Sashe 17
Raino Ne Sila Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
***LONDON***
Zaune yake akan sofar dake makeke parlour'n gaba ɗaya ya zama wani so silent,a zahiri kallo yake amma a zuciyarsa tunani Beby Anusha ne wanda yayi masa,zuwa yanzu yasan ita ba muharramarsa bace dole ya cire tunaninta a ransa,kamar daga sama yaci amfara sanar da ɓatan na Anusha a kiɗime ya tashi tsaye yana ƙara duban T.V lokacin da aka nuno makeke picture ɗinta,nan take wani tunani yazu ransa lapton ɗinsa ya kunna tare da saita ƴar ƙaramar Camerar daya bari acan gidan wacce ya saka domin ganin abinda yake faruwa,saurin tashi yayi ganin Anusha riƙe a kafaɗar mahaifinsa sai zillo take tana ƙoƙarin kwace kanta....
(🤣🤣my fans baku da dama sabida nace book ya zama na kuɗi shine babu wanda yayi tunanin yin Comments🤔to I'm joking daman danna gwada soyyayar da kukeminne kuma kukewa book ɗin to nagani kuma nagode😡yaci gaba da typing na wannan book ɗin babu ko sisi,kuje IZZAR SO anan littafi yake ba wannan ba🤗)
Comments#
Share#
Vote#
*🤱ðŸ»RAINO ne SILA🤱ðŸ»*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_
*NIMCY LUV*
👸ðŸ»Sarauta👸ðŸ»
Follow pls
Wattpad
Nimcyluv
*If you really love me then step up and prove it.*
*If not then walk away because i can't stand the painðŸ™ðŸ»*
NIMCY HAUSA NOVEL
FADAR NIMCY
REAL NIMCY LUV FANS
Wannan page ɗin naku ne,ina gdy ga wanda suka sai IZZAR SO🥰sai naga ruwan comments ɗinku🥰
*Danna wannan link É—in👇ðŸ»*
I just published "IZZAR SO 4" of my story "IZZAR SO". https://my.w.tt/VUh4PrBvl9
*بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ¼*
*🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*____________________________________*
*53-54*
A zabure Ameen ya tashi lokacin daya gama ganin abinda yake shirin faruwa,safa da marwa ya shigayi shin wacce hanya zaibi ya kubutar da ita,ganin bashi da wata mafita ga lokacin yana ƙurewa yasa yayi saurin ɗaukan wayarsa tare da kunna data babu ɓata lokacin ya shiga Facebook ko 5min bai ba yaga posting ɗin da Mus'ab yayi,cikin saurin ya shiga ya fara comment _kaje gidan Chairman Jazuli wanda yake ta kara yanzu am sure zaku sameta acan_, yana gama faɗin hakan yayi ofline tare da ajjiye wayar yana tunanin halin mahaifin nasa wanda bazai taɓa sauyawa ba,wato iskancin nasa har akan ƙananan yara wanda basu san meye rayuwar ba,ok dat why ya hanashi aurenta sabida ya kwallafa rai akanta ya tabbata mazinaci yana baƙin ciki da takaici idan ya tuna shine ya kawo shi duniya,koba komai duniya zatai masa dariya a matsayinsa na wanda mazina ci ya haifa,wasu hawayen baƙin ciki ne suka shiga zubuwa daga cikin idonsa.
Yau wajan kwana uku babu Anusha ga yanzu za'ai kwana na biyar tunda dare ya fara,sam sum manta da wani media da sukai posting a can duk da cewa kullum datar su a kunne take amma hakan baya san su shiga wasu chart ɗin,dukkan inda suke tunanin ganinta sun duba babu ita,Hajia kam kuka take ta shiga uku idan ƴar mutane ta ɓata ko aka cire mata kai😢Najwa kan ji take wannan ranar tafi ko wacce ranar farin ciki a wajanta koba komai idan ba'a ga Anusha dole A.J ya hakura ya rungometa a matsayin mata.
Kwance yake akan duguwar sofa idonsa a lumshe yana sauraran bugun zuciyarsa tare da tunanin mafita bazai zuba ido a salwantar da ranta ba,domin ita ɗin amana ce a wajansa ya san ba sonta yake ba amma dole ya kula da ita a matsayinsa namijin ta,runtsa idonsa yayi jin yadda mararsa keyi masa wani irin ciwo na musamman wanda bai taɓa jin saba,ji yake inama ba a namiji yazu ba shi walahi kunya ba ya keji idan ya tuna abinda kesa ciwon mara dole ya kawo ƙarshan wannan matsalar tasa bazai zauna ya kashe kansa haka nan ba.
Ware idonsa yayi da sauri jin Mus'ab ya faɗo kansa yana haƙi,kallonsa yayi kawai ba tare daya ce komai ba jikin Mus'ab na rawa ya fara magana."bri tashi maza ashe beby na wajan wancen ɗan iskan Chairman Jazuli"wata diruwa Ahamd yayi jin an ambaci beby da kuma Jazuli jikinsa na rawa ga fisgi key ɗin hannun Mus'ab da sauri yayi compond na gidan,da gudu Hajia tazu tasha gabansa tare da riƙe hannunsa tace."baka da hankali Dr na tayaya za kaje wajan wannan mutumin kai ɗaya"kallonta yayi da idonsa daya gama rinewa da ja yace."pls Hajia barni"ya faɗi hakan yana faɗawa cikin motar,sauri tayi itama ta shiga side ɗin mai zaman banza bai jira da gyara zama ba yaja motar a guje kamar zai tashi sama,suna barin compond ɗin Mus'ab na zuwa wajan motar A.j yayi sabuwar ganin key ɗin a jiki tun jiya bai cire ba,motar ya faɗa tare dayi bata key shima yabi bayansu,duk irin gudun da yayi amma ko kyallin motar bai gani ba ƙara gudun motar yayi tare da mamakin yau A.j shike gudu haka.
Acan gidan Jazuli kowa lokacin da suka kaita sai murna take tare da kwalawa Ameen kira amma shuru taji babu amsa,wani mutum taga ya fito daga cikin wani ɗaki daga shi sai boxer,murna ta kamayi ganin kamanin Ameen kwance a fuskar Jazuli,da sauri ta tashi tayi wajansa tare da kallonsa tace."nasan ai kai zaka kaini wajan Ameen ko"ta faɗa tana washe bakinta,ɗan lumshe ido Jazuli yayi tare da kama forehead ɗinsa wanda ya sara masa da ƙarfi tare da tafiya wani tunani wanda baisan kona mene ba,amma tabbas kwakwalwarsa nason tuna masa da wani abu daya huce a rayuwarsa amma bai iya tuna komai ba,saman ƙirjinta ya kalla wanda yake cike fam da wani yawo ya hafiye yana imaging yadda zaiyi dasu,matsuwa kosa da ita yayi tare da shafa kanta tace"exctly just follow me"ya faɗa yana riƙe hannunta ɗan zabewa tayi tare da faɗin "aa babu kyau bin mutun ɗaki kawai kace masa yayi yazu muje muyi aure he keep me waitin"ta faɗa tana turo baki gaba,nan aka shiga fama da ita a dole saita shiga ɗaki ita kuma tace sam ba zata shiga ba salon ayi mata iskanci,da ido Jazuli yayiwa mutane nan ɗakin akan su jirashi a bakin ƙofa,wajanta ya nufa tare da jawota jikinsa ya rungome,hannun ya kamata tare da ɗurawa a..wata zabura tayi tare kwarara uban ihu"wayyo Anty najwa zaimin ciki na mutu wayyo yaya,wayyo Mus'ab wayyo Hajia"ta faɗa tana gantsara masa cizo a hannu,kiran mutanan yayi yace ayi maza a sata a mota sukai ta wajan buka gashi nan zai biyo su,wanine ya ɗauke ta a kafaɗa yayi waje da ita,suna zuwa suka cillata a mota tare da yiwa motar key suka bar wajan a goje,gudu suke sosai sun hau titi da zai rabasu da Gidan Jazuli nan danja ta tsai dasu,wani ihu ta kwarara tare da faɗin"some body helf me".
A.J ne yayi sauran É—agowa tare da duban titi jin wani ihu a bayansa,É—an tsaki yaja dan ya tsani gusulo haka nan yaji bai yadda da wannan ihun ba,motar ya buÉ—e ya fito Hajia na tambayar inda zashi yayi mata banza.
Ware idonta tayi ganin ba gizu yayi mata ba tabbas yayan tane A.j suma sun ganshi dan haka sukai sauri danne bakinta tare dayin ƙasa da kanta harya zu ya huce,sosai ya duba ko ina amma baiga kowa ba dan haka ya juyo tare da niyar komawa muta kamar daga sama yaji ance "Yah..ya" da murya mai ƙarfi wacce bata fita sosai,da sauri ya juyo yana kallon ko ina na wajan amma babu kowa,ƙare ware idonsa yayi akan wata black car da sauri yayi wajan motar ganin hannu mace wanda yasha lalle ya leƙo.
Motar sukewa key zasu gudu yayi saurin shiga damƙo wuyan drever'n tare da shagesa nan take ya fara tari idonsa ya firfito,wanine daga side ɗinsa yana cikin mota yaga abinda ke faruwa yayi saurin fitowa tare da kwatar drever wanda yake shirin tafiya lahira,gaba ɗaya idon A.J ya sauya kalla zallar ɓacin rai ke kwance akan fuskarsa,jin ta ƙara kiran sunansa a ƙaro na uku ya ɗago kai ya kalli inda ya juyo muryarta,wani tari ne ya kamashi mai ƙarfi har jini na fitowa ta bakinsa ganin wani ɗaya daga cikinsu shi bai sanma abinda ake ba,ya kafa bakin a brest ɗin Anusha da gudu A.J yayi kansa..
(🥰🥰🥰ina neman afuwar nan sati 1 ba zanyi postin ba sabida abinda yasha kaina,ina ta ganin saƙo kala² a wajanku ina gdy sosai🥰🥰🥰💃🻠*IZZAR SO* na nan yana jiranku dan shima salon nada banne,NIMCY HAUSA NOVEL,FADAR NIMCY,REAL NIMCY LUV FANS,wannan page ɗin naku ne sosai sai yadda kukai ina jiran ruwan Commen ɗinku)
Comment#
Share#
Vote#
*🤱ðŸ»RAINO ne SILA🤱ðŸ»*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_
*NIMCY LUV*
👸ðŸ»Sarauta👸ðŸ»
@wattpad
Nimcyluv
I can't emaging how happy i i'm,nidai nasan ina sonku sosai💋kuci gaba da yina tnx sweethers🥰sai naga comments
*بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ¼*
*🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*____________________________________*
*55-56*
Zaune yake akan sofar dake makeke parlour'n gaba ɗaya ya zama wani so silent,a zahiri kallo yake amma a zuciyarsa tunani Beby Anusha ne wanda yayi masa,zuwa yanzu yasan ita ba muharramarsa bace dole ya cire tunaninta a ransa,kamar daga sama yaci amfara sanar da ɓatan na Anusha a kiɗime ya tashi tsaye yana ƙara duban T.V lokacin da aka nuno makeke picture ɗinta,nan take wani tunani yazu ransa lapton ɗinsa ya kunna tare da saita ƴar ƙaramar Camerar daya bari acan gidan wacce ya saka domin ganin abinda yake faruwa,saurin tashi yayi ganin Anusha riƙe a kafaɗar mahaifinsa sai zillo take tana ƙoƙarin kwace kanta....
(🤣🤣my fans baku da dama sabida nace book ya zama na kuɗi shine babu wanda yayi tunanin yin Comments🤔to I'm joking daman danna gwada soyyayar da kukeminne kuma kukewa book ɗin to nagani kuma nagode😡yaci gaba da typing na wannan book ɗin babu ko sisi,kuje IZZAR SO anan littafi yake ba wannan ba🤗)
Comments#
Share#
Vote#
*🤱ðŸ»RAINO ne SILA🤱ðŸ»*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_
*NIMCY LUV*
👸ðŸ»Sarauta👸ðŸ»
Follow pls
Wattpad
Nimcyluv
*If you really love me then step up and prove it.*
*If not then walk away because i can't stand the painðŸ™ðŸ»*
NIMCY HAUSA NOVEL
FADAR NIMCY
REAL NIMCY LUV FANS
Wannan page ɗin naku ne,ina gdy ga wanda suka sai IZZAR SO🥰sai naga ruwan comments ɗinku🥰
*Danna wannan link É—in👇ðŸ»*
I just published "IZZAR SO 4" of my story "IZZAR SO". https://my.w.tt/VUh4PrBvl9
*بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ¼*
*🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*____________________________________*
*53-54*
A zabure Ameen ya tashi lokacin daya gama ganin abinda yake shirin faruwa,safa da marwa ya shigayi shin wacce hanya zaibi ya kubutar da ita,ganin bashi da wata mafita ga lokacin yana ƙurewa yasa yayi saurin ɗaukan wayarsa tare da kunna data babu ɓata lokacin ya shiga Facebook ko 5min bai ba yaga posting ɗin da Mus'ab yayi,cikin saurin ya shiga ya fara comment _kaje gidan Chairman Jazuli wanda yake ta kara yanzu am sure zaku sameta acan_, yana gama faɗin hakan yayi ofline tare da ajjiye wayar yana tunanin halin mahaifin nasa wanda bazai taɓa sauyawa ba,wato iskancin nasa har akan ƙananan yara wanda basu san meye rayuwar ba,ok dat why ya hanashi aurenta sabida ya kwallafa rai akanta ya tabbata mazinaci yana baƙin ciki da takaici idan ya tuna shine ya kawo shi duniya,koba komai duniya zatai masa dariya a matsayinsa na wanda mazina ci ya haifa,wasu hawayen baƙin ciki ne suka shiga zubuwa daga cikin idonsa.
Yau wajan kwana uku babu Anusha ga yanzu za'ai kwana na biyar tunda dare ya fara,sam sum manta da wani media da sukai posting a can duk da cewa kullum datar su a kunne take amma hakan baya san su shiga wasu chart ɗin,dukkan inda suke tunanin ganinta sun duba babu ita,Hajia kam kuka take ta shiga uku idan ƴar mutane ta ɓata ko aka cire mata kai😢Najwa kan ji take wannan ranar tafi ko wacce ranar farin ciki a wajanta koba komai idan ba'a ga Anusha dole A.J ya hakura ya rungometa a matsayin mata.
Kwance yake akan duguwar sofa idonsa a lumshe yana sauraran bugun zuciyarsa tare da tunanin mafita bazai zuba ido a salwantar da ranta ba,domin ita ɗin amana ce a wajansa ya san ba sonta yake ba amma dole ya kula da ita a matsayinsa namijin ta,runtsa idonsa yayi jin yadda mararsa keyi masa wani irin ciwo na musamman wanda bai taɓa jin saba,ji yake inama ba a namiji yazu ba shi walahi kunya ba ya keji idan ya tuna abinda kesa ciwon mara dole ya kawo ƙarshan wannan matsalar tasa bazai zauna ya kashe kansa haka nan ba.
Ware idonsa yayi da sauri jin Mus'ab ya faɗo kansa yana haƙi,kallonsa yayi kawai ba tare daya ce komai ba jikin Mus'ab na rawa ya fara magana."bri tashi maza ashe beby na wajan wancen ɗan iskan Chairman Jazuli"wata diruwa Ahamd yayi jin an ambaci beby da kuma Jazuli jikinsa na rawa ga fisgi key ɗin hannun Mus'ab da sauri yayi compond na gidan,da gudu Hajia tazu tasha gabansa tare da riƙe hannunsa tace."baka da hankali Dr na tayaya za kaje wajan wannan mutumin kai ɗaya"kallonta yayi da idonsa daya gama rinewa da ja yace."pls Hajia barni"ya faɗi hakan yana faɗawa cikin motar,sauri tayi itama ta shiga side ɗin mai zaman banza bai jira da gyara zama ba yaja motar a guje kamar zai tashi sama,suna barin compond ɗin Mus'ab na zuwa wajan motar A.j yayi sabuwar ganin key ɗin a jiki tun jiya bai cire ba,motar ya faɗa tare dayi bata key shima yabi bayansu,duk irin gudun da yayi amma ko kyallin motar bai gani ba ƙara gudun motar yayi tare da mamakin yau A.j shike gudu haka.
Acan gidan Jazuli kowa lokacin da suka kaita sai murna take tare da kwalawa Ameen kira amma shuru taji babu amsa,wani mutum taga ya fito daga cikin wani ɗaki daga shi sai boxer,murna ta kamayi ganin kamanin Ameen kwance a fuskar Jazuli,da sauri ta tashi tayi wajansa tare da kallonsa tace."nasan ai kai zaka kaini wajan Ameen ko"ta faɗa tana washe bakinta,ɗan lumshe ido Jazuli yayi tare da kama forehead ɗinsa wanda ya sara masa da ƙarfi tare da tafiya wani tunani wanda baisan kona mene ba,amma tabbas kwakwalwarsa nason tuna masa da wani abu daya huce a rayuwarsa amma bai iya tuna komai ba,saman ƙirjinta ya kalla wanda yake cike fam da wani yawo ya hafiye yana imaging yadda zaiyi dasu,matsuwa kosa da ita yayi tare da shafa kanta tace"exctly just follow me"ya faɗa yana riƙe hannunta ɗan zabewa tayi tare da faɗin "aa babu kyau bin mutun ɗaki kawai kace masa yayi yazu muje muyi aure he keep me waitin"ta faɗa tana turo baki gaba,nan aka shiga fama da ita a dole saita shiga ɗaki ita kuma tace sam ba zata shiga ba salon ayi mata iskanci,da ido Jazuli yayiwa mutane nan ɗakin akan su jirashi a bakin ƙofa,wajanta ya nufa tare da jawota jikinsa ya rungome,hannun ya kamata tare da ɗurawa a..wata zabura tayi tare kwarara uban ihu"wayyo Anty najwa zaimin ciki na mutu wayyo yaya,wayyo Mus'ab wayyo Hajia"ta faɗa tana gantsara masa cizo a hannu,kiran mutanan yayi yace ayi maza a sata a mota sukai ta wajan buka gashi nan zai biyo su,wanine ya ɗauke ta a kafaɗa yayi waje da ita,suna zuwa suka cillata a mota tare da yiwa motar key suka bar wajan a goje,gudu suke sosai sun hau titi da zai rabasu da Gidan Jazuli nan danja ta tsai dasu,wani ihu ta kwarara tare da faɗin"some body helf me".
A.J ne yayi sauran É—agowa tare da duban titi jin wani ihu a bayansa,É—an tsaki yaja dan ya tsani gusulo haka nan yaji bai yadda da wannan ihun ba,motar ya buÉ—e ya fito Hajia na tambayar inda zashi yayi mata banza.
Ware idonta tayi ganin ba gizu yayi mata ba tabbas yayan tane A.j suma sun ganshi dan haka sukai sauri danne bakinta tare dayin ƙasa da kanta harya zu ya huce,sosai ya duba ko ina amma baiga kowa ba dan haka ya juyo tare da niyar komawa muta kamar daga sama yaji ance "Yah..ya" da murya mai ƙarfi wacce bata fita sosai,da sauri ya juyo yana kallon ko ina na wajan amma babu kowa,ƙare ware idonsa yayi akan wata black car da sauri yayi wajan motar ganin hannu mace wanda yasha lalle ya leƙo.
Motar sukewa key zasu gudu yayi saurin shiga damƙo wuyan drever'n tare da shagesa nan take ya fara tari idonsa ya firfito,wanine daga side ɗinsa yana cikin mota yaga abinda ke faruwa yayi saurin fitowa tare da kwatar drever wanda yake shirin tafiya lahira,gaba ɗaya idon A.J ya sauya kalla zallar ɓacin rai ke kwance akan fuskarsa,jin ta ƙara kiran sunansa a ƙaro na uku ya ɗago kai ya kalli inda ya juyo muryarta,wani tari ne ya kamashi mai ƙarfi har jini na fitowa ta bakinsa ganin wani ɗaya daga cikinsu shi bai sanma abinda ake ba,ya kafa bakin a brest ɗin Anusha da gudu A.J yayi kansa..
(🥰🥰🥰ina neman afuwar nan sati 1 ba zanyi postin ba sabida abinda yasha kaina,ina ta ganin saƙo kala² a wajanku ina gdy sosai🥰🥰🥰💃🻠*IZZAR SO* na nan yana jiranku dan shima salon nada banne,NIMCY HAUSA NOVEL,FADAR NIMCY,REAL NIMCY LUV FANS,wannan page ɗin naku ne sosai sai yadda kukai ina jiran ruwan Commen ɗinku)
Comment#
Share#
Vote#
*🤱ðŸ»RAINO ne SILA🤱ðŸ»*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_
*NIMCY LUV*
👸ðŸ»Sarauta👸ðŸ»
@wattpad
Nimcyluv
I can't emaging how happy i i'm,nidai nasan ina sonku sosai💋kuci gaba da yina tnx sweethers🥰sai naga comments
*بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ¼*
*🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*____________________________________*
*55-56*