Sashe 16
Rumana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Jin naki daina kukan yasashi tattaro ragowar karfinshi ya jawoni jikinshi.
Yajima beyi maganaba saidai bayana da yake shafawa ahankali alamar lallashi.
Cikin wata siririyar murya yafara magana jin jikina harya fara daukar zafi,Gashi sai yunkurin amai nakeyi.
Jijjigani yake pls rumana yi shiru kinji nadaina bazan kumaba yi hakuri kinji? Nine ko? To yi shiru daina kuka bazan kuma cutar dakeba kinji ko. Yauwa babyn Aliyu.
Ajiyar zuciya kawai nake saukewa domin nifa koda naji ana maganar daren farko anashan wuya wallahi banyi zaton abun yakai hakaba toma wai ahaka ne wasu matan Kebin maza kokuwadai nice nasha wuyar? Oho dai amma komadai mene tabbas babu dadi sai tsabar wahala ta tashin hankali.
Muryarshi ashake yace tashi muje kiyi tsarki kadda jikinki yai tsami kinga nima nasha wuya zazzabi nakeji.
Kallon ji karya naimishi kamin nakuma lumshe idanuna.
Ina kallonshi tacikin duhun dakyar yamike ya shige toilet din,Saida yagyara jikinshi saigashi ya dawo kwanciya kawai yayi kusa dani ya rungumoni sai rawar sanyi yakeyi wani mugun zazzabi ya rufeshi.
Nidai bansan lokacinda barci yaigaba daniba baccin wahala.
Atunanina banjima da fara barcinba kawai naji yana shafar fuskata wai intashi gari zai waye,To dama abinka dame zuciya Asama kawai saina sakamishi kuka hadda kiran "Wayyo inna nabani zai kasheni"
Tausayina yakamashi jin yanda naketa nishin zazzabi kamar yadda shima jikinshi yake ringis da zazzabin.
Tawul dinshi ya daura yaje yayo wanka,Saida yai salla sannan yadawo wajena,Kamo hannuna yayi yana kallon idanuna wa inda duk suka kunbure tsabar kuka.
"Sorry Ruma bazan kumaba Dan Allah kiyi hakuri zo in temakamiki da ruwan zafi kinji?
Hannunshi na ture daga jikina kamin ince" Nikasakeni ai zan iya ko"
Wani k'aramin ihu nasaki lokacinda nai niyyar tashi"wayyo Allah shikenan ya kasheni har lahira ban yafeba wallahi kuma kaci wuta bal-bal.
Saida yai dariya duk yanda yakejin jikinshi,Rikeni yai Amma kafafuna kamar basu jikina zafin da wajen yakeyiko bata lokacine fadinshi.
Taku daya biyu nayi jikina ya dauki kyarma hawaye suka fara shatata.
Da kuka da komai yaimin wankan sannan na dauro alwala sallar ma azaune nayita.
Kuma kudundunewa mukayi dagani harshi domin zazzabi har garama jikina da jikinshi domin saiwani nishin wahala yake saukewa.
Jijjigani yake amma yakasa magana shi tsoranshi dayama yanda zai fuskanci umma domin batason wauta shiko yasan ya aikata domin yana tunanin har dinki sai anyimin danyajimin ciwo Wanda besan lokacinda yai hakanba.
" Yi shiru Dan Allah kiyi hakuri bazan kumaba kinji?Allah yaimiki albarka Ruma yanda kika farantamin kema Allah ya farantamiki na fitar da Abu me yawa ajikina Ruma,Ban taba kusantar zinaba nayi kokarin rike kaina Ruma, Shiyasa abin yazomiki da wahala amma bazan kumaba kinji kadda kiji haushina ba laifina bane Ki daina kuka kinga nima banda lafiya ko?
Lallashina yaitayi da kalaman kauna masu matukar zafi da sanyaya rai har bansan lokacinda barci yaigaba dani ba.
**** **** ****
Koda garin Allah yawaye yanaji kuma yana kallo Amma ko motsin kirki yakasa tunanin Wanda zaifara kira yakeyi ga nauyin da jikinshi yaimishi.
Wayarshi ya lalubo wadda ke gefe ya dannama Abba kira domin yasan saiyafi umma sauki.
Abba Wanda ke zaune cikin falonshi yana hada wasu takardu dayake niyyar fita dasu,Yaji sautin wayarshi.
Beyi mamakin ganin haidar dinba domin kalar ring dinshi dama daban yake.
"Abba kazo bangarenmu bamu da lafiya"
"Ah subhanillahi baka da lafiya ko baku da lafiya haidar meya faru?
" Kadai Shigo Abba.
Da sauri ya mike yana Ikon Allah to Allah ya kawo sauki.
Key din dake hannunshi ya dauka yafice domin dama har lokacin akwai A hannunshi.
Idanuna na bude tunda naji yana wayar, Kunya nakeji bazan iya kallon Abba da wannan ciwonba ai abun kunyanema asan munyi.
Tashi nai da kyar ina tafe ina kuka Sabida zafi ga k'afafuna abude Sabida namakasa hadesu.
Bina yai da kallo harnabar dakin kamin ya sauke ajiyar zuciya,Yasan ina bukatar kulawa sosai Wadda tun dare yakamata ace nasameta to rigima da koke koken danaitayi ya hanashi temakamin ga zazzabi shima daya addabeshi.
Abbanne ya shigo kai tsaye dakin haidar din ya nufa,Tunda yaga zanin gado ak'asa yasan abunda yafaru,Gadon ya nufa daya fahimci haidar dinne kawai agadon.
Budeshi yayi,Wani hucin zazzabi ya taso.
Ahankali ya bude idanunshi wa inda sukai jajir daga gani yanashan wahala.
"Subhanillahi sannu kayi wanka?
" kanshi kawai ya iya dagawa.
Harun Abba ya kira yazo ya duba haidar din domin shima likitane.
Yana nan zaune saiga Harun ya shigo,Gaisawa sukai da abban sannan yabarmusu dakin.
"Haidar ya akai meya faru ne?
Muryarshi bata fita sosai yace nidai kawai ka dubani kaimin abinda yadace Rumana ce tai disvirging dina.
Idanu harun din ya fiddo kamin yace kacedai ka kashemusu yarinya Aliyu,Amma wallahi baka kyautaba kabari saita Dan huta daga dawainiyarka kuma kawai saikawani jawomata jinya,Banza maye kawai,To tana ina ita?
Ta gudu daki harun Dan Allah kafaramin allura tukunna wallahi haka na kwana saika nemomin wacce zata temakamata Dan inaga har dinki sai anyimata.
Wani uban tsaki Harun din yaja kamin yace Saikace kaiba likitaba katashi ka cutar da yarinyar mutane wannan ai iskancine baka da hakuri wallahi,Kuma babu wacce zan kira aiga umma nan tazo taga bannar dakayi yanda zataci ubanka wlh.
Besan meyasa harun yai saurin daukar zafiba.Shidai fatanshi kawai ya duba shi sannan kadda ya kiramishi umma tazo ta cinyeshi danye.
Shiko Harun zuciyarshice ta cika da tausayina domin tare suka taso da haidar yasan halinshi na jaraba duk da Allah yasa betabayin zinaba Amma da bakinshi yake cewa duk ranar dayasami mace yanaga saiya rabata da numfashinta kuma zatasha dinki,Domin saiya juyemata kwantaccen abunshi tas sannan zai barta.
Dole yafita yaje ya hado duk kayan dayasan nida haidar din zamu bukata alokacin Da yadawo Abba harya nufi wajan umma domin tazo ta temakamin itama tunda macece sannan aikintane.
Allurai yaimishi tare da dauramishi drip,Dasun hada ido saiya harareshi shidai haidar iyakacinshi murmushi hankalinshi nakan yanda nake ahanlin yanzu.
Wani irin mummunan faduwar gaba yaji lokacinda yaji salkamar umma bakin kofar, Haidar ne ya amsa sannan ya gaidata yabar dakin yakoma falo wajan Abba.
"Sannu haidar Ashe bakuji dadiba ina ita ruman?
Wani miyau ya hadiye kamin yace tana dakinta umma.
Juyawa tai tana fadin to bari in dubota Allah yasa ba wauta kaimataba dannasanka da sakarci wani lokacinda da garajen tsiya.
Muryarta naji saman kaina tana tashina,Uban zazzabin dake jikina yafara tashin hankalinta,Ruwan zafi taje ta hado da niyyar tatemakamin ingasa jikina tunda tasan meya faru.
Saidai abinda yabata tsoro shine ko motsin kirki kasawa nai Sabida tsamin da jikina yayi.
Hailala taketaja cikin zuciyarta kamin tace Ruma Anya babu rauni jikinki kuwa?
Nidai hawaye kawai nake amma dagajin yanda jikina yake nasan har abinda yafi raunima baza a rasaba.
Afusace ta fice ta rubutama Harun abinda take bukata yatafi siyowa itakuma ta zauna gefen Abban tanata fadan akan zataci mutuncin haidar matukar taga yayi ba daidai.
Shidai Abba iyakacinshi hakuri yaitabata.
" Yauwa Harun anshi wannan jekaimata ita ahannu Dan Allah intai barci saina dubata.
Ansa yai yashiga dakin har lokacin idanuna biyu, duk nawani yamutse kamar sabuwar mahaukaciya.
Sannu yaita jeramin kamin yaimin allurar,Harya juya zai fita nace Dan Allah ka temakamin da tea wallahi yunwa nakeji.
Murmushi yafita yanayi yarinya ai dole kiji yunwa wannan yaki da akasha haka.
"Umma wai yunwa takeji,
Kyaleta tukunna.
Saida takwashi wasu mintina sannan takoma dakin lokacin Abba da harun din summa wuce wajan aiki.
Anatse ta tsaya ta dubani kamar ta zubar da hawaye yanda taga yaimin haushi kamar zai kasheta dinki taimin sannan taimin alkura da drip kodan insami kwarin jikina gakuma yunwar datasan tana nan tana damuna.
Mamaki take haidar wane irin mutunne haka Mara tausayi aiko zataci gidansu saikace wani Mara tunani.
Saida ta gyarani tsaf sannan tabardakin kai tsaye na haidar tanufa Allah yasa idonka biyu inci ubanka,Ina ganin ubanka yafiye jaraba asheka kai kafishi to gara intakamaka birki tunkamin ka kassaramusu marainiyar Allah.
[4/2, 11:15 AM] Re@l💍 K@usy🌹: Rumana 33
Bayan kwana biyu,Cikin ikon Allah na warware sosai kamar komai be faruba domin inasamun kulawa sosai ta bangaren surukaina dakuma shi kanshi uban gayyar,Jiyake kamar ya maidani cikin jikinshi sosai nake samun kulawa nikuwa sai rigimata nakeyi son raina.
Ranar Monday umma da kanta ta warwaremin dinkin shikuma aranar yafara fita aiki danyace bazai iya jure ganinaba batare daya kuma aikata abun farkoba.
Kunya kamar zata kasheni domin wannan karon bataimin alluraba idona biyu ta ciremin,Tanamin kuma tanamin nasihar kadda indinga yima mijina gaddama indai yazo da bukatarshi to na dinga tararshi ahakanne zai lallabani harya samu biyan bukata amma idan zan dinga mishi gaddama to zai dingamin ta karfine tare da garaje Wanda nice zandinga shan wahala kuma bazansan dadin abunba.
Nidai idanuna arufe amma inajinta,Wallahi haidar umma ya biyo Sam babu ruwanta da wani Abu kunya musamman Dana kasance matar diyarta tafari.
Mikomin wani mai tayi"Anshi wannan kidinga shafawa awajan inzaku kwanta ammafa kadda kibashi dama tsakanin yau ko gobe tashi kije ki shiga ruwan zafi,Allah yabaku zaman lafiya da hakuri da juna Allah ya baku zuri'a masu albarka kita hakuri kinji? Banda bayyana sirrin miji ga wasu duk wuya kinji ko?
Kaina ak'asa nace to umma nagode Allah ya saka muku da Alkhairi.
*** ***** ***
Alhaji wannan rashin adalcine da kake kokarin aikatawa Wanda bekamata ka aikata hakanba kasandai akwai hakkina akanka bekamata ka kauraceminba tsawon wata daya da kwanaki ko?
"Eh hakane be kamata amma gaskiya saratu bazan iya kusantarkiba ahalin yanzu matukar bansan ingancin lafiyarkiba shiyasama nace kizo muje asbt amma kuma kinki.
Cikin sautin kuka tace Alhaji wai me kake nufine zargina kakeyi da bin maza kokuwa?
" Nidai banceba Amma gaskiya abinda na yanke kenan kitashi muje asbt asan meke damunki ke bakijin karnin da kikeyi ma ga wannan susar da kikeyi saikace me kirci kumafa ina kallo idan kaikayin ya motsamiki gaban uban kowa sosawa kikeyi ahaka kikeso in kusanceki nima indauki lalurar ko wace iri ce? To bazai yiwuba domin ba ke kadai bace matata kosu kikeyi suma in likamusu?
Kuka ta saka lokacinda yabar mata dakin domin wani irin karni takeyi Mara dadi Wanda yawan turaren da take sawa behana inka zauna kusa da ita kaji karninba.
Yajima beyi maganaba saidai bayana da yake shafawa ahankali alamar lallashi.
Cikin wata siririyar murya yafara magana jin jikina harya fara daukar zafi,Gashi sai yunkurin amai nakeyi.
Jijjigani yake pls rumana yi shiru kinji nadaina bazan kumaba yi hakuri kinji? Nine ko? To yi shiru daina kuka bazan kuma cutar dakeba kinji ko. Yauwa babyn Aliyu.
Ajiyar zuciya kawai nake saukewa domin nifa koda naji ana maganar daren farko anashan wuya wallahi banyi zaton abun yakai hakaba toma wai ahaka ne wasu matan Kebin maza kokuwadai nice nasha wuyar? Oho dai amma komadai mene tabbas babu dadi sai tsabar wahala ta tashin hankali.
Muryarshi ashake yace tashi muje kiyi tsarki kadda jikinki yai tsami kinga nima nasha wuya zazzabi nakeji.
Kallon ji karya naimishi kamin nakuma lumshe idanuna.
Ina kallonshi tacikin duhun dakyar yamike ya shige toilet din,Saida yagyara jikinshi saigashi ya dawo kwanciya kawai yayi kusa dani ya rungumoni sai rawar sanyi yakeyi wani mugun zazzabi ya rufeshi.
Nidai bansan lokacinda barci yaigaba daniba baccin wahala.
Atunanina banjima da fara barcinba kawai naji yana shafar fuskata wai intashi gari zai waye,To dama abinka dame zuciya Asama kawai saina sakamishi kuka hadda kiran "Wayyo inna nabani zai kasheni"
Tausayina yakamashi jin yanda naketa nishin zazzabi kamar yadda shima jikinshi yake ringis da zazzabin.
Tawul dinshi ya daura yaje yayo wanka,Saida yai salla sannan yadawo wajena,Kamo hannuna yayi yana kallon idanuna wa inda duk suka kunbure tsabar kuka.
"Sorry Ruma bazan kumaba Dan Allah kiyi hakuri zo in temakamiki da ruwan zafi kinji?
Hannunshi na ture daga jikina kamin ince" Nikasakeni ai zan iya ko"
Wani k'aramin ihu nasaki lokacinda nai niyyar tashi"wayyo Allah shikenan ya kasheni har lahira ban yafeba wallahi kuma kaci wuta bal-bal.
Saida yai dariya duk yanda yakejin jikinshi,Rikeni yai Amma kafafuna kamar basu jikina zafin da wajen yakeyiko bata lokacine fadinshi.
Taku daya biyu nayi jikina ya dauki kyarma hawaye suka fara shatata.
Da kuka da komai yaimin wankan sannan na dauro alwala sallar ma azaune nayita.
Kuma kudundunewa mukayi dagani harshi domin zazzabi har garama jikina da jikinshi domin saiwani nishin wahala yake saukewa.
Jijjigani yake amma yakasa magana shi tsoranshi dayama yanda zai fuskanci umma domin batason wauta shiko yasan ya aikata domin yana tunanin har dinki sai anyimin danyajimin ciwo Wanda besan lokacinda yai hakanba.
" Yi shiru Dan Allah kiyi hakuri bazan kumaba kinji?Allah yaimiki albarka Ruma yanda kika farantamin kema Allah ya farantamiki na fitar da Abu me yawa ajikina Ruma,Ban taba kusantar zinaba nayi kokarin rike kaina Ruma, Shiyasa abin yazomiki da wahala amma bazan kumaba kinji kadda kiji haushina ba laifina bane Ki daina kuka kinga nima banda lafiya ko?
Lallashina yaitayi da kalaman kauna masu matukar zafi da sanyaya rai har bansan lokacinda barci yaigaba dani ba.
**** **** ****
Koda garin Allah yawaye yanaji kuma yana kallo Amma ko motsin kirki yakasa tunanin Wanda zaifara kira yakeyi ga nauyin da jikinshi yaimishi.
Wayarshi ya lalubo wadda ke gefe ya dannama Abba kira domin yasan saiyafi umma sauki.
Abba Wanda ke zaune cikin falonshi yana hada wasu takardu dayake niyyar fita dasu,Yaji sautin wayarshi.
Beyi mamakin ganin haidar dinba domin kalar ring dinshi dama daban yake.
"Abba kazo bangarenmu bamu da lafiya"
"Ah subhanillahi baka da lafiya ko baku da lafiya haidar meya faru?
" Kadai Shigo Abba.
Da sauri ya mike yana Ikon Allah to Allah ya kawo sauki.
Key din dake hannunshi ya dauka yafice domin dama har lokacin akwai A hannunshi.
Idanuna na bude tunda naji yana wayar, Kunya nakeji bazan iya kallon Abba da wannan ciwonba ai abun kunyanema asan munyi.
Tashi nai da kyar ina tafe ina kuka Sabida zafi ga k'afafuna abude Sabida namakasa hadesu.
Bina yai da kallo harnabar dakin kamin ya sauke ajiyar zuciya,Yasan ina bukatar kulawa sosai Wadda tun dare yakamata ace nasameta to rigima da koke koken danaitayi ya hanashi temakamin ga zazzabi shima daya addabeshi.
Abbanne ya shigo kai tsaye dakin haidar din ya nufa,Tunda yaga zanin gado ak'asa yasan abunda yafaru,Gadon ya nufa daya fahimci haidar dinne kawai agadon.
Budeshi yayi,Wani hucin zazzabi ya taso.
Ahankali ya bude idanunshi wa inda sukai jajir daga gani yanashan wahala.
"Subhanillahi sannu kayi wanka?
" kanshi kawai ya iya dagawa.
Harun Abba ya kira yazo ya duba haidar din domin shima likitane.
Yana nan zaune saiga Harun ya shigo,Gaisawa sukai da abban sannan yabarmusu dakin.
"Haidar ya akai meya faru ne?
Muryarshi bata fita sosai yace nidai kawai ka dubani kaimin abinda yadace Rumana ce tai disvirging dina.
Idanu harun din ya fiddo kamin yace kacedai ka kashemusu yarinya Aliyu,Amma wallahi baka kyautaba kabari saita Dan huta daga dawainiyarka kuma kawai saikawani jawomata jinya,Banza maye kawai,To tana ina ita?
Ta gudu daki harun Dan Allah kafaramin allura tukunna wallahi haka na kwana saika nemomin wacce zata temakamata Dan inaga har dinki sai anyimata.
Wani uban tsaki Harun din yaja kamin yace Saikace kaiba likitaba katashi ka cutar da yarinyar mutane wannan ai iskancine baka da hakuri wallahi,Kuma babu wacce zan kira aiga umma nan tazo taga bannar dakayi yanda zataci ubanka wlh.
Besan meyasa harun yai saurin daukar zafiba.Shidai fatanshi kawai ya duba shi sannan kadda ya kiramishi umma tazo ta cinyeshi danye.
Shiko Harun zuciyarshice ta cika da tausayina domin tare suka taso da haidar yasan halinshi na jaraba duk da Allah yasa betabayin zinaba Amma da bakinshi yake cewa duk ranar dayasami mace yanaga saiya rabata da numfashinta kuma zatasha dinki,Domin saiya juyemata kwantaccen abunshi tas sannan zai barta.
Dole yafita yaje ya hado duk kayan dayasan nida haidar din zamu bukata alokacin Da yadawo Abba harya nufi wajan umma domin tazo ta temakamin itama tunda macece sannan aikintane.
Allurai yaimishi tare da dauramishi drip,Dasun hada ido saiya harareshi shidai haidar iyakacinshi murmushi hankalinshi nakan yanda nake ahanlin yanzu.
Wani irin mummunan faduwar gaba yaji lokacinda yaji salkamar umma bakin kofar, Haidar ne ya amsa sannan ya gaidata yabar dakin yakoma falo wajan Abba.
"Sannu haidar Ashe bakuji dadiba ina ita ruman?
Wani miyau ya hadiye kamin yace tana dakinta umma.
Juyawa tai tana fadin to bari in dubota Allah yasa ba wauta kaimataba dannasanka da sakarci wani lokacinda da garajen tsiya.
Muryarta naji saman kaina tana tashina,Uban zazzabin dake jikina yafara tashin hankalinta,Ruwan zafi taje ta hado da niyyar tatemakamin ingasa jikina tunda tasan meya faru.
Saidai abinda yabata tsoro shine ko motsin kirki kasawa nai Sabida tsamin da jikina yayi.
Hailala taketaja cikin zuciyarta kamin tace Ruma Anya babu rauni jikinki kuwa?
Nidai hawaye kawai nake amma dagajin yanda jikina yake nasan har abinda yafi raunima baza a rasaba.
Afusace ta fice ta rubutama Harun abinda take bukata yatafi siyowa itakuma ta zauna gefen Abban tanata fadan akan zataci mutuncin haidar matukar taga yayi ba daidai.
Shidai Abba iyakacinshi hakuri yaitabata.
" Yauwa Harun anshi wannan jekaimata ita ahannu Dan Allah intai barci saina dubata.
Ansa yai yashiga dakin har lokacin idanuna biyu, duk nawani yamutse kamar sabuwar mahaukaciya.
Sannu yaita jeramin kamin yaimin allurar,Harya juya zai fita nace Dan Allah ka temakamin da tea wallahi yunwa nakeji.
Murmushi yafita yanayi yarinya ai dole kiji yunwa wannan yaki da akasha haka.
"Umma wai yunwa takeji,
Kyaleta tukunna.
Saida takwashi wasu mintina sannan takoma dakin lokacin Abba da harun din summa wuce wajan aiki.
Anatse ta tsaya ta dubani kamar ta zubar da hawaye yanda taga yaimin haushi kamar zai kasheta dinki taimin sannan taimin alkura da drip kodan insami kwarin jikina gakuma yunwar datasan tana nan tana damuna.
Mamaki take haidar wane irin mutunne haka Mara tausayi aiko zataci gidansu saikace wani Mara tunani.
Saida ta gyarani tsaf sannan tabardakin kai tsaye na haidar tanufa Allah yasa idonka biyu inci ubanka,Ina ganin ubanka yafiye jaraba asheka kai kafishi to gara intakamaka birki tunkamin ka kassaramusu marainiyar Allah.
[4/2, 11:15 AM] Re@l💍 K@usy🌹: Rumana 33
Bayan kwana biyu,Cikin ikon Allah na warware sosai kamar komai be faruba domin inasamun kulawa sosai ta bangaren surukaina dakuma shi kanshi uban gayyar,Jiyake kamar ya maidani cikin jikinshi sosai nake samun kulawa nikuwa sai rigimata nakeyi son raina.
Ranar Monday umma da kanta ta warwaremin dinkin shikuma aranar yafara fita aiki danyace bazai iya jure ganinaba batare daya kuma aikata abun farkoba.
Kunya kamar zata kasheni domin wannan karon bataimin alluraba idona biyu ta ciremin,Tanamin kuma tanamin nasihar kadda indinga yima mijina gaddama indai yazo da bukatarshi to na dinga tararshi ahakanne zai lallabani harya samu biyan bukata amma idan zan dinga mishi gaddama to zai dingamin ta karfine tare da garaje Wanda nice zandinga shan wahala kuma bazansan dadin abunba.
Nidai idanuna arufe amma inajinta,Wallahi haidar umma ya biyo Sam babu ruwanta da wani Abu kunya musamman Dana kasance matar diyarta tafari.
Mikomin wani mai tayi"Anshi wannan kidinga shafawa awajan inzaku kwanta ammafa kadda kibashi dama tsakanin yau ko gobe tashi kije ki shiga ruwan zafi,Allah yabaku zaman lafiya da hakuri da juna Allah ya baku zuri'a masu albarka kita hakuri kinji? Banda bayyana sirrin miji ga wasu duk wuya kinji ko?
Kaina ak'asa nace to umma nagode Allah ya saka muku da Alkhairi.
*** ***** ***
Alhaji wannan rashin adalcine da kake kokarin aikatawa Wanda bekamata ka aikata hakanba kasandai akwai hakkina akanka bekamata ka kauraceminba tsawon wata daya da kwanaki ko?
"Eh hakane be kamata amma gaskiya saratu bazan iya kusantarkiba ahalin yanzu matukar bansan ingancin lafiyarkiba shiyasama nace kizo muje asbt amma kuma kinki.
Cikin sautin kuka tace Alhaji wai me kake nufine zargina kakeyi da bin maza kokuwa?
" Nidai banceba Amma gaskiya abinda na yanke kenan kitashi muje asbt asan meke damunki ke bakijin karnin da kikeyi ma ga wannan susar da kikeyi saikace me kirci kumafa ina kallo idan kaikayin ya motsamiki gaban uban kowa sosawa kikeyi ahaka kikeso in kusanceki nima indauki lalurar ko wace iri ce? To bazai yiwuba domin ba ke kadai bace matata kosu kikeyi suma in likamusu?
Kuka ta saka lokacinda yabar mata dakin domin wani irin karni takeyi Mara dadi Wanda yawan turaren da take sawa behana inka zauna kusa da ita kaji karninba.