kamkameta yana mata rada a kunne ta yi kamar bata jisa ba tana Turamai Baki aranta tana fadin yama rainata yana kwance da ita yana waya da Guzumayen matansa.
Bakin Datake turamai ya kama tsotsa daganan sai wasan ya sauya,bai dai mata komai ba ammh dai ta sha Jagwalgwala,sai da ta faramai kuka sannan ya kyaleta suka kwanta sukayi barci da asuba bayan sun idar da salla ya lallabata ya koma ya kara kwasan Danko ta bakin Aliyu sannan sukayi wanka suka koma barci sai goma na Safe suka tashi yayi musu Oder din abun kari Aminaa dai taki cin komai tace sai sun koma gida taci ramarta da Zogalenta Umar kuma wayarsa ya kashe saboda bayaso Aliyu ya Damesa..
Amina taso su koma gida tun Safe bai barta ba sai wajen uku na rana shima ganin bata ci komai bane sannan shima haka ya rabeta ya lallaba ya kara kadan sannan suka sake yin wanka sukayi shirin tafiya.
Kamar jiya shi ya rufe Dakin ya riko hannunta suka fito sai da yakai mota sannan ya koma ya sallamesu ya Dawo suka Dauki hanya.
Basu isa gida ba sai da ya Tsaya wani kanti ya siyan mata kayan Zaki Chaculate kala kala sai wanda ya manta,da sauran kayan kwalama Sai Hudu Saura suka shigo gidan.
Aliyu ya cika fam saura Kiris ya Fashe Usman baya nan sun fita da Aisha zuwa Gidan wani abokinsa Aliyu ne kawai da yakaka agidan suna Falo sai mai Hira suke tana ganin Amina ta fara musu maraba tana Fadin"Megida tafiya kuma jiya ba Sallama..?
Kai ya sosai bai yi mgana ba ya Duka yana gaisheta ta amsa Cikin Fara"a Amina Daki ta nufa bata ko gani Saboda yunwa bata ga sakon Hajiya ba ta fito tana Tambayan yakaka Aliyu da Danmallam basu afalon sun fita waje.
Yakaka tace"To ki tambayi Saude kila Aisha ta kwashe miki..!