Sashe 20
Rumana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ina rufe dakin yafara cire kayan jikinshi yana wurgarwar kasa idanuna nabishi dashi kamin ince kaf lallaima ya haidar ka raini to yau bazanyi maka wankaba saidai ka kwanta haka.
Cikin shagwaba ya turomin bakinshi bakinshi yana motsi kamar yanaso yai magana.
Da sauri na matsa kusa dashi tare da rikemai hannu ina kallon idanunshi ya haidar kafarajin magana ne?
Kana gane abinda abinda nake fada yanzu ko?
Gajeran wandonshi yake kiciniyar cirewa na rike,Waikai nace bazanyimaka wankaba ai bakai daud'a ba.
Bedeyi maganaba amma bakinnan nashi adane da alama shima ya iya rigimar.
Dole nashiga na hadamishi ruwan wankan na cudashi inamai wankan amma yana tabe tabe ajikina duk bigewar da nakemai besa yabariba har saida ya jikemin jiki.
Ina fitar dashi nasamu nima na watso ruwan,Tawul din na daure sosai ajikina gudun kadda ya kuccemin, Sannan nafara shafamai maganin da ake shafawa idan za a kwanta,Sabida naga jikinshi yai laushi da yawa kadda yai barci kamin ingama shiryawa.
Idanunshi arufe harna gama murzamishi sannan na yunkura zantashi yawani jawoni jikinshi yana
[4/2, 11:15 AM] Re@l💍 K@usy🌹: RUMANA 23
Besan lokacinda yafara addu'ar Allah yasa ba yaga diyar mutane yayiba Allah kada kabashi ikon kusan marainiyarka harsaika dawo dashi cikin hayyacinshi.
Zaune ya ganni na hada kai da guiwa ina kuka shima haidar din na gefena Amma hankalinshi yai mummunan tashi sai wuki wuki yake da ido gashi yarasa yanda zai temakamin.
Subhanillahi sannu yanke hannu kikai?
Sannu sawo hijab dinki muje agyara wajan koda yake bari nakira Harun idan yana kusa saiyazo ya gyaramiki hannun sannu,To garin yaya hakan ta faru ma kodai shine ya yankeki?
Kallon haidar nai Wanda yai tsumu tsumu duk beji dadin ganina hakaba sannan na kauda kaina gefe,Batare danayi maganaba.
"Karamin tsaki abban yaja kamin yace ainasan bazai wuce shidinba,Amma haidar yakamata ka rangwantama yarinyar nan haba duk irin wahalar da takesha Akanka be isaba saika dinga raunatata yanzu daka yanke hannunta dame zata dinga kula dakai kamar yadda ta saba?
Matsawa yayi jikina tare da shigewa jikina ya daina kallon Abban.
Murmushi nayi shima Abban gwanin farinciki fuakarshi yace Ummu Rumana kinga haidar ko? To koyafara fahimtar me akace ne?
Da murmushi afuskata nace kila,Amma bashine ya yankeniba naje hadomana abin karine shine ya dauki wukar garin in amshe shine na yanzu hannu.
To Allah ya sawake bari inje indawo so nake intabo ummanku inji idan bazata dawoba inaga kuma binta zanyi nikaina hankalina yafi kwanciya idan inaganinta kusa daku,Ki kuma hakuri kinji Allah yaimuku albarka.
Ina cikin bashi tea Harun yashigo da sallama.
Hijab din jikina na maida sannan muka gaisa hannuwan haidar yaso rikewa Amma yawani lafe jikina saikace yaro me kiwa.
Dariya mukayi kamin ince ai dazuma Abba namishi fada boyewa yayi jikina.
"Ah Alhamdulillah inaga yafara fahimtar me ake nufi Allah dai yabashi lafiya kuma yaimishi sakayya nasan haidar beda matsala da kowa wacce ta cancanci ai mishi irin wannan azabar,Amma ai Allah baya barci da sannu zamuga sakayya ga macuta.
Dakanshi ya gyaramin hannun bama wata yankace me yawaba jinin daya zuba sosaine yasa nai tunanin babbace.
Gyara zamanshi yayi kamin yacemin Amarya meya farune naga can bangaren hajiya bilkisu ana kwashe kaya ko wani abune yafaru gidan?
Idanuna na fiddo waje kamin ince kai haba dai? To wallahi ban saniba Allah dai yasa lafiya.
*********
Kwance nake saman doguwar kujera ina kallo idanuna lumshe domin tuni nai nisa da tunanin yanda zamu kasance idan yasami sauki tunda gaskiya yanzu inajin tsoron samun saukinshi banso inrabu dashi wallahi ina sonshi nasaba daduk halin dayake ciki,Ina matukar bukatar son zama dashi.
Jin anayimin waiwayi akafa yasani kallonshi yana zaune da manyan idanunshi daya zubomin kai gaskiya haidar ya hadu wallahi.
Lokaci guda na k'aremishi kallo INA mamakin yanda 'yan kwanakinnan yake kuma wani murjewa fatarshi harwani sulbi take sannan sajen fuskarshi yakuma yin lumf harwani sheki yakeyi.
Wani murmushi me kyau na sakarmishi kamin in janye jikina in koma jikinshi,ina rikeshi yana lumshe ido,Hannuna nasaka cikin rigarshi daidai cibiyarshi ina wasa da yatsana ciki.
Wata Ajiyar zuciya ya sauke tare da sakin numfashi har wani k'ara dannmin kaina yakeyi lokacinda yaji ina saka harshena ciki.
Hannunshi yake niyyar sakawa cikin rigata mukaji an banko kofar domin dama ban rufetaba.
Da sauri na mike,Ina kallon kofar,Nafeesa ce tashigo ranta bace.
Kauda kaina nayi ga barin kallonta naja wani tsaki danni gaskiya haushinta nakeji yanzu musamman datacemin da haidar yaji sauki zai sakeni ita ya aureta,Maganar nan fa ta tsayamin arai.
"Banza sakarya Mara zuciya anyimata kora da hali amma taki tafiya saikace akuya.
Murmushi nayi kamin ince uhum sannunki fa wama kike da suna? To bari kiji ingayamiki har yanzu banga Wanda kemin kora da halinba balle inyi zuciya in tafi amma kema ai inaga kinyi shige da akuyar tunda gashi kinzo gidan da bana ubankiba kin zauna kuma kin kasa tafiya.
Tashi nai nayi tafiyata daki nabar haidar din shima Dan wani irin haushinya naji.
Kwanciyata nai agado ina sauke nunfashi.
Afalon kuma tanaganin nabar falon itama tafice da sauri shikuma mamaki ya kasheshi domin Sam yama manta dawata nafeesa.
Haushi ya kamashi ganin yafarajin dadinshi tazo ta yankemishi.
Bayan sati biyu
[4/2, 11:15 AM] Re@l💍 K@usy🌹: Rumana 19
Fatima kidubi
girman Allah da soyayyar da kikeyima Annabin rahma kizo mukoma gida tare insha Allahu b azaki kuma ganin abinda beyimikiba wallahi zan kiyaye Dan Allah.
Abbane yai maganar cike da roko domin yau tunda suka tashi yakejin hankalinshi yayi Nigeria sannan yasan koyaje hankalinshi bazai kwantaba tunda dai ita tana nan musamman yanzu dayasami kanta.
"Naji zan dawo amma gaskiya batare dakaiba kayi gaba nan da sati biyu lokacin nagama shiryawa saina biyoka tunda kaga ko asbt danake aiki dole sainayi da gaske sannan subarni.
" cikin farin ciki yace eh naji babu komai indai zaki dawodin bari intashi in shirya hankalina yanakan yarannan kinsan tunda haidar yafara ciwonnan ban iya koyin sati daya awata tafiya amma gashi yau kwanana goma.
Itadai da ido tabishi tanason mijinta matsalar matanshi ke damunta domin tasan shi zato beda kyau amusulunci amma tana zaton sune silar ciwon haidar musamman intai la'akari da irin wulakancin dasukasha nunamata tare da nanata saidai itama tarasa kamar yadda suma basu da yaran.
Tana zaune harya gama kintsawa ya fito da kanta ta rakashi saida taga tashin jirginsu sannan takoma gidanta cike da kewa sai yanzu tafara tunanin komawa gida kodan taya surukarta kula da tilon danta.
Yana kwance saman doguwar kujera amma kanshi yanakan cinyata da alama barci yakesonyi domin yanzu beda aiki saina barci,Kanshi nake shafawa ahankali tare da sosamishi kunnenshi.
Kasancewar ban rufe kofar ba kawai saidai naji anturo kofar.
Kaina na daga sainaga nafisa tuni ta samarma kanta wajan zama.
Kauda kaina nai ga barin kallonta Dan kaddama tau tunanin zan iya tsayawa sauraranta.
"Mutun banza abanza kawai kai ba kowan kowaba amma kazo kawani share duwaiwai gidan mutane.
Nidai banza nai da ita tunda dama ita arziki be shigo da ita nan saidai tsiya.
Wajan kakafun haidar din takoma ta fara shafar tafun kafanshi tana wayyo my sweety Allah yabaka lafiya musha soyayyarmu lokacin wasu andade da komawa gidan iyaye makwadaita.
Motsi yafara kamar zaitashi danhaka saina kalleta kidaina tabashi kadda yatashi sabida bejin dadin jikinshi.
Wani tsaki taja kamin tace " kedin banza harkin isa yimin iyaka da mijina kodan kinga nabaki dama to bari kiji zamanki dashi na lokacine idan yau naga dama tabbas zanzama matarshi kuma kisani zamana matarshi daidai yake da barin gidannan.
Kamin nai magana sainaga ya bude idanunshi fes akanta dake wajan kafafunshi tana shafarshi,Bata fuska yayi domin besanbata, Kamin muyi wani tunani yaimata wani mugun harbi Wanda yasata hantsilawa k'asa.
Da sauri na na mike zan gudu amma kamin inmike din ya hardoni kanshi wani karo muka gabza dashi na saki ihu,Da gudu tabar falon ko waiwaye niko komawa yai jikina ya kwanta batare da wata damuwaba.
Hawaye na share kamin nace ammadai Allah ya tsinemiki nafisa yaushe rabon da yai bugu amma zakijamin masifa ina zaman zamana.Hannunshi yafara kokarin sakamin cikin Riga jinai kamar in wurgashi gefe wallahi,Amma tsoro yasa na rabu dashi danbansan ko masu bugun na kusaba.
Yajima sosai sannan barcin yaigaba dashi Niko na lallaba nabar falon ma.
Da yamma likis ina zaune INA tsifa shikuma yana gefena dana daga hammata ta saiya saka hannu nikuma sai in kyalkyale da dariya danni Sam banson cakulkuli.
Jin ana kwankwasawa yasani mikewa ina dariya shima yana biye dani.
Yeee Abba oyoyo sannu da zuwa.
Da farinciki ya amsa kamin yashigo yana Alhamdulillahi nasameku lafiya ko?Koda yake ga alama ma nagani.
Hannuwan haidar din ya rike yana fadin hello son ya kk ya jikinka?
Kwace hannuwanshi yayi yakoma jikina ya lafe yana leken abban.
Mungaisa sosai kamin kamin abban yaimana sallama akan zaije ya huta amma zuwa dare zaishigo saiyaimin albishir sannan yatahomana da tsaraba.
[4/2, 11:15 AM] Re@l💍 K@usy🌹: RUMANA 21
Innalillahi wa
inna ilaihirraji'un ikon Allah waye nan kuma?
Malam yai tambayar zuciyarshi cike da tunanin wane tantirine haka da tsakar daren nan.
Ganin babu amsa saima kuma haskesu da akeyi da tocila me hasken masifa,Sai kawai malam yacigaba da watsa ruwan addu'ar yayinda Abba ya kasa hankalinshi waje biyu nan wajan malam din da kuma son gane ko waye ya dallaresu da haskennan.
Saida malam ya tone waje uku sannan aka kashe abinda suke hasashen tocilace.Ajiyar zuciya abban ya sauke zuciyarshi tacika da damuwa kenan da cikin sihiri suke kwana kenan.
Tsakanin shida malam din babu Wanda ya runtsa,Shidai malam addua yaketa shararawa yayinda shikuma Abba yaketa nafilfili Sabida yanda yakejin wani irin tsukewar zuciya.
*************
Sai asuba na motsa bansan abinda ya rafkemin jikiba saidai ina juyawa najini jikinshi sannan harwani huci yakeyi Sabida zafin zazzabi.
Da sauri na mike tsaye ina nanata innalillahi waikai yanzu baka da aiki saina zazzabine? Duka yaushe kayi zazzabin da yanzuma zaikuma rufeka?
Tashinai na nufi toilet inata mita nikadai shiko sai lumshe ido yakeyi daga gani bejin dadin jikinshi.
Saida nai sallah sannan na gogemishi jikinshi,Idanunshi sunyi jajir jijiyon kanshi duk sun tashi Allah sarki!!Allah ka kawowa wannan bawa naka sauki hakika haidar yanajin jiki wlh.
Saida naga yakoma barci sannan nima naraba gefenshi na kwanta idanuna akanshi jinake kamar inciremishi ciwon jikinshi ya huta koda nawani Dan lokacine.
Cikin shagwaba ya turomin bakinshi bakinshi yana motsi kamar yanaso yai magana.
Da sauri na matsa kusa dashi tare da rikemai hannu ina kallon idanunshi ya haidar kafarajin magana ne?
Kana gane abinda abinda nake fada yanzu ko?
Gajeran wandonshi yake kiciniyar cirewa na rike,Waikai nace bazanyimaka wankaba ai bakai daud'a ba.
Bedeyi maganaba amma bakinnan nashi adane da alama shima ya iya rigimar.
Dole nashiga na hadamishi ruwan wankan na cudashi inamai wankan amma yana tabe tabe ajikina duk bigewar da nakemai besa yabariba har saida ya jikemin jiki.
Ina fitar dashi nasamu nima na watso ruwan,Tawul din na daure sosai ajikina gudun kadda ya kuccemin, Sannan nafara shafamai maganin da ake shafawa idan za a kwanta,Sabida naga jikinshi yai laushi da yawa kadda yai barci kamin ingama shiryawa.
Idanunshi arufe harna gama murzamishi sannan na yunkura zantashi yawani jawoni jikinshi yana
[4/2, 11:15 AM] Re@l💍 K@usy🌹: RUMANA 23
Besan lokacinda yafara addu'ar Allah yasa ba yaga diyar mutane yayiba Allah kada kabashi ikon kusan marainiyarka harsaika dawo dashi cikin hayyacinshi.
Zaune ya ganni na hada kai da guiwa ina kuka shima haidar din na gefena Amma hankalinshi yai mummunan tashi sai wuki wuki yake da ido gashi yarasa yanda zai temakamin.
Subhanillahi sannu yanke hannu kikai?
Sannu sawo hijab dinki muje agyara wajan koda yake bari nakira Harun idan yana kusa saiyazo ya gyaramiki hannun sannu,To garin yaya hakan ta faru ma kodai shine ya yankeki?
Kallon haidar nai Wanda yai tsumu tsumu duk beji dadin ganina hakaba sannan na kauda kaina gefe,Batare danayi maganaba.
"Karamin tsaki abban yaja kamin yace ainasan bazai wuce shidinba,Amma haidar yakamata ka rangwantama yarinyar nan haba duk irin wahalar da takesha Akanka be isaba saika dinga raunatata yanzu daka yanke hannunta dame zata dinga kula dakai kamar yadda ta saba?
Matsawa yayi jikina tare da shigewa jikina ya daina kallon Abban.
Murmushi nayi shima Abban gwanin farinciki fuakarshi yace Ummu Rumana kinga haidar ko? To koyafara fahimtar me akace ne?
Da murmushi afuskata nace kila,Amma bashine ya yankeniba naje hadomana abin karine shine ya dauki wukar garin in amshe shine na yanzu hannu.
To Allah ya sawake bari inje indawo so nake intabo ummanku inji idan bazata dawoba inaga kuma binta zanyi nikaina hankalina yafi kwanciya idan inaganinta kusa daku,Ki kuma hakuri kinji Allah yaimuku albarka.
Ina cikin bashi tea Harun yashigo da sallama.
Hijab din jikina na maida sannan muka gaisa hannuwan haidar yaso rikewa Amma yawani lafe jikina saikace yaro me kiwa.
Dariya mukayi kamin ince ai dazuma Abba namishi fada boyewa yayi jikina.
"Ah Alhamdulillah inaga yafara fahimtar me ake nufi Allah dai yabashi lafiya kuma yaimishi sakayya nasan haidar beda matsala da kowa wacce ta cancanci ai mishi irin wannan azabar,Amma ai Allah baya barci da sannu zamuga sakayya ga macuta.
Dakanshi ya gyaramin hannun bama wata yankace me yawaba jinin daya zuba sosaine yasa nai tunanin babbace.
Gyara zamanshi yayi kamin yacemin Amarya meya farune naga can bangaren hajiya bilkisu ana kwashe kaya ko wani abune yafaru gidan?
Idanuna na fiddo waje kamin ince kai haba dai? To wallahi ban saniba Allah dai yasa lafiya.
*********
Kwance nake saman doguwar kujera ina kallo idanuna lumshe domin tuni nai nisa da tunanin yanda zamu kasance idan yasami sauki tunda gaskiya yanzu inajin tsoron samun saukinshi banso inrabu dashi wallahi ina sonshi nasaba daduk halin dayake ciki,Ina matukar bukatar son zama dashi.
Jin anayimin waiwayi akafa yasani kallonshi yana zaune da manyan idanunshi daya zubomin kai gaskiya haidar ya hadu wallahi.
Lokaci guda na k'aremishi kallo INA mamakin yanda 'yan kwanakinnan yake kuma wani murjewa fatarshi harwani sulbi take sannan sajen fuskarshi yakuma yin lumf harwani sheki yakeyi.
Wani murmushi me kyau na sakarmishi kamin in janye jikina in koma jikinshi,ina rikeshi yana lumshe ido,Hannuna nasaka cikin rigarshi daidai cibiyarshi ina wasa da yatsana ciki.
Wata Ajiyar zuciya ya sauke tare da sakin numfashi har wani k'ara dannmin kaina yakeyi lokacinda yaji ina saka harshena ciki.
Hannunshi yake niyyar sakawa cikin rigata mukaji an banko kofar domin dama ban rufetaba.
Da sauri na mike,Ina kallon kofar,Nafeesa ce tashigo ranta bace.
Kauda kaina nayi ga barin kallonta naja wani tsaki danni gaskiya haushinta nakeji yanzu musamman datacemin da haidar yaji sauki zai sakeni ita ya aureta,Maganar nan fa ta tsayamin arai.
"Banza sakarya Mara zuciya anyimata kora da hali amma taki tafiya saikace akuya.
Murmushi nayi kamin ince uhum sannunki fa wama kike da suna? To bari kiji ingayamiki har yanzu banga Wanda kemin kora da halinba balle inyi zuciya in tafi amma kema ai inaga kinyi shige da akuyar tunda gashi kinzo gidan da bana ubankiba kin zauna kuma kin kasa tafiya.
Tashi nai nayi tafiyata daki nabar haidar din shima Dan wani irin haushinya naji.
Kwanciyata nai agado ina sauke nunfashi.
Afalon kuma tanaganin nabar falon itama tafice da sauri shikuma mamaki ya kasheshi domin Sam yama manta dawata nafeesa.
Haushi ya kamashi ganin yafarajin dadinshi tazo ta yankemishi.
Bayan sati biyu
[4/2, 11:15 AM] Re@l💍 K@usy🌹: Rumana 19
Fatima kidubi
girman Allah da soyayyar da kikeyima Annabin rahma kizo mukoma gida tare insha Allahu b azaki kuma ganin abinda beyimikiba wallahi zan kiyaye Dan Allah.
Abbane yai maganar cike da roko domin yau tunda suka tashi yakejin hankalinshi yayi Nigeria sannan yasan koyaje hankalinshi bazai kwantaba tunda dai ita tana nan musamman yanzu dayasami kanta.
"Naji zan dawo amma gaskiya batare dakaiba kayi gaba nan da sati biyu lokacin nagama shiryawa saina biyoka tunda kaga ko asbt danake aiki dole sainayi da gaske sannan subarni.
" cikin farin ciki yace eh naji babu komai indai zaki dawodin bari intashi in shirya hankalina yanakan yarannan kinsan tunda haidar yafara ciwonnan ban iya koyin sati daya awata tafiya amma gashi yau kwanana goma.
Itadai da ido tabishi tanason mijinta matsalar matanshi ke damunta domin tasan shi zato beda kyau amusulunci amma tana zaton sune silar ciwon haidar musamman intai la'akari da irin wulakancin dasukasha nunamata tare da nanata saidai itama tarasa kamar yadda suma basu da yaran.
Tana zaune harya gama kintsawa ya fito da kanta ta rakashi saida taga tashin jirginsu sannan takoma gidanta cike da kewa sai yanzu tafara tunanin komawa gida kodan taya surukarta kula da tilon danta.
Yana kwance saman doguwar kujera amma kanshi yanakan cinyata da alama barci yakesonyi domin yanzu beda aiki saina barci,Kanshi nake shafawa ahankali tare da sosamishi kunnenshi.
Kasancewar ban rufe kofar ba kawai saidai naji anturo kofar.
Kaina na daga sainaga nafisa tuni ta samarma kanta wajan zama.
Kauda kaina nai ga barin kallonta Dan kaddama tau tunanin zan iya tsayawa sauraranta.
"Mutun banza abanza kawai kai ba kowan kowaba amma kazo kawani share duwaiwai gidan mutane.
Nidai banza nai da ita tunda dama ita arziki be shigo da ita nan saidai tsiya.
Wajan kakafun haidar din takoma ta fara shafar tafun kafanshi tana wayyo my sweety Allah yabaka lafiya musha soyayyarmu lokacin wasu andade da komawa gidan iyaye makwadaita.
Motsi yafara kamar zaitashi danhaka saina kalleta kidaina tabashi kadda yatashi sabida bejin dadin jikinshi.
Wani tsaki taja kamin tace " kedin banza harkin isa yimin iyaka da mijina kodan kinga nabaki dama to bari kiji zamanki dashi na lokacine idan yau naga dama tabbas zanzama matarshi kuma kisani zamana matarshi daidai yake da barin gidannan.
Kamin nai magana sainaga ya bude idanunshi fes akanta dake wajan kafafunshi tana shafarshi,Bata fuska yayi domin besanbata, Kamin muyi wani tunani yaimata wani mugun harbi Wanda yasata hantsilawa k'asa.
Da sauri na na mike zan gudu amma kamin inmike din ya hardoni kanshi wani karo muka gabza dashi na saki ihu,Da gudu tabar falon ko waiwaye niko komawa yai jikina ya kwanta batare da wata damuwaba.
Hawaye na share kamin nace ammadai Allah ya tsinemiki nafisa yaushe rabon da yai bugu amma zakijamin masifa ina zaman zamana.Hannunshi yafara kokarin sakamin cikin Riga jinai kamar in wurgashi gefe wallahi,Amma tsoro yasa na rabu dashi danbansan ko masu bugun na kusaba.
Yajima sosai sannan barcin yaigaba dashi Niko na lallaba nabar falon ma.
Da yamma likis ina zaune INA tsifa shikuma yana gefena dana daga hammata ta saiya saka hannu nikuma sai in kyalkyale da dariya danni Sam banson cakulkuli.
Jin ana kwankwasawa yasani mikewa ina dariya shima yana biye dani.
Yeee Abba oyoyo sannu da zuwa.
Da farinciki ya amsa kamin yashigo yana Alhamdulillahi nasameku lafiya ko?Koda yake ga alama ma nagani.
Hannuwan haidar din ya rike yana fadin hello son ya kk ya jikinka?
Kwace hannuwanshi yayi yakoma jikina ya lafe yana leken abban.
Mungaisa sosai kamin kamin abban yaimana sallama akan zaije ya huta amma zuwa dare zaishigo saiyaimin albishir sannan yatahomana da tsaraba.
[4/2, 11:15 AM] Re@l💍 K@usy🌹: RUMANA 21
Innalillahi wa
inna ilaihirraji'un ikon Allah waye nan kuma?
Malam yai tambayar zuciyarshi cike da tunanin wane tantirine haka da tsakar daren nan.
Ganin babu amsa saima kuma haskesu da akeyi da tocila me hasken masifa,Sai kawai malam yacigaba da watsa ruwan addu'ar yayinda Abba ya kasa hankalinshi waje biyu nan wajan malam din da kuma son gane ko waye ya dallaresu da haskennan.
Saida malam ya tone waje uku sannan aka kashe abinda suke hasashen tocilace.Ajiyar zuciya abban ya sauke zuciyarshi tacika da damuwa kenan da cikin sihiri suke kwana kenan.
Tsakanin shida malam din babu Wanda ya runtsa,Shidai malam addua yaketa shararawa yayinda shikuma Abba yaketa nafilfili Sabida yanda yakejin wani irin tsukewar zuciya.
*************
Sai asuba na motsa bansan abinda ya rafkemin jikiba saidai ina juyawa najini jikinshi sannan harwani huci yakeyi Sabida zafin zazzabi.
Da sauri na mike tsaye ina nanata innalillahi waikai yanzu baka da aiki saina zazzabine? Duka yaushe kayi zazzabin da yanzuma zaikuma rufeka?
Tashinai na nufi toilet inata mita nikadai shiko sai lumshe ido yakeyi daga gani bejin dadin jikinshi.
Saida nai sallah sannan na gogemishi jikinshi,Idanunshi sunyi jajir jijiyon kanshi duk sun tashi Allah sarki!!Allah ka kawowa wannan bawa naka sauki hakika haidar yanajin jiki wlh.
Saida naga yakoma barci sannan nima naraba gefenshi na kwanta idanuna akanshi jinake kamar inciremishi ciwon jikinshi ya huta koda nawani Dan lokacine.