Sashe 9
Rumana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kwance take tai dai-dai saman lafiyayyen gadonta tana chating da manyan mata irinta,Karamar wayarta dake gefe tafara ring kamar bazata daukaba saikuma takai hannu ta dauka, Da sauri ta amsa ganin me kiran.
"Malam barka da dare ya aiki?
" Da katuwar muryarshi ta mushrikan ALLAH ya amsa da lafiya hajiya saratu ammadai akwai matsala danhaka kome kikeyi kishigo gobe.
Jikinta har rawa yake,Matsala kace malam?
"Kwaraima da gaske kedai kiyi kokari kizo domin asami mafita kamin komai ya cabe.
" To shikenan malam zanshigo goben kome kenan zan kiraka.
Washe gari.
Cikin ikon Allah saina tashi cikin walwala domin zullumin danake fama dashi Sam bantashi dashiba.
Beyi fitsariba haka beyi bayan gidaba hankalina kwance nai sallar asuba sannan natasheshi,Wani mugun mari ya sakarmin Dana matsa saiya tashi Ashe barcin be isheshiba,Ina kuka ina mai Alwala domin na rantse saidai ya kasheni domin babu wata cuta dake damunshi sai miyagun aljanu dake wahal dashi.
Ba maganar sallah domin ana gama alwalar yasako fitsarinshi kuma atsaye.
Tunanin idan yayo bayangida ya zanyi nasashi zaunar dashi akan masan,Na juyamishi baya.
Koda zan juye yana leken kashin da yayi,Wani dadi naji lokacinda na fahimci yayi kashin.
Banji komaiba wajan yimai tsarki saidai gabanshine ban iya tabawa Dan wallahi tsoroma nakeji kosai daya ban yadda idona ya kalli wajan ba.
Sai misalin goma saura saiga Abba yashigo,Cikin kunya na gaidashi yayinda ya amsa cike da farincikin ganinmu Sabida lokacin nagamaba haidar abinci kenan yanata kokarin kama jelar gashina.
Bansan ya akai yaga shatin hannun haidar din afuskataba saidai naji yana subhanillahi bugunki yayi?
"Kauda fuskata nai batare danayi maganaba Sabida ya Riga yagani balle ince a'a.
Kiyi hakuri insha Allah zakiji dadi nan gaba komai lokacine,Nidai fatana kidage damai amfani da magungunan mukuma munata addu'a komai zaizama tarihi insha Allah.
" Cikin girmamawa nace ai inagama aljanune Abba domin jiya da dare danafara karatu bakaga abinda yaitayiba kamin yai barci.
Baki bude yace"ahaf ni kaina nafara zargin haka wallahi Sabida wani lokacin saikiganshi kamar me hankali amma idan abun ya motsa saikace tsohon mahaukaci,Allah yaimiki albarka ammadai kidingayin nesa kadda ya makeki babu kowa kusa,Nizan wuce nema idan kina bukatar wani Abu saiki gayamin.
Hajiya gaskiya aikinnan inaga zaibada matsala.
"Kuma muskutawa tayi kamar zataimai sujjada tsabar biyayya,A'a malam kadda kace haka nidai fatana haidar ya dawwama cikin lalurarnan har zuwa lokacinda zaibar duniya konawane zanbada Amma banso inji ana kiran matsalar nan malam.
" To gaskiya bazan bouemikiba kamar yadda nacemiki bake kadaibace meyin aiki akan wannan yaro to hakanne domin aljanin dakikasa na turamishi Wanda zandinga tsikarinshi yana zabura to jiya yadawomin nan yana kuka wai dakyar yasha Sabida masifar daya shiga cikin dakin shi yaron.
"Da mamaki tace malam banganeba?
" yauwa to gaskiya yace bazai komaba Sabida akwai wadda zata koneshi cikin dakin yanzu ba kamar daba Sabida besan ta inda zaikuma shigarshiba Dan babu inda bata shafeshi da addu'a,Danhaka saidai acanza wata mafitar duk da cewa bafa warkewa yayiba domin suma sauran sunacan suna kuma shiri kamar yadda kema kike niyyar wani shirin.
"To nidai malam nabaka wuka da nama kome ka yanke daidaine agayamin abun sadaka kawai,Hajiya saude kenan mugu beda kama.
Kauyen dogon dutse." Uhumm malam duk naji abinda kace shine nace to kodai kasheya za ayi kawai kowa ya huta?
"Hahhhhahhaha hajiya saratu kenan wannan yaro ya debo shekaru da yawa danhaka babu me kasheshi sai lokacinshi yayi kima daina wannan maganar.
" Idanunta ta runtse kamin tace to malam acanza mishi wasu wa inda zasuje su haukatashi kaba daya mana.
Zane zanenshi yayi kamin yace ansami mafita hajiya kawo sadaka.
Jakarta ta zage ta kwaso kudi me yawan gaske kamar batasan ciwonsuba.
Kullin magani biyu ya mikomata,Wannan wanka tsakiyar gida babu sutura sannan kadda ki yadda kiyi magana kuma kadda kibari kowa ya ganki,Wannan kuma kisan yanda zakiyi kisamusu a abinci dashi da matar tashi,Zakiga sakamako.
[4/2, 11:15 AM] Re@l💍 K@usy🌹: Rumana 14
Tun inajin sukur
-sukur dinshi harnafarajin saukar numfashinya,Ajiyar zuciya na sauke me karfi kamin ince Alhamdulillahi yasami barci.
Dakyar nasamu na janyeshi daga jikina sannan natashi na wanke jikina,Idona nakan kyakykyawan fuskanshi idanunshi duk sunyi lema da alama kuka da hawaye yayi kamin yasami barcin.
Barcin danayi kusan raba da rabi nayi domin mafarkin da nayi nayau yafi na kullun muni,Watakil hakan Nada nasaba da zuwan da zanyi gida gobe.
Da kaina naimishi wankan tsarki da asuba sannan na dauramishi alwala kallona yake kamar idanunshi zasu fado Wanda hakan yakuma dauremin kai sosai,Nifa wani lokacin Saina dinga tunanin kamar yafara jin sauki.
Karfe Tara da rabi na safe harun yaimin sallama lokacin tea nakeba haidar sai bata jikinshi yakeyi.
Cikin farinciki ya k'araso"Amaryarmu ya kk ya kwanan oga?
Alhamdulillahi ya harun yasu umma?
"Lafiya lau. Abba yace kin shirya zamu wuce ko?
"Eh na shirya ya haidar na tsaya gyarawa dayake jiya yai zazzabi shikenan tunsafe da fitina yatashi ji hannuna wani cizo da yaimin har yanzu ciwo wajan yakeyi.
" Subhanillahi wayyo sannu yo me kikaimishi haka?
Sadda kaina nayi k'asa alamun kunya domin kin yadda nayi ya sakamin hannu cikin riga Sabida azabar zafin da kirjina keyi shinefa yaji haushi yaimin wani mugun cizo.
Ganin bance komaiba yasashi cewa"to bari mujira abban yace zai fita dashi yau kamin muje mu dawo Sabida beson zaman kadaici ya dameshi.
"Mikewa nayi tare da cewa bari ingama shirya kayanda zanje dasu aini shanake da wuri zamutai ma.
Bina haidar yayi zugui zugui ko kallon harun dake kiranshi beyiba.
" dariya yafara kamin yace lallai mutumina jiki yafara kyau wato yanzu kasan me kula dakai ko? Aiko yau Abba zaisha rikici Dan kilama sai gobe.
Goma da wani abu Abba yazo hadda kayan tsaraba ya shirgomin wa inda zankai gida tunda wannan shine zuwana na farko.
Aiko godiya naitayi hadda hawayena Sabida tsabar farinciki.
Dakyar yasamu ya janye haidar domin dama ya tsara zai kaishi gun memaganinshi yaganshi yau tunda dama so daya yataba ganinshi zaidaiyi kokarin ganin ya daukemishi hankali kamin mudawo din.
Munyi nisa da gari sosai Sabida uban gudun da yake shararawa hirar haidar yakemin kala kala wani inyi dariya wani inyi murmushi wani kuma da auna labarin da halin dayake ciki yanzu sai inji kwalla tacikamin ido.
Bakori muka tsaya saida ya tsaya wajen gari na warema inna tsarabarta sannan muka k'arasa sabida nasan halinta na hadama duk da dai ana nan ana shirin tafiya makka domin kwana kin bewuce watanni ukuba yanzu da wasu yan kwanaki.
Ihun murna taitayi sabida farinciki rasa inda zata sakani tayi sabida jin dadi bunu bunu ta shafi fuskata"ah lallai hankalinki kwance yake rumana kinga yanda kika koma kuwa?
Nidai saidai inyi murmushi kawai sabida harwata kunyarta nakeji.
Sai la'asar sannan na shirgamata karya akan cewa zanje maska indubo kakana na wajan uwa tunda yasha ciwo kuma yau zamu koma katsina sabida megidana gobe zai dawo da azahar.
Bakin inna har keya take ah lallai gara ku hanzarta Allah yayi albarka kya gaisheshi ai ina nan dai inasa idona akan hanya daya dawo ki kawoshi yaga dangi kinji ko?
"To inna insha Allah.
Tsarabarta nabata me yawa tare da bata ta dije nasandai zataba baba tunda suna tare sannan mukaimata sallama bayan ta hadani da kayan gyara musamman dataji nace gobe zai dawo.
Har muka isa maska harun beyi shiru ba yanamin hira sabida shidai da alama tausayina yakeji sosai.
Tsayawa fadin murnar da kakannina sukai bata lokacine domin sosai sukaita nan nan dani,Hakama harun saidai ko jimawa bamuyiba akayi sallar magriba lokacin na k'arasa gidan kakannina na wajan uwa.
Malam liman naso infara gani amma dayake yanayima magidanta karatu tsakanin magriba da isha'i dole na hakura lokacin tsarabata tagama zuwa ko ina.
Sai wajan Tara na dare sannan nasami halin ganawa da malam liman domin anan akayima harun masauki ma.
Yaji dadin ganina sosai saidai tunkamin yace wani Abu na sakamishi kuka domin ina tunanin duk duniya babu tsohon da yakejin matsanancin tausayina kamarshi domin damacan yafi kulawa dani akan kakannina na wajan uba.
Rungumeni yayi ajikinshi kamin yace" Rumana kiyi shiru kadda ki tayarmin da hankali kindaisan ba cikakkar lafiyace daniba gayamin menene ko akwai matsala ne?
"Kuma shigewa nai jikinshi kamin inbashi labarin duk halin da haidar yake ciki tare da Wanda nake niyyar shiga yanzu.
Bakinshi ahangame yacika dajin tsoron Allah kamin yai karfin halin cewa iko sai lillahi Ashe hakan abun yake?
To ki kwantar da hankalinki insha Allah komai yazo karshe zanyi bincike me zurfi da izinin Allah ayau da darennan duk abinda ALLAH ya gwadamin idan yaso sai musan ta inda zamu kamo bakin zaren ai kinyi wauta Ummu da tuni kin kawomin labarinnan,Amma ba komai ko yanzu dinma babu abinda zai gagara insha Allah,Yanzu kije ki kwanta kome kenan zan ganki da safe kamin lokacin tafiyarku,Amma kinaganin babu matsala dazaki kwana nan kindaisan halin iya da mita ko?
Cikin shagwaba nace nidai nan nakeso kyaleta taita mitar ta aidama ita babu me iyamata.
Cikin kwanciyar hankali nai kwanciyata sai fatan inwayi gari lafiya.
Saidai me wani tunanin ya haidar ne yaimin kiki kaka acikin zuciya musamman yanda yake yanzu nasan Abba nacan yana fama,Duk da dai munyi waya da abban dazu yacemin babu matsala nasan kila yadai fadane kawai.
Safiya ta gari.
[4/2, 11:15 AM] Re@l💍 K@usy🌹: 💞💞💞 *RUMANA* 💞💞💞
Na
*MAMAN KHADY*🙇🏻♀
(Mk)
*HASKE WRITER'S ASSOCIATION*💡
(Home of expert and perfect writer's)
Page 7
A can bangaren alhaji Yusuf muea ya tada wani lafiyayyan gini abimka ga masu naira, Sosai ya tsauna dukiya a wajen, abinda ya kuma tashin hankalin matan gidan musamman da suka ga ya fita hanyarsu shi dai abinda ke gaban shi kawai yake yi.
Falo ne d'an madaidaici wanda aka k'awatashi da wasu manyan kujeru masu matukar ban sha'awa sune wad'anda sukaiwa falon kawanya, Sannan sai k'ofar kicin daga gefe sai kofar store ajere sannan ta toilet daga gefe.
Sai kofofin bedroom da akai har guda hudu kuma kowan ne d'aki akwai gurin ajiye kaya da gado da madubi da sauran abun bukata na bedroom, an akawata wajen da wasu manyan labulaye masu shegen kyau kai dolema idan ka tsinci kanka a wajan kaji ka cikin nishad'i da son kasancewa a wajan.
"Malam barka da dare ya aiki?
" Da katuwar muryarshi ta mushrikan ALLAH ya amsa da lafiya hajiya saratu ammadai akwai matsala danhaka kome kikeyi kishigo gobe.
Jikinta har rawa yake,Matsala kace malam?
"Kwaraima da gaske kedai kiyi kokari kizo domin asami mafita kamin komai ya cabe.
" To shikenan malam zanshigo goben kome kenan zan kiraka.
Washe gari.
Cikin ikon Allah saina tashi cikin walwala domin zullumin danake fama dashi Sam bantashi dashiba.
Beyi fitsariba haka beyi bayan gidaba hankalina kwance nai sallar asuba sannan natasheshi,Wani mugun mari ya sakarmin Dana matsa saiya tashi Ashe barcin be isheshiba,Ina kuka ina mai Alwala domin na rantse saidai ya kasheni domin babu wata cuta dake damunshi sai miyagun aljanu dake wahal dashi.
Ba maganar sallah domin ana gama alwalar yasako fitsarinshi kuma atsaye.
Tunanin idan yayo bayangida ya zanyi nasashi zaunar dashi akan masan,Na juyamishi baya.
Koda zan juye yana leken kashin da yayi,Wani dadi naji lokacinda na fahimci yayi kashin.
Banji komaiba wajan yimai tsarki saidai gabanshine ban iya tabawa Dan wallahi tsoroma nakeji kosai daya ban yadda idona ya kalli wajan ba.
Sai misalin goma saura saiga Abba yashigo,Cikin kunya na gaidashi yayinda ya amsa cike da farincikin ganinmu Sabida lokacin nagamaba haidar abinci kenan yanata kokarin kama jelar gashina.
Bansan ya akai yaga shatin hannun haidar din afuskataba saidai naji yana subhanillahi bugunki yayi?
"Kauda fuskata nai batare danayi maganaba Sabida ya Riga yagani balle ince a'a.
Kiyi hakuri insha Allah zakiji dadi nan gaba komai lokacine,Nidai fatana kidage damai amfani da magungunan mukuma munata addu'a komai zaizama tarihi insha Allah.
" Cikin girmamawa nace ai inagama aljanune Abba domin jiya da dare danafara karatu bakaga abinda yaitayiba kamin yai barci.
Baki bude yace"ahaf ni kaina nafara zargin haka wallahi Sabida wani lokacin saikiganshi kamar me hankali amma idan abun ya motsa saikace tsohon mahaukaci,Allah yaimiki albarka ammadai kidingayin nesa kadda ya makeki babu kowa kusa,Nizan wuce nema idan kina bukatar wani Abu saiki gayamin.
Hajiya gaskiya aikinnan inaga zaibada matsala.
"Kuma muskutawa tayi kamar zataimai sujjada tsabar biyayya,A'a malam kadda kace haka nidai fatana haidar ya dawwama cikin lalurarnan har zuwa lokacinda zaibar duniya konawane zanbada Amma banso inji ana kiran matsalar nan malam.
" To gaskiya bazan bouemikiba kamar yadda nacemiki bake kadaibace meyin aiki akan wannan yaro to hakanne domin aljanin dakikasa na turamishi Wanda zandinga tsikarinshi yana zabura to jiya yadawomin nan yana kuka wai dakyar yasha Sabida masifar daya shiga cikin dakin shi yaron.
"Da mamaki tace malam banganeba?
" yauwa to gaskiya yace bazai komaba Sabida akwai wadda zata koneshi cikin dakin yanzu ba kamar daba Sabida besan ta inda zaikuma shigarshiba Dan babu inda bata shafeshi da addu'a,Danhaka saidai acanza wata mafitar duk da cewa bafa warkewa yayiba domin suma sauran sunacan suna kuma shiri kamar yadda kema kike niyyar wani shirin.
"To nidai malam nabaka wuka da nama kome ka yanke daidaine agayamin abun sadaka kawai,Hajiya saude kenan mugu beda kama.
Kauyen dogon dutse." Uhumm malam duk naji abinda kace shine nace to kodai kasheya za ayi kawai kowa ya huta?
"Hahhhhahhaha hajiya saratu kenan wannan yaro ya debo shekaru da yawa danhaka babu me kasheshi sai lokacinshi yayi kima daina wannan maganar.
" Idanunta ta runtse kamin tace to malam acanza mishi wasu wa inda zasuje su haukatashi kaba daya mana.
Zane zanenshi yayi kamin yace ansami mafita hajiya kawo sadaka.
Jakarta ta zage ta kwaso kudi me yawan gaske kamar batasan ciwonsuba.
Kullin magani biyu ya mikomata,Wannan wanka tsakiyar gida babu sutura sannan kadda ki yadda kiyi magana kuma kadda kibari kowa ya ganki,Wannan kuma kisan yanda zakiyi kisamusu a abinci dashi da matar tashi,Zakiga sakamako.
[4/2, 11:15 AM] Re@l💍 K@usy🌹: Rumana 14
Tun inajin sukur
-sukur dinshi harnafarajin saukar numfashinya,Ajiyar zuciya na sauke me karfi kamin ince Alhamdulillahi yasami barci.
Dakyar nasamu na janyeshi daga jikina sannan natashi na wanke jikina,Idona nakan kyakykyawan fuskanshi idanunshi duk sunyi lema da alama kuka da hawaye yayi kamin yasami barcin.
Barcin danayi kusan raba da rabi nayi domin mafarkin da nayi nayau yafi na kullun muni,Watakil hakan Nada nasaba da zuwan da zanyi gida gobe.
Da kaina naimishi wankan tsarki da asuba sannan na dauramishi alwala kallona yake kamar idanunshi zasu fado Wanda hakan yakuma dauremin kai sosai,Nifa wani lokacin Saina dinga tunanin kamar yafara jin sauki.
Karfe Tara da rabi na safe harun yaimin sallama lokacin tea nakeba haidar sai bata jikinshi yakeyi.
Cikin farinciki ya k'araso"Amaryarmu ya kk ya kwanan oga?
Alhamdulillahi ya harun yasu umma?
"Lafiya lau. Abba yace kin shirya zamu wuce ko?
"Eh na shirya ya haidar na tsaya gyarawa dayake jiya yai zazzabi shikenan tunsafe da fitina yatashi ji hannuna wani cizo da yaimin har yanzu ciwo wajan yakeyi.
" Subhanillahi wayyo sannu yo me kikaimishi haka?
Sadda kaina nayi k'asa alamun kunya domin kin yadda nayi ya sakamin hannu cikin riga Sabida azabar zafin da kirjina keyi shinefa yaji haushi yaimin wani mugun cizo.
Ganin bance komaiba yasashi cewa"to bari mujira abban yace zai fita dashi yau kamin muje mu dawo Sabida beson zaman kadaici ya dameshi.
"Mikewa nayi tare da cewa bari ingama shirya kayanda zanje dasu aini shanake da wuri zamutai ma.
Bina haidar yayi zugui zugui ko kallon harun dake kiranshi beyiba.
" dariya yafara kamin yace lallai mutumina jiki yafara kyau wato yanzu kasan me kula dakai ko? Aiko yau Abba zaisha rikici Dan kilama sai gobe.
Goma da wani abu Abba yazo hadda kayan tsaraba ya shirgomin wa inda zankai gida tunda wannan shine zuwana na farko.
Aiko godiya naitayi hadda hawayena Sabida tsabar farinciki.
Dakyar yasamu ya janye haidar domin dama ya tsara zai kaishi gun memaganinshi yaganshi yau tunda dama so daya yataba ganinshi zaidaiyi kokarin ganin ya daukemishi hankali kamin mudawo din.
Munyi nisa da gari sosai Sabida uban gudun da yake shararawa hirar haidar yakemin kala kala wani inyi dariya wani inyi murmushi wani kuma da auna labarin da halin dayake ciki yanzu sai inji kwalla tacikamin ido.
Bakori muka tsaya saida ya tsaya wajen gari na warema inna tsarabarta sannan muka k'arasa sabida nasan halinta na hadama duk da dai ana nan ana shirin tafiya makka domin kwana kin bewuce watanni ukuba yanzu da wasu yan kwanaki.
Ihun murna taitayi sabida farinciki rasa inda zata sakani tayi sabida jin dadi bunu bunu ta shafi fuskata"ah lallai hankalinki kwance yake rumana kinga yanda kika koma kuwa?
Nidai saidai inyi murmushi kawai sabida harwata kunyarta nakeji.
Sai la'asar sannan na shirgamata karya akan cewa zanje maska indubo kakana na wajan uwa tunda yasha ciwo kuma yau zamu koma katsina sabida megidana gobe zai dawo da azahar.
Bakin inna har keya take ah lallai gara ku hanzarta Allah yayi albarka kya gaisheshi ai ina nan dai inasa idona akan hanya daya dawo ki kawoshi yaga dangi kinji ko?
"To inna insha Allah.
Tsarabarta nabata me yawa tare da bata ta dije nasandai zataba baba tunda suna tare sannan mukaimata sallama bayan ta hadani da kayan gyara musamman dataji nace gobe zai dawo.
Har muka isa maska harun beyi shiru ba yanamin hira sabida shidai da alama tausayina yakeji sosai.
Tsayawa fadin murnar da kakannina sukai bata lokacine domin sosai sukaita nan nan dani,Hakama harun saidai ko jimawa bamuyiba akayi sallar magriba lokacin na k'arasa gidan kakannina na wajan uwa.
Malam liman naso infara gani amma dayake yanayima magidanta karatu tsakanin magriba da isha'i dole na hakura lokacin tsarabata tagama zuwa ko ina.
Sai wajan Tara na dare sannan nasami halin ganawa da malam liman domin anan akayima harun masauki ma.
Yaji dadin ganina sosai saidai tunkamin yace wani Abu na sakamishi kuka domin ina tunanin duk duniya babu tsohon da yakejin matsanancin tausayina kamarshi domin damacan yafi kulawa dani akan kakannina na wajan uba.
Rungumeni yayi ajikinshi kamin yace" Rumana kiyi shiru kadda ki tayarmin da hankali kindaisan ba cikakkar lafiyace daniba gayamin menene ko akwai matsala ne?
"Kuma shigewa nai jikinshi kamin inbashi labarin duk halin da haidar yake ciki tare da Wanda nake niyyar shiga yanzu.
Bakinshi ahangame yacika dajin tsoron Allah kamin yai karfin halin cewa iko sai lillahi Ashe hakan abun yake?
To ki kwantar da hankalinki insha Allah komai yazo karshe zanyi bincike me zurfi da izinin Allah ayau da darennan duk abinda ALLAH ya gwadamin idan yaso sai musan ta inda zamu kamo bakin zaren ai kinyi wauta Ummu da tuni kin kawomin labarinnan,Amma ba komai ko yanzu dinma babu abinda zai gagara insha Allah,Yanzu kije ki kwanta kome kenan zan ganki da safe kamin lokacin tafiyarku,Amma kinaganin babu matsala dazaki kwana nan kindaisan halin iya da mita ko?
Cikin shagwaba nace nidai nan nakeso kyaleta taita mitar ta aidama ita babu me iyamata.
Cikin kwanciyar hankali nai kwanciyata sai fatan inwayi gari lafiya.
Saidai me wani tunanin ya haidar ne yaimin kiki kaka acikin zuciya musamman yanda yake yanzu nasan Abba nacan yana fama,Duk da dai munyi waya da abban dazu yacemin babu matsala nasan kila yadai fadane kawai.
Safiya ta gari.
[4/2, 11:15 AM] Re@l💍 K@usy🌹: 💞💞💞 *RUMANA* 💞💞💞
Na
*MAMAN KHADY*🙇🏻♀
(Mk)
*HASKE WRITER'S ASSOCIATION*💡
(Home of expert and perfect writer's)
Page 7
A can bangaren alhaji Yusuf muea ya tada wani lafiyayyan gini abimka ga masu naira, Sosai ya tsauna dukiya a wajen, abinda ya kuma tashin hankalin matan gidan musamman da suka ga ya fita hanyarsu shi dai abinda ke gaban shi kawai yake yi.
Falo ne d'an madaidaici wanda aka k'awatashi da wasu manyan kujeru masu matukar ban sha'awa sune wad'anda sukaiwa falon kawanya, Sannan sai k'ofar kicin daga gefe sai kofar store ajere sannan ta toilet daga gefe.
Sai kofofin bedroom da akai har guda hudu kuma kowan ne d'aki akwai gurin ajiye kaya da gado da madubi da sauran abun bukata na bedroom, an akawata wajen da wasu manyan labulaye masu shegen kyau kai dolema idan ka tsinci kanka a wajan kaji ka cikin nishad'i da son kasancewa a wajan.