Sashe 10
Ta Fita Zakka Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Amina ta gaji da kuka ta daina domin ta tabbatar ma kanta ita inda kaddaranta ta kawota kenan bata da wani tsumi ballatana Dubara kukan tayi shi har ta gaji ta hakura cikin kwana Biyun nan duk ta rame tayi Firgai Firgai ba walwala bata da sakewa sai zama waje daya da zaman kunci tundaga ranar bata kara saka Ya danmallam a idonta ba itama taji dadin haka sannan In yana gidan ta lura Sakina zata kawo mata abinci sau uku arana in kuma ranar baya gida to sai dai ta sha yunwarta sai dare bamai lekota ita kuma bazata iya fitowa ba har alokacin akwai sauran tashin hankali da kuma kokuwa da abunda ya sameta sannan uwa uba kuma rashin Sabo da inda take zaunen.
Amina bata wanka rabonta da wanka Tun ranar da Umar ya Tursasata tayi bata kara ganin ruwa ba sallah ce da ta zame mata dole take yinta sai abinci in Sakina taga dama ta bata wannan kam tana ci domin ta tabbatar ma kanta in ma bata ci ba sai dai ta Mutu daga sakinar har mijin nata ba wanda ya damu da ita acikin gidan sai filet din sun taru take fita dashi kitchen bata bari su hadu da Sakina domin har yanzu bata shiryama wannan rigimar datake janta dashi ba.
Ruwa kuwa bata matsama kanta ba na Tiolet take tara ta sha abunta Daki ba Shara ba komai Amina ita dai ta Wuni aciki ta kwana aciki ne kadai aikinta in kewar su hanne ya isheta taji kamar ta gudu gida sannan tana kewar makaranta abaya ranta baci yake yi in Monday ta zagayo ko Asabar sai gashi yanzu ido rufe take kewar makaranta tana ji dama ace tana da wannan damar da kewa bata isheta ba taji tana son zuwa makarantar ba Dama baba mallam bata kara ganinsa ba ballatana Hajiya kai wani Daga chan gidan ba wanda tagani balle taji ita ya makomar karatunta tunda yazo nan ya sar da ita bai damu data rayu ko karta rayu ba Allah sarki rayuwa tasan su hanne suna cigaba da zuwa makarantarsu tasan kuma yan ajinsu suna ta tambayanta kila sun fada musu an mata aure har an kawota gidan wannan mara Imanin.
Abunda bata sani ba shi Danmallan mantawa ma yake da ita agidan Shiryen Shiryen Tafiyarsa kadai yake yi Sakina sai da ta ga tafiyarsa tasa ta taso sannan Hankalin ta ya tashi Ana saura kwana Biyu Jirgin su ya tashi Ranar ya dawo da Daddare taji suna mgana da Aliyu ta waya yana Fadamai zai Dauki kimanin wata bakwai Cikin na takwas kafin ya Dawo.
Hankalin Sakina ya tashi duk da sun yi mgana da Anty ta Fadamata ta kwantar da hankalinta mallam ya tabbatar mata da cewa ko Umar ya tafi Bazai iya sukuni ba sai ya Dawo ya Tafi da ita saboda in ya barta anan ai anyi ba"ayi ba kenan Ga zamanta da wannan kazamar yarinya ga kuma rshin miji a kusa ta ina zata samu Cikin in baya nan bayan duka kokarinsu kenan yau ta ganta ta samu juna ya Tsaya mata ba ya bare kamar yadda yayi mata har sau uku ba.
Kafin ya gama waya ta Durkushe gabansa tana ruwan hawaye kallo Daya yayi mata yasa kwanan zencen sai ya shareta,Shifa gabadaya sha"anin mata ya fara fita kansa yau sai da ya yi ma Sarood fada soaai bisa yadda ta Kirasa tana kuka tana mai korafin ya tafi ya manta da ita tunda yana da mata har Biyu anan to ta gaji in bai dawo ba zata Biyosa bai hanata ba yace tazo ammh ta sani nan zata zauna itama bai kuma fadamata ga shi dawowa ba ya riga ya gama Shakan takaicin su gabadayansu ba Sakinar ba,Ba sarood din ba dukkansu ba kwanwar lasa bane,A baya sai yake ganin Sarood mai Hakuri ashe itama kyallece haka kawai ya fadamata ya Datse kiran yayi Rantsuwan in har tazo wlh sai dai ta Dauwama a Nageria ita da Madina sai da ziyara ai shima ba kasarsa bane cin arziki yake yi shi yanzu Damuwarsa daya yadda Hajiya ta Dage sai ya nema ma Amina muhallin Zama a Madina Tsakani ga Allah zai Takura baisan ta ina ma zai Fara ba kuma yadda Hajiya ta kafe din nan ko mallam bazai iya Tankwasata ba shima baya so ya fara Saba Umarninta tunda bata taba katsalanta kan sha"aninsa da matansa ba wannan ma Saboda yar gold ce.
Sakina ganin yaki bi ta kanta yasa ta fara jan Hanci tana fadin"Yanzu Habibi haka zaka tafi ka barni sai bayan wata bakwai ka dawo..?
Kana ganin ko ta bangaran addini kayi Daidai kenan..?
Suna Cikin Bedroom dinsa ne yana zaune gefen gadonsa tana sanan Cafet yayi mata kallon sama da kasa kafin ya Dauke kai Sakina ta riga ta tabbatar ma kanta bazai taba Sauya Ra"ayinsa ba.
Shiyasa ta mike tana fadin"Shikenan kasan dai ni macece kuma in da Hakki a kanka..In sha"awata tatashi Watarana har na cutu kai da Allah Umar..!
Ta karishe fada tana jan majinan kuka,har ta fice yana kallonta kafin yaja karamin tsaki bata san shi bane sai yanzu zata san shi ko ajikinsa komawa yayi ya kwanta yana jinsa kamar akan kaya ya kosa ya Bude ido ya gansa a madina matsalan Sarood karamace tsakaninsu ne ya lura in bata ganin Sakina tafi Hankali da natsuwa da kuma Hakuri ammh in dai tana Ganin Sakina akusa da ita tafi korafi da kananun mganganu.
Sakina na fita Dakinta ta koma tana Shesahekan kuka ta daga waya ta Kira Anty wacce ke shashen baba mallam alokacin sun gama cin abinci kenan dukkansu yaransun fita sai su dake falon gabadayansu har da Hajiya Babba suna hira kan yadda Zaman lafiya da rashin Tsaro ya yawaita hirar Tsakanin Mallam ne da Hajiya Babba sai Haj.Uwani Haj.Nasara na gefe tana saka baki jefi jefi,Anty Amarya ne keda Mallam aranar shiyasa tana gefe tana kallonsu bata saka baki daman tana da yawan ware kanta acikinsu
Wayarta na Hannunta sanda kiran Sakina ya shigo sai taki Dauka sai da taga Kiran yaki ya kare ne sannan ta tashi ta fita ba wanda ma ya lura da ita sai Hj.uwani da take ta sakin munafukin Murmishi Domin duk wani Motsin Marliya ai a tafin Hannunta take duk ta gama kokarin nata sai ya tashi a banza..
Sai da ta isa shashenta sannan ta Daga kiran Sakina Dayaki karewa Cikin Fada tace"Miye haka sakina..?
Kina kirana da wannan daran in Kika bada Kofa aka ganemu fa..?
Kuma mijinki na gida in ya fara Zargina fa..?
Ke meyasa baki da Hakuri ne..?
Sakina cikin kuka tace"To Anty yau fa naji yana fada in ya saka kafa ya tafi sai bayan wata takwas fa zai dawo..!
Anty Amarya tayi Tsaki kafin tace"To shi ne me..?
Sakina tayi kasa da Murya kafin tace"Anty kin manta ne..?in yana chan a ina zai ganni har auratayyah ya shiga Tsakaninmu na samu Cikin da muke Fata..?
Sai alokacin Anty Amarya ta Dawo Cikin Hayyacinta cikin Tashin Hankali ta Dafe kanta kafin tace"Kin gane duk nasan da wannan..Na fada miki mallam yace ko ya tafin zai dawo ya tafi dake Sakina ki daina Damuwa..!
Sakina tace"Nidai Anty mu tafi Taren hankalina zai fi kwanciya..!.Anty tace"To sai dai in Tuntuba ta bangaran Mallam,Ammh ta bangaran Umar kina ganin abunda yace min bazai saurareni ba in na matsa ma sai ya fara Zarginmu..!
Ki bari yau ni ke da Turakan mallan in wadanchan matan nasa sun watse zan mai mgana naji..!
Sakina tace"Yauwa Anty nagode don Allah kimai mgana don Allah..!
Anty Amarya tace"Naji zan mai mgana nace..Ki kuma ki daina Damuwa ki kuma rika hakuri kada wannan zalaman naki ya bata mana aiki..!
Da toh sakina ta amsa daganan sukayi sallama Anty Amarya tayi Tsaki afili ta Furta"Sakina tana da matsala wlh..!
Daganan Toilet ta fada domin ta sake Sabon wanka so take ta ruda mallam da nata salon yadda bazai mata gardama ba.
Amina bata wanka rabonta da wanka Tun ranar da Umar ya Tursasata tayi bata kara ganin ruwa ba sallah ce da ta zame mata dole take yinta sai abinci in Sakina taga dama ta bata wannan kam tana ci domin ta tabbatar ma kanta in ma bata ci ba sai dai ta Mutu daga sakinar har mijin nata ba wanda ya damu da ita acikin gidan sai filet din sun taru take fita dashi kitchen bata bari su hadu da Sakina domin har yanzu bata shiryama wannan rigimar datake janta dashi ba.
Ruwa kuwa bata matsama kanta ba na Tiolet take tara ta sha abunta Daki ba Shara ba komai Amina ita dai ta Wuni aciki ta kwana aciki ne kadai aikinta in kewar su hanne ya isheta taji kamar ta gudu gida sannan tana kewar makaranta abaya ranta baci yake yi in Monday ta zagayo ko Asabar sai gashi yanzu ido rufe take kewar makaranta tana ji dama ace tana da wannan damar da kewa bata isheta ba taji tana son zuwa makarantar ba Dama baba mallam bata kara ganinsa ba ballatana Hajiya kai wani Daga chan gidan ba wanda tagani balle taji ita ya makomar karatunta tunda yazo nan ya sar da ita bai damu data rayu ko karta rayu ba Allah sarki rayuwa tasan su hanne suna cigaba da zuwa makarantarsu tasan kuma yan ajinsu suna ta tambayanta kila sun fada musu an mata aure har an kawota gidan wannan mara Imanin.
Abunda bata sani ba shi Danmallan mantawa ma yake da ita agidan Shiryen Shiryen Tafiyarsa kadai yake yi Sakina sai da ta ga tafiyarsa tasa ta taso sannan Hankalin ta ya tashi Ana saura kwana Biyu Jirgin su ya tashi Ranar ya dawo da Daddare taji suna mgana da Aliyu ta waya yana Fadamai zai Dauki kimanin wata bakwai Cikin na takwas kafin ya Dawo.
Hankalin Sakina ya tashi duk da sun yi mgana da Anty ta Fadamata ta kwantar da hankalinta mallam ya tabbatar mata da cewa ko Umar ya tafi Bazai iya sukuni ba sai ya Dawo ya Tafi da ita saboda in ya barta anan ai anyi ba"ayi ba kenan Ga zamanta da wannan kazamar yarinya ga kuma rshin miji a kusa ta ina zata samu Cikin in baya nan bayan duka kokarinsu kenan yau ta ganta ta samu juna ya Tsaya mata ba ya bare kamar yadda yayi mata har sau uku ba.
Kafin ya gama waya ta Durkushe gabansa tana ruwan hawaye kallo Daya yayi mata yasa kwanan zencen sai ya shareta,Shifa gabadaya sha"anin mata ya fara fita kansa yau sai da ya yi ma Sarood fada soaai bisa yadda ta Kirasa tana kuka tana mai korafin ya tafi ya manta da ita tunda yana da mata har Biyu anan to ta gaji in bai dawo ba zata Biyosa bai hanata ba yace tazo ammh ta sani nan zata zauna itama bai kuma fadamata ga shi dawowa ba ya riga ya gama Shakan takaicin su gabadayansu ba Sakinar ba,Ba sarood din ba dukkansu ba kwanwar lasa bane,A baya sai yake ganin Sarood mai Hakuri ashe itama kyallece haka kawai ya fadamata ya Datse kiran yayi Rantsuwan in har tazo wlh sai dai ta Dauwama a Nageria ita da Madina sai da ziyara ai shima ba kasarsa bane cin arziki yake yi shi yanzu Damuwarsa daya yadda Hajiya ta Dage sai ya nema ma Amina muhallin Zama a Madina Tsakani ga Allah zai Takura baisan ta ina ma zai Fara ba kuma yadda Hajiya ta kafe din nan ko mallam bazai iya Tankwasata ba shima baya so ya fara Saba Umarninta tunda bata taba katsalanta kan sha"aninsa da matansa ba wannan ma Saboda yar gold ce.
Sakina ganin yaki bi ta kanta yasa ta fara jan Hanci tana fadin"Yanzu Habibi haka zaka tafi ka barni sai bayan wata bakwai ka dawo..?
Kana ganin ko ta bangaran addini kayi Daidai kenan..?
Suna Cikin Bedroom dinsa ne yana zaune gefen gadonsa tana sanan Cafet yayi mata kallon sama da kasa kafin ya Dauke kai Sakina ta riga ta tabbatar ma kanta bazai taba Sauya Ra"ayinsa ba.
Shiyasa ta mike tana fadin"Shikenan kasan dai ni macece kuma in da Hakki a kanka..In sha"awata tatashi Watarana har na cutu kai da Allah Umar..!
Ta karishe fada tana jan majinan kuka,har ta fice yana kallonta kafin yaja karamin tsaki bata san shi bane sai yanzu zata san shi ko ajikinsa komawa yayi ya kwanta yana jinsa kamar akan kaya ya kosa ya Bude ido ya gansa a madina matsalan Sarood karamace tsakaninsu ne ya lura in bata ganin Sakina tafi Hankali da natsuwa da kuma Hakuri ammh in dai tana Ganin Sakina akusa da ita tafi korafi da kananun mganganu.
Sakina na fita Dakinta ta koma tana Shesahekan kuka ta daga waya ta Kira Anty wacce ke shashen baba mallam alokacin sun gama cin abinci kenan dukkansu yaransun fita sai su dake falon gabadayansu har da Hajiya Babba suna hira kan yadda Zaman lafiya da rashin Tsaro ya yawaita hirar Tsakanin Mallam ne da Hajiya Babba sai Haj.Uwani Haj.Nasara na gefe tana saka baki jefi jefi,Anty Amarya ne keda Mallam aranar shiyasa tana gefe tana kallonsu bata saka baki daman tana da yawan ware kanta acikinsu
Wayarta na Hannunta sanda kiran Sakina ya shigo sai taki Dauka sai da taga Kiran yaki ya kare ne sannan ta tashi ta fita ba wanda ma ya lura da ita sai Hj.uwani da take ta sakin munafukin Murmishi Domin duk wani Motsin Marliya ai a tafin Hannunta take duk ta gama kokarin nata sai ya tashi a banza..
Sai da ta isa shashenta sannan ta Daga kiran Sakina Dayaki karewa Cikin Fada tace"Miye haka sakina..?
Kina kirana da wannan daran in Kika bada Kofa aka ganemu fa..?
Kuma mijinki na gida in ya fara Zargina fa..?
Ke meyasa baki da Hakuri ne..?
Sakina cikin kuka tace"To Anty yau fa naji yana fada in ya saka kafa ya tafi sai bayan wata takwas fa zai dawo..!
Anty Amarya tayi Tsaki kafin tace"To shi ne me..?
Sakina tayi kasa da Murya kafin tace"Anty kin manta ne..?in yana chan a ina zai ganni har auratayyah ya shiga Tsakaninmu na samu Cikin da muke Fata..?
Sai alokacin Anty Amarya ta Dawo Cikin Hayyacinta cikin Tashin Hankali ta Dafe kanta kafin tace"Kin gane duk nasan da wannan..Na fada miki mallam yace ko ya tafin zai dawo ya tafi dake Sakina ki daina Damuwa..!
Sakina tace"Nidai Anty mu tafi Taren hankalina zai fi kwanciya..!.Anty tace"To sai dai in Tuntuba ta bangaran Mallam,Ammh ta bangaran Umar kina ganin abunda yace min bazai saurareni ba in na matsa ma sai ya fara Zarginmu..!
Ki bari yau ni ke da Turakan mallan in wadanchan matan nasa sun watse zan mai mgana naji..!
Sakina tace"Yauwa Anty nagode don Allah kimai mgana don Allah..!
Anty Amarya tace"Naji zan mai mgana nace..Ki kuma ki daina Damuwa ki kuma rika hakuri kada wannan zalaman naki ya bata mana aiki..!
Da toh sakina ta amsa daganan sukayi sallama Anty Amarya tayi Tsaki afili ta Furta"Sakina tana da matsala wlh..!
Daganan Toilet ta fada domin ta sake Sabon wanka so take ta ruda mallam da nata salon yadda bazai mata gardama ba.